![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgvdtdoCFARlcP-rWn3pv0Cpfs02b2NMqUPU2GodoEy8H0LQe640uEq6-bk93E4WE4uBTDX4i_9IMGs1AV1cVRmttXZJIHLFGN3U_dVyNiebsSqnhfINM_ZED0JVdeqwPDqmkFV9KxLffY/s320/MyLogoArt20180127001029.png)
BAKIN CIKI 1 to 1
Sarautar Uban dawaki babbar sarauta ce a garin fandagori can cikin jihar naija. Babban gari
ne wanda al'ummar cikinsa suka bunkasa wajen noma da kiwo. Gidan uban dwk Alh Awaisu Malami katafaren gida ne cike da zuri'a masu yawa na kannensa guda 2 kuma shine babbansu kat! Sassan sa yafi na kowa girma da tsari ginin zamani. Matarsa daya Haj Halima da yaya maza uku a jere. Abdulkadeer, Abdulkareem da Abdulrahman sai kandensu "ya mace tilo a cikinsu Sakina, sunan mahaifiyar uban dwk gareta shiyasa suke kiranta "Mama". Santaleliyar yarinya wacce Allah yayiwa sura tamkar ita tayi kanta kusan zuri'ar gidan haka suke da kyau na fulani. Amma ita mama ta fita daban wajen cikar sura daka gganta dole gabanka ya fadi sbd tsabar kyau. Shiyasa tun shekarunta basu kai ko'ina ba samari suka yanyameta kowa na so, musamman cikin gidansu watau yan'uwanta abin har yana so ya zama rigima a tsakaninsu. Saida Uban dwk da kansa ya tara su ya soke maganr soyayya da Mama ya kuma kar wanda ya kara kiranta da sunan tadi. Yayi haka ne don a sami masalaha da zaman lfy. Allah kuwa ya taimaka kowa ya gama bacin ransa ya hakura. Baya ga haka yana ganin Sakeena bata kai shekarun da zata tsoma kanta kogin soyayya ba alhali tana tsaka da karatunta mafarin kenan da zata tafi babbar sakandire yayi kokari ya samar mata makarantar kwana ta yanmata dake bakori (FGGC Bakori) Sannan hankalinsa ya kwantaamma wann hukunci nasa yayiwa wasu daga cikin iyaye mata ciwo har suna ganin sbd kyaun da Mama take dashi ne yasa ake wulakanta yayansu suka rinka ganin kamar suna sn su dauki dogon buri ne su dora mata. Tabbas uban dwk nada buri akan yarsa tilo mace saidai yasha bamban da irin burin da matan gidan ke nufin ciki zukatansu wanda bazai wuce ya aurar da ita ga hamshakin me kudi ba ko basarake. Shi burinsa yarsa tayi zurfin karatu kamar sauran yayyinta maza wadanda a halin
yanzu Abdulkadeer major nr na soja,
Abdulkareem accountant ne a CBN, sai
Abdulrahman dake NYSC a Jalingo. Ya kuwa
lashi takobin ko bashi da rai yan'uwanta su cika
masa wann buri nasa.
Kwanci tashi Mama ta shiga SS2 kuma yau
sukayi hutun 2nd term tun safe Uban dwk ya tura
drivernsa ya daukota, basu iso fandagori ba sai
bayan la'sar kowa na ta murna musamman yara
da suka yanyameta suka kwashe mata kaya
zuwa sassansu. Ta shigo da sallama Ummanta ta
tarbeta ta rungumeta, ta shiga sauran sassan ta
gaishesu, Salisu da Danlami kadai ta samu acikin
samarin sassan.
Ta zauna suka taba yar hirar skul sannn ta tashi
koma sassansu tana shiga ummanta tace
Abbanki na nan ya dawo ta wuce da sauri ta
sameshi a falonsa, bakinta har kunne ta dan
rankwafa tace Allah ya taimaki mai martaba!
Fara'arsa ta karu: Allah yabar min Mamana na
shigo akace kin shiga sassa. Ta zube gabansa
tace eh naje gaishesu ne, ina yini Abba? Lfy lau
ya karatu? To mungode Allah, yace ina report
sheet a kawo na gani. Ta mike taje ta kwaso duk
takardun yayi ta dubawa yana fadin da kyau!
Bayan ta kammala ya dubeta kinyi kokari sosai
Mamana na baya miki amma har yanzu kina da
yar matsala a biology sai kin kara bada himma
kinsan dalili? Ta kada kai yace kara matsowa kiji
ta matso kusa dashi sosai kafin yace: buri na ki
zama likita Mamana, sbd a rayuwa ta ina
sha'awar in ga ya mace likita, abin yana burgeni
kwarai, shiyasa tun ranar da Allah ya bani ke
nake ta addu'ar Allah ya raya minke in samu in
cika burina, ko kuwa ke bakya sha'awa? Tace
sosai ma nakeson zama likita Abbana. Kuma
I.S.A zan kara himma don ganin na gama da
biology. Ya dafa kanta cike da farin ciki yace
yauwa Mamana, Allah yai miki albarka tace
ameen Abbana. Daga nan suka ci gaba da
hirarsu saida akayi sallama dashi ya tashi ya
shiga babban zaure inda Majalisarsa ke taruwa.
Mamana ta koma gurin Ummanta a kicin suna
aikin abinci tana bata labarin abnd Abbanta yace,
Umma tace yallabai kenan Allah dai ya cika
masa wann buri nasa tace I.S.A Umma saina
zama likita. Tace Allah ya yarda wai waya gane
min Mama da farafen kayan nan? Mama tana
dariya tace na dan ratayo wann abun da suke
sawa a kunne ina takawa ana ga Dr Sakeena nan
zuwa. Suka fashe da dariya. Washegari misalin
10:am Mama ta fesa ado da koriyar atamfa
sannn ta dora after dress ta yafa mayafinta ta
sami Umma a daki, sai ina? Zani gaida Inna
saude ne. A'a kice dai zaki gun Baraka.
Tayi dan murmushi Umma ai duk dayane Idan na
gaida Inna ta sai muyi hira da Baraka kawata...
Uhummmn... To kodai lauya zaki zama a fasa
likitan nan? Tayi dariya wai kinaso ki hada ni da
Abba kenan.. Lallai kam to kice ina gaida Sauden
idan ta gama dinkunan ta baki kizo min dasu,
shikenan amma ina fata akwai nawa aciki.
Umma tace babu naki aciki duk nawa ne,
Mama ta dan kirne fuska kai umma ai kuwa zan
zabi daya aciki, tace duk zannuwa ne ciki da
alakum rigunan kuma masu hannu ne, zan canja
style ni inaso a haka, to ban yarda ba ki anso min
kayana kawai idan ta gama. Ta jinjina kai
shikenan umma nina tafi, adawo lfy karki dade...
Ta saba jakarta tana fadin to Umma..
Salis ne zaune a kofar gida tana fitowa ya kare
mata kallo sama da kasa kafin yace sai ina
kuma? "Gidan Inna Saude zanje" 'Okay na kuwa
ga Baraka jiya itama ta dawo". Ya mike muje in
rakaki ko bakiso? "Muje mana ta wuce ya biyota
suka jera. Wai Mama meyasa Abba yake takuraki
dayawa? "Kamar yaya?" Baya son kina kula
samari kin kuwa san har yanzu yaya Ali yana
sonki? Ta dube shi farin sani kuwa tunda yana
gaya min a sace amma fitinar duk waya fara
daukota?
Yace a'a ba don muna uwa daya uba daya dashi
ba, abnd yaya Sa'ed yayi bai kyauta ba, tunda
yasan shi yana sonki menene na shi na shigo
nemanki? Ya fa san halin Yaya Ali ba hakuri ne
dashi ba yanzun nan sai ya nuna maka hauka. Ta
dan tabe baki tace hmmmnn... Kai nifa karatu
ma zanyi dama sun sa ransu a inuwa, babu
wanda zan aura acikinsu koda Abba bai dakatar
dasu ba.. Ya zura mata ido kina wulakanci Mama
kice dama kema ba sonsu kike ba? Baka gane
ba.. Me kikeso ki fada? Karatu zai hanaki aure
ne? Ta kada kai nutsuwa nafi bukata sbd
karatuna mai son nutsuwa ne.. Me zaki karanta?
"Akikin likita" ya ware ido Uhmmnn.. Dokta
Sakeena kenan!
Tayi murmushi har kasa naji gingiringin! Yayi
dariya daidai lokacin da suke tsayawa gefen
babban titi.. To Dr Sakeena ni anan zan juya..
"Ngd ai kaga har nayi sauri da yake ana hira"
yace dadin abokin rayuwa kenan, don ma ba Ya
Ali bane tayi dan tsaki get lost donAllah ka
rabani da wann zancen, yana dariya ta tsallaka
titi ta barshi hanya shi kuma ya juya ya koma
gida.
Mota yake kakkabewa ya cire shimfidar foot mat
lokacin da Mama tazo wucewa, yayi tsaye yana
kallon wata surar da bai taba gamo da irin ta ba..
Kai ya kasa daurewa saida yayi mata sallama..
Ta dago ido ta dube shi tare da amsawa, sautin
muryarta ya kara rikita shi ya bita da sauri
donAllah ko zaki 5mins kadai in tambayeki? Ta
tsaya caka tana dubansa, dogo ne sosai "Allah
yasa na sani" yace donAllah anan garin kike?
Tambayar tasata a mamaki tace eh mana, amma
ban taba ganinki ba sai yau. Tace kasan daurowa
take , gsky ne, ah suna nan Al-Ameen ina minna
amma nan gidan kaka ta ne, na kawo Mamana
ne ma yanzu sau dayawa ina zuwa nan shiyasa
kikaji na tambayeki.
Haka ne yau ne Allah ya nufa zamu hadu. Ya
sauke numfashi gsky ne, allah ya hadamu kuma
take nan kin kwanta min a rai ko zan san
sunanki? Ta dan kauda kai yanayin mata saida
gabansa ya fadi tsoro ya kamashi kada ya sha
kayi. Ya marairaice dan daure ki gaya min ba don
hali na ba, hali? Nasan halinka ne? Yace na mita
da bakin naci! Tayi dan murmushi Sunana
Sakeena' kai! Sunan nan ya dace da kykkyawar
fuskar nan! Anan unguwar kike? Ta dan kada kai
can gidan zani wajen kanwar Ummana, ok to
gidanku fa?
Ta yatsuna fuska alamun ta kosa ta wuce, harta
fara takawa ya biyota na dameki ko? Yi hakuri so
ne ya kamani ki taimake ni, ta tsaya ta dube shi
da idanuwanta farare kal dasu tace kasan Uban
dawaki? Can tsallaken titi kenan? Ni yarsa ce
idan kasan gidan, nan ne gidan mu saidai akwai
matsala. Ya hadiye murmushin sa Matsala? Na
shiga uku a ina matsalar take? Tace Abbana
baya bari azo zance wajena yace sai na gama
karatu hasali ma bording skul nakeyi daga hutu
sai hutu ake ganina, ya danyi shiru jim kafin yace
to ya za'ayi yanzu Sakeena?
Gsky ba da wasa nakeyi ba ya kike ganin za'ayi?
Tace ban sani ba amma ina ganin hakuri zai fi
kyau, mu saurari lokacin kammala karatun, ba kai
kadai bane akwai wasu wadanda suka rigaka
magana kuma sun hakura. Yace su zasu iya ne
nikam bazan iya ba Sakeena! Ina sonki sosai
babu abnd nake rayawa a cikin rain aface na
aureki. Ta dan kara dubansa sai taji ya fara
zama cikin ranta. Matsalar kawai batasan yanda
zatayi dashi ba har tace yaje gidansu.
Don haka tace kayi hakuri Al-Ameen.. Ta wuce
da sauri ta barshi yana kira Sakeena! DonAllah
tsaya mana kiji.. Gidaje biyu ta wuce na ukun
shien nasu Inna Saude. Ta sa kai ciki tare da
sallama baraka dake tsaye tsakar gida tana gyara
zaman mayafinta ta juya da sauri baki sake suka
rungume juna.. Gidanku zan tafi yanzu a haba?
Wllh yanzun nan kewa Inna sallama har ta bani
dinkunan Umma tace dama nima ta aikoni
akansu, ina Innar? Tana ciki suka shige tare Inna
tace au Mama ce? Har kin rigata kenan tana
dariya ta zauna sannu Inna ina kwana? Ta amsa
lfy lau an dawo lfy? Tace wllh lfy lau inna, kinga
dinkinta dama za'aje kai mata Mama ta fiddo su
a leda ta daddaga kai amma atamfofin masu
kyau. Suka dan taba hira suka wuce dakin
Baraka kowacce ta cire after dress.
Mama ta fada katifa tace tun dazu ya kamata in
shigo gidan nan bakon unguwarku ya tare ni.
Bako? A ina?tace oho! Wai nan gidan Alh lado
suke cewa ko? Eh nan ne gidan kakarsa Al-
Ameen yace min sunansa, bakinta har kunne ta
jawo hannunta suka tafa ban mu kashe yar'uwa
bakar fata kice kinyi gamao da katar. Likita
bokan turai yau shiya kawo Maman tasa kenan.
Ta ware ido kina nufin Dr ne? Kwarai kuwa ko
bai kammala ba kiris ya rage, don tuntuni naji
ana fadin sabis yake, ta kama baki har kin kara
min son shi ina ma ace wann abu ya tabbata
kusa bikin likitoci, au kema likitance?
Tace zauna nan in gaya miki jiy-jiya Abba ya
gaya mina bnd zan karanta kenan, kuma gsky Al-
ameen yayi min matsalar kawai Abba. A'a ina
cewa ya soke maganar su Ya Ali? Eh mana to ai
baki sani ba soke maganar ita ta janyo min
tsiyar. Kina zaton su kawu baza suji haushi ba?
Ance karatu zanyi kuma wani yazo an bashi? Ai
sai Umma tayi bakin jini acikin gidan. Bansan
yanda zanyi ba shi kanshi yaban tausayi
tahowata kawai nayi na barshi kinsanni da karfin
hali
Baraka ta bata rai kai yakamata a nemi mafita
Al-Ameen yayi kawata zan soki dashi don na
hango kun dace kwarai. Ta sata ta zabga tagumi
ta zuba mata ido, ina tsoron Abba Baraka bazan
iya dumfararsa da wann maganr ba bayan jiyan
nan yaja min kunne ya gaya min burinsa akaina
ina zansa raina nima inason Al-Ameen!
Ta dafe goshi ga koshi ga kwanan yunwa,
Baraka tayi iya tunaninta ta rasa mafita, sbd
tsoron hanyar da za'abi a dumfari Uban dwk don
haka ta numfasa tace to ai shikenan sai ku dauki
hakuri idan kuma yana iya dakatawa ya jiraki ko
kuwa? Tace kyaleni haushi ya isheni dauko wani
topic din kona manta da wann. Tayi yar dariya to
ya skul? Mu koma wancan fannin dame-dame
suka faru? Ta gyara zama suka tsinke da hirar
makaranta daga abinci sai sallah har zuwa bayan
la'asar lokacin da Mama ke niyyar tafiya da zarar
ta idar da sallah.Tana sallamewa yaro ya shigo
wai ana kiran Mama ta leko tace jeka kace ta
tafi Inna ta leko tace uwaki baki zuwa ko
wanene? Kai kace gata nan zuwa. Yaro ya fice
inna taci gaba da fada ba kyau wulakanci ko baki
son sa ki saurare shi ki bashi hakuri a zauan lfy,
ta shige daki Inna kenan bazaki gane ba. Ta
maida after dress dinta tasa mayafi tace Baraka
zoki rakani, donAllah ki tafi ke kadai kinsan sirrin
da zakuyi? Ta ja tsaki ta fito yana tsaye a kofar
gidan haba gimbiya, kuma saiki tafi kibarni da
tension? Ina kikeso nasa raina yau wllh ko abinci
na kasa ci sbd tunanin matsalar da kika ambato.
Tayi masa zuru tausayinsa ne zalla ke bin jinin
jinkinta tace kasan Allah nima tunani na ya kara
na rasa me zancewa Abba ganin yan'uwana ma
na jini ya dakatar dasu balle wani kuma watakila
kana bukatar auren ne da wuri kaga Abba bazai
amince ba. Ya goge zufar goshinsa da hankici,
don dai in jure ki karee sakandire zan iya jira
mana. Idan ma kinaso cigaba ne bayan munyi
aure ni zan dauki nauyin ki karanta duk fannin da
kikeso donAllah ki taimakeni kiyiwa Abba wann
bayanin. Ta dafe goshi! Wane zan masa ya gane?
Ya fada a ransa yace na dameki ko? Yes nima
nasan na fiye naci ga duk abnd nake so. Yace
mata tunda baki da abinyi ni ina dashi abnd nake
bukata daga gareki kawai ki tabbatar min
tsakaninki da Allah har cikin mind dinki kina
sona? Ki fada kanki tsaya kawai! Mamana tana
gab da fitowa zamu tafi.Tace Al-Ameen na
amince kar kaji wani shakku a ranka amma......
Ya dan daga mata hannu don't sai it pls! Kin
faranta min rai Sakeena na tabbata zan samu
inci abinci ya wuce min. Sauran magana ki kyale
min, nace yanzu me zaki bani na rike na
alkawari? Al-Ameen fa na bata mmk na yadda
gaba daya ya sallama kansa gareta ko shiyasa
itama ya mamaye mata ko ina? Tayi dan
murmushi me zan baka kuwa? Ya nuna yatsanta
wann ring din yayi min kyau shi zaki bani, ai
bazai yi maka ba, inji wa? Miko shinan ki gani. Ba
musu ta zaro ta mika masa ya turawa karamin
yatsarsa zobe yayi zamansa daram kamar daman
can na sane.
[11/01 12:44] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***2
Ya dubeta yana murmushi U see? Mu biyu
akayiwa zoben nan kika kama ke kadai kika rike,
tayi yar dariya "haka naji" "nima kuwa hakan naji"
amma matsalar ni bani da jar azurfa dana baki
wann kuma saidai kiyi warwaro dashi ba dai zobe
ba. Ta zubawa zoben ido yana ta daukar ido ko
in baki zoben haka? "Kawo" ai yayi miki yawa
gimbiya ayi min hakuri a biyoni bashi in Shaa
Allahu zan biya. To Allah ya baka iko, ya kara
zubo mata ido yace to ameen gimbiyata. Ya
cigaba da kallonta sannan ya sauke numfashi
wai yanzu zamu tafi gashi ban gaji da ganinki ba.
Yadda kikasan in saki a aljihu in tafi dake. Tace
ka saceni kenan?
Yayi yar dariya me karawa fuskarsa kyau da
kwarjini kamar yanda kika sace ni ba. Ji sukayi
ana tambaya ina Al-Ameen din ya nufa ne? Yace
gani Mama anan. Ta fada zaure da saurinta ta
fara dariya zoki ganta Mama donAlla! Ta kama
baki Oh ni Hafsatu Goggo fito kiga ikon Allah!
Itama yar tsohuwa ta fito ina kishiyar tawa duk
ta susuta min miji! Mama ta manne da bango ta
rufe fuska ruf da mayafi. Ta sulale kasa tun
kafin su karaso, Goggo zoki sha kallon yar bebi
ba irinki ba bude fuskar su ganki. Maman da
kanta ta bude fuskar yayin da take gaishesu. Ta
amsa cike da fara'a ah! Mashaa Allahu Al-Ameen
ka iya zabe, Allah yasa albarka Goggo tace
ameen dai. Ai ka kwantar da hankalinka nan gida
ne babu abnd zai gagara In Shaa Allahu!
Yace Allah yasa Goggo suka baro zauren Hajiar
na fadin kai fa nake jira karka shanya ni.. Gani
nan Mama, Mama tace Allah ya kiyaye ta amsa
da ameen. Ya gyara tsayuwa yace kingani? Bani
kadai nake sonki ba Sakeena sbd haka ki saurare
ni, tace ina nan ina sararonka Allah ya tabbatar
mana da alahiri, ameen gimbiyata to bari mu
lallaba tace Allah ya tsare amma zaka yi min
alkawari? Me zai hana? Fade shi indai ba zakice
in daina zuwa gunki bane , tayi yar dariya bashi
bane kayi min alkawarin zaka ci abinci idan son
samu nema mama ta dan jiraka kaci ko yaya ne,
kai Dr ne kasan matsalar rashin cin abinci ya
ware sosai yace waya gaya miki ni Dr ne? Tayi
nuni cikin gida yar'uwata dake nan gidan.
Yayi jim! Murmushi kawai yake fiddawa kafin
yace its true 4mnths back aka damka min letter
of appointment a ABUTH Zaria hope kinason Dr?
ta dube shi da gefen ido sai ya tsira mata ido
domin kallon yayi masa sosai ko shi kadai ya isa
amsar tambayarsa, in ba don son jin baki ba bata
ga ma dalilin wann tambayar ba don haka ta juya
zata shiga gida. Sakeena! Ya kirata a sanyaye ta
juyo dauke da murmushi tace a sauka lfy Allah
ya tsare ta karasa cikin gida don ta lura idan ba
hakan tayi ba bazai tafi ba kuma ana jirransa.
Gaba daya kasala ta sauko masa ya sauke
numfashi ya jima tsaye bakin zauren sannan ya
fito wajen mota inda Mamansa ke jiransa.
A hakikanin gaskiya Al-ameen ya kamu da wata
sabuwar cuta wacce shi kansa a matsaynsa na
likita bai taba cin karo da maganinta ba. Duk iya
karatnsa da yayi kuwa. Sosai yake ji a ckn ransa
idan bai auri mama ba babu makawa zai fusknci
matsala. Shi yasa tunda ya damki hnya baya iya
magana da kowa illa addu'ar Allah yasa sakeena
matarsa ce!
Hakazalika al'amarn yake wajn mama, tas!
Al'ameen ke neman rusa shirinta na son zurfn
karatu, kamar ynda tayi wa Abbanta alkawari. A
halin ynzu kam shirun da tayi bisa shimfida tun
shigowarta gidan, tunanin auren al'ameen take yi,
kuma da son samu ne kar aja lokaci mai tsawo.
Anya abbanta zai yarda kuwa?
Baraka ma taso ta kauda mata wannan tunanin,
amma ta kasa. Ta yunkura ta tashi zaune tace,
"bari in wuce baraka". Kallnta kawai take yi, ta
mika hannu ta jawo jakarta ta rataya, tayi waje.
Yaynda baraka ta dauko mayafi ta biyo ta.
A dakin inna ta sameta suna sallama, hannunta
daya rike da ledar kayan dinkin umman ta, "ki
gaida min ita da kyau, sai na zo" tace, "to zata ji
insha Allahu". Ta juya suka fito tare da baraka.
Sawun tayoyn motarsa ta tsaya tana kallo tsawn
lokaci, kafn ta dubi baraka, "al'ameen ya wuce,
ban jin zan sake ganinsa......." "wannan mugun
zato ne, me yasa kike wa kanki mugun fata?" ta
kada kai, "ba mugun fata bane, sauya ra'ayin
abba shine fargaba na, tabbas babu abnda zai
hana shi dakatar da al'ameen, tunda ya iya
dakatar da 'ya'yan 'yan uwansa na jini daya".
Tace, "ni kuwa a tawa wautar gani nake
al'ameen zai iya jiranki, tnda yana sonki". "lallai
kam wauta, baki ganin al'ameen ya girma sosai,
na tabbata a halin yanzu iyaynsa basu da wani
buri da ya wuce su ga yayi aure. Yaushe zasu
lamunci jirana shekaru barkatai masu zuwa?
Banzan tunani kike yi baraka, kawai ki yarda zan
iya rasa al'amee".!
Ta fizgo hannunta suka wuce tana fadin, "ni banji
a jikina ba, kuma ai Allah na nan, ba sai mu kai
kukanmu gunsa ba" "haka ne, dole in gayawa
Allah, don gaskiya ban taba jin wani sauyi a
zuciyata ba, sai a kansa. Zaki tayani kawata?"
tayi dan murmushi tare da kamo habar ta, "mama
kenan, sai ma kin tambaya? Matsalarki ai tawa
ce. Ki sha kuruminki, insha Allahu by nxt year
zamu sha bikin likitoci, ranar duk wani mai ciwo
a fandagori zai warke"
Ta fara dariya, "au dariya na baki ko? Kinag dai
PANADOL shine tekaway dinmu, ANTI BIOTIC
kuwa su kowa zai sha a wajen dinner, to ina cuta
zata zauna?" Ta buge kafadarta tana kara
darawa, "surutunki yayi yawa baraka, ubangiji ya
cika mana burnmu" ta amsa da amin.
A bakin titi suka yi sallama akan zata ji duk
yadda al'amarin ya kaya nan gaba. Ta tsallako
hanya tana tafe zuciyarta kunshe da sake-sake
kala-kala. Wani lokacin ta kanji kamar kwalla
zasu zubo mata sbd tsabar damuwa.
Ta shigo gida yaran gidan sunyi nisa da karatun
allo, kamar kullum. Malamin su ke zuwa ya basu
darasi. Taja birki ta gaishe shi, ta wuce da sauri
ta shige gida, ta mika wa ummanta dinkunan ta.
Bata tsaya bata lokaci ba ta sungumo Kur'aninta
da sauran littattafai ta koma wajen malam ta
kwashi karatu. Sai da ta tabbatar karatun ya
kama bakinta, sannan ta koma dakinta ta ci gaba
da nazari. Hakan ya dan kauda mata damuwar da
ta tsinci kanta ciki yau. Shi yas ma taki sassauta
wa karatun, don bata son ummanta ta fahmci
wani sauyi a game da ita.
Sun Sallaci Isha'I sun ci abinci tana like
gefen Abbanta Umma ke fadin wann karon kuma
ina zaki hutu? Kanta tasye ta bata amsa wajen
Ya abdulkareem zani. Baki sake take kallonta
wai! Wai! Yau kuma aljanun can suka buga? Tayi
yar dariya umma kenan ai dama ba wai bana son
zuwa minna bane kawai Anti rabi ce matsalata
kayita aiki kamar boyinta. Ta dan harareta
uhumn ke kuma malalaciya uwar son jiki ba a
haka ake koyo ba? Ta kada kai a'a wllh naje hutu
kuma inyi ta aiki ina amfanin hutun ko Abba?
Yace kyalle Umman nan kema kike zuwa gunsu
kiyi zamanki wajen Abbanki inga me samin ke
aiki.
Umma tace oho! Shi zaki goya miki baya? Ta ai
gidan wani zata aiki kam dole tayi shi ko anan
dinma. Yace ok hakane? Kinga kiyi tafiyarki Abj
wajen soja. Ta kada kai bari dai in tafi minnar
Abba, kasan shima yaya yana ta korafi wai ban
zuwa gun sa. Yace amma nasha mamaki.....
Name Abba? Son zuwa minar nan koda yake duk
yarinta ce take saki zuwa hutun nan da zarar kin
fara jami'a ajewa zakiyi, Umma tace likita ba!
Dokta Sakeena! Ta langwabe jikin Abbanta tana
dariyar dole amma cikin ranta tausayawa junan
su takeyi musamman Al-Ameen da kansa yake
rawa yana ganin matsalar me sauki ce abin ya
kara kashe mata jiki data dubi Abbanta taga
yadda muraran fuskarsa ta nuna alfahari da
kalaman Umma.
Kwance bisa gadonta amma barci yaki yuwuwa
dabarar ta taje hutu minna ko Allah yasa su kara
ganawa da Al-Ameen koda Uban Dwk ya soke
bukatarsa. Shin yaya zatayi ne? Mafita kam babu
sai abnd Allah yayi. Ta kuwa kwana gayawa
Allah don ya zaba mata abnd yafi alhairi. Ko
karatu ko auren Al-Ameen wanda zamu iya
kiransa mai sa'a gwarzon da yayi nasarar ciwo
zuciyar Mama da yaki har take tunanin dama ace
burin Abban ta aure ne bason zama likita ba.
Shawara ta zauna kan jibi da yardar Allah zata
wuce minna. Sha biyun rana daidai tana shimfide
bisa gadonta tare da muguwar kasala, shigowar
Uban Dwk gida dawowarsa kenan daga kewayen
gonakinsa.
Ya daga labulen dakinta tare da fadin yaya
dai yar gidan Abba? Ta tashi zaune tana
murmushi, babu komai Abbana har ka dawo?
Yace na dawo Mamana lfy dai? Naga kamar
jikinki a mace yake. Ta amsa Allah ya taimaki
mai martaba lfy kalau Mamanka take bacci ne
bai isheni ba. Ya karasa shigowa dakin ya tsaya
akanta yace ni kuwa banason ki saba da yawan
bacci Mamana kin fa san karatun da zakiyi mai
wahala ne bayason lalaci ko kin manta ne? Ta
dan rausaya kai tana murmushi ban manta ba
Abba ko yanzun ma rashin abin yine yasa.
Rashin abin yi? To taso muje in dai abin yine ni
zan baki shi yanzun nan.
Ta fara dariya meye shi Abbana? Yace ki zagaye
tsakar gidan nan sau 12, ta kame baki wuuu!
Abbba a tsakar ranar nan? Ai sai in zube
sumammiya, duk suka dauki dariya yayin da wani
matashin yaro yayi sallama sassan yace ana
sallama da Alhaji. Umma dake waje ta karaso da
sakon. Shi mutum ne me girmama bakinsa don
haka bai bata lokaci ba ya fice don ansa sallama,
wata zungureriyar marsandi ya fara cin karo da
ita a kofar gidan sannan idanuwansa suka kai ga
bakinsa maza su 2 a tsaye wanda kallo daya
zakai musu ka tabbatar manyan mutane ne. Kai!
Guda a cikinsu ma Uban Dwk ya sanshi farin sani
kuwa domin fitaccen mutum ne a gwamnatin
data shude ambassador ne 10yrs back, watau Alh
Saifullahi Sodangi Lafai kuma marafan lafai. Take
nan mamaki ya saukarwa Uban Dwk ganin cewa
babu abnd ya taba hadasu na mu'amala.
Cike da mamaki ya bisu da sallama cikn fara'a
suka yi musabaha, sannan ya kira yaronsa Kalla
yace maza ya bude masa falon baki. Can suka
rankaya da bakin nasa, ya nuna masu kujeru
yana fadin "bismilla! Kai sannunku da zuwa!"
Sun fara gaisawa kenan kalla yayi sallama ya
shigo da gorunan ruwan (Swan) bisa tire da
kofuna, ya aje gabansu. Ya sake dibar gaisuwa
ya fice ya bar falon. Uban dawaki ya shayar da
bakinsa suwan sanyi. Bayan sun natsa
Ambasada ya soma da cewa, "watakila ka shaida
ni, watakila kuma baka taba sanina ba". Uban
dawaki ya cafe, "farin sani kuwa, mai girma
marafan lafai". Suka yi 'yar dariya, "babu shakka,
to wannan kuma kanina ne uwa daya uba daya,
alh. Nuhu lafai". Uban dawaki ya jinjina kai,
"tabbas kuwa, ga kama nan, sannunku da zuwa"
Suka kara amsawa, sannan alh. Nuhu ya zarce
da bayani, "Allah mai yadda yaso, kuma shi yake
shirya al'amuransa yadda yaga dama. Watau jiya
yaron wajenmu yazo garin nan, domin
mahaifiyarsa, ya kuma ga 'yar wajenka wacce ta
tabbatar masa cewa ita 'yarka ce. A hakikanin
gaskiya dai yaro ya gani yana kuma so da aure,
shi yasa yana zuwa ya sanar mana, mu kuma
muka ce ai babu bata lokaci dole mu kawo
gaisuwa, tare da neman izini. Domin a haln ynzu
bamu da wani buri da ya wuce Allah ya nuna
mana aurensa, tnda ya kammala karatu har aiki
ya samu. Don a gaskiya mun yaba da bayanin da
yayi mana, yarinyar ta fito daga babban gida. Ina
fatan za'a karbi kokon barar mu?
[11/01 12:44] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***3
Admin KbShow
Uban dawaki yayi jim, shiru
yana tunanin me
zaice da manyan bakinsa da
suka wanko kafa
takanas takano suka zo da
babban alkhairi
gidansa? Girma da kwarjinin
Marafa sun cika
masu ido, har ya rika ji ckn
zuciyarsa bazai iya
kabar da kokon bararsu ba.
Amma abin tambayar
shine, ina burinsa na tuntuni da
ya kwallafa akan
mama? Tun tana ckn zanin
goynta?
Muryar ambasada yaji yana
fadin, "nasa daliln
shirunka alh., Al'ameen yayi min
bayanin komai
game da burinka na sakeena
tayi zurfin karatu.
Wannan kuduri ne mai kyau,
kuma ni kaina ina
sha'awar hakan. To amma ina
son in tunasar da
kai cewar aure baya hana ilimi.
Ina roknka da ka
tausayawa halin da al'ameen ya
shiga na fadawa
tarkon son sakeena. Shi kadai
gareni alh, kuma
daidai gwargwado soyayyar da
na nuna masa
bata gurbata tarbiyyarsa ba.
Yaro ne mai ladabi
da biyayya ga kowa, tare da
tsananin bin dukkan
abnda muka umarce shi.
Dalilin da yasa kenan nima nake
tsananin son
abnda yake so. Bana sanya
wajen taimaka masa
da addu'a, a duk lokacn da ya
tsinci kansa cikn
wata matsala kamar ynda na
lura ya shiga wani
hali daga jiya zuwa yau da muka
baro shi.
Babu sukuni a zuciyarsa, alh. Ka
taimaka ka
amince wa al'ameen auren
sakeena da zarar ta
kammala sakandare, karatu
kuwa ko wane iri ne,
ko a ina ne sakeena zata yi shi
da yardar Allah"
Wannan dogon bayani na
marafa ya kwabe wa
uban dawaki guiwa, zcyrsa tayi
rauni, ba zai iya
ja da nufin Allah ba. Ya gyara
zama sosai yace,
"ba shakka naji duk abnda kuka
fadi, kuma nayi
farin ciki kwarai da gaske, sbd
haka na amsa
kiranku, duk da cewar ya
kamata in shawarci
sauran 'yan uwana, amma babu
komai zan yi
musu bayana idan muka zauna.
Al'ameen ya ci
gaba da neman sakeena, Allah
ya tabbatar mana
da alkhairi"
Kawai gani yayi marafa ya daga
hannu sama
yana fadin, "Alhamdu lillah!" ya
maimaita har sau
uku, sannan ya dubi uban
dawaki, "bansan
kalmar da zan fada ba alh......."
yayi murmushi,
"ai ka fadi alh., tnda kayi godiya
ga Allah". Ya
jinjina kai, "haka ne, to mun
kara godiya gareka
Allah, ka nuna mana lokacin"
duk suka amsa da
amin.
Alh. Nuhu ya zarce da fadin,
"yanzu dame-dame
ake bukata na gaisuwa da
baiko?" yace, "kar ku
damu da wannan, da zarar mun
zauna da 'yan
uwana zaku ji bayani insha
Allahu". "to babu laifi,
muna saurare. Ina sakeenar
take? A kira min ita
mu gaisa, don in cika alkawarin
da na dauko......"
"alkawari?" "kwarai kuwa, har
mota ya biyoni
yana fadin, don Allah daddy in
kunje ku isar da
gaisuwata ga sakeena, koda
mahaifnta bai
amince min auranta ba. To kaji,
dole in cika
wannan alkawari. A kira min ita
inga farin cikn
al'ameen"
Farin ciki ya lullube uban
dawaki, bakinsa har
kunne ya mike, "Allah sarki, to
tana zuwa". Yayi
ckn gida da hanzari ya sami
Hajiya Halima, "ina
mama? Ashe bakin nata ne" tare
da mamaki ta
tambaya, "bakinta? Kamar
yaya?" "zan miki
bayani, je kice ta shiryo tsaf ta
sameni falon
baki". Ya juya ya koma.
Ita kuma dakin mama ta wuce,
gaban madubi ta
sameta zaune tana shafe-shafe,
fitowarta kenan
daga wanka. Ta matsa gareta
tace, "dama
kinsan da zuwan wasu baki
gunki?" "baki?" ta
kada kai, "daga ina umma?" "ni
zaki tambaya? To
kiyi maza suna falon baki inji
abbanki". Ta juya
ckn juyayi ta fice.
Mama kuwa kasake tayi tana
tunani, "baki?"
Al'ameen ya fado mata a rai, nan
da nan farin
ciki ya rufeta, ta mike da gudu ta
nufi dirowar
kaynta, ta zuba ado ta rufa
mayafi, ta fito ta
doshi falon baki gabanta na
harbawa, amma
zuciyarta fara sol! Duk da cewar
bata tabbatar
da hukuncin da abbanta ya
yanke ba. Sai dai
tana da yakinin akwai alamun
nasara, tnda aka
ce taje da gaishe su
. Tayi sallama ckn kunya ta shiga,
ta sami wuri
gefe ta tankwashe kafa,
"sannunku da zuwa". Kai
bakin marafa da kaninsa kamar
gonar auduga, su
kansu mama ta girgiza su, sun
tabbatar da
al'ameen ya darzo, fatan da suke
yi Ubangiji
yasa kyanta har ckn zuciyarta
yake.
Cikin ladabi da tsananin kunya
ta gaishesu, su
kuma suka amsa ckn farin ciki
da nuna kauna a
zahiri. Marafa ya taso yazo
gabanta, ya tsuguna
yace, "al'ameen ya zabe ki, nima
haka. Sbd haka
sai ku rike juna amana. Har Allah
ya nuna mana
lokacin da muke dakon
zuwansa, kin ji?". Ta kara
yin kasa da kai, sannan ta amsa
da kai.
Yace, "madalla, to mun gode".
Yasa hannu a
aljihu ya zaro sababbin bandir
'yan wazobia ya
aje a gabnta, "wannan kyauta ce
don nuna farin
cikina gare ki, sbd zabar dana ya
zama mijinki".
Kunya kamar ta nutse, da kyar ta
iya fadin, "na
gode. Allah ya saka da alkhairi".
Yace, "to me
zan ce wa al'ameen idan mun
koma?". Ta
yunkura a guje ta bar falon,
suna mata dariya.
Shi kansa Uban dawaki yana
mamakin kansa, irin
farn ckn da ya tsinci kansa. Alh.
Saifullahi ya
mike, "to bari muyi harama, mun
gode kwarai,
Allah ya tabbatar mana da
alkhairi". Suka yi
musabaha, uban dawaki na
fadin, "amin". Yayi
musu rakiya, sai da yaga
tashnsu sannan ya
shigo gida.
"Saboda Allah mama haka kuka
yi da abbanki?"
ummanta ke tambaya, ta kada
kai, "wlh umma ba
laifina bane. Babu abnda ban
gaya masa ba, yaki
yarda. Kinga wannan turowar
ma ni bansan da
ita ba, kawai ce min yayi shi
yasan ynda zai
bullowa al'amarin, don haka in
sa masa ido".
Tace, "ke din ma kina sonsa ne,
ai nasan halinki
sarai mama, ba don haka ba ko
kallo bai isheki
ba. Kin bani mamaki wlh, watau
shi yasa jiya
kika ce minna zaki hutu, ashe da
manufarki....."
Abbanta ya cafe, "tabbas haka
ne....." ya karaso
ciki ya zauna, yana dubanta
yaynda gabanta ke
ci gaba da harbawa da sauri. "ya
aka yi haka
mama na? Ki turo min babban
mutum irin
marafa, bayan kisan zai yi wuya
ince a'a ko?".
Hankalnta ya kara tashi, ido tam
da hawaye tace,
"wlh abba ba haka bane, hasali
ma ni bansan
shine mahaifnsa ba, domin ni
bai gaya min ba, ka
yarda dani abba, don bani da
nufin saba maka.
Duk hukuncn da ka yanke akan
wannan al'amarin
bazan bijire ba". Tasa hannu ta
goge kwallan da
suka zubo bisa kuncnta.
Yace, "matso nan mamana". Da
rarrafe ta isa
gunsa, ya kamo kafadarta yace,
"dubeni nan". Ta
dago manyan idanuwnta da
suka fara jirkita ta
kalle shi, "na yarda da ke dari-
bisa-dari mamana,
sai dai abnda nake hangowa
watakila ke ba zaki
hango shi ba. Bayn aure mata
sukan fuskanci
'yan matsaloli musamman idan
Allah ya kawo
rabo ckn gaggawa, wanda idan
ba ayi sa'a ba sai
ya jawo koma baya ga komai
nata, ba ma karatu
ba kadai. Amma bazan matsa ba
mamana, ya
kasance nayi jayayya da shirn
Allah, don haka ina
muku fatan alkhairi".
Ta rufe fuska da tafin hannunta,
fuskarta na
bayyanar da murmushi. Jiknsa ta
langwabe, dadi
kamar ya kasheta. Yace, "ho 'yar
nema! Watau
kice kina son al'ameen ko?". Ta
tashi a guje ta
bar musu dakin.
Uban Dwk ya numfasa sannan
ya dubi Umma
to ya kika ce? Kinga dai yanda
al'amarin ya
kasance. Fuska sake tace yaya
kuwa za'ayi Alh?
Tunda ka amince ai shikenan
Allah yasa hakan
shine mafi alkhairi, yace Ameen.
Baki ma sani ba
wai shima likita ne mun fito ina
musu rakiya shi
baban nasa ke gaya min. Nace
itama abnd take
son ta karanta din kenan. A
hakikanin gsky ya
tabbatar min babu damuwa I.S.A
zataci gaba da
karatunta, kinji inda muka tsaya
dasu. Sauran
maganar gaisuwa da baiko nace
su bari mu
zauna da yan'uwana. Ta
numfasa gsky ne hakan
kuma yayi kyau saidai kana
ganin bazasy dora
wani abu a zukatansu ba? Kasan
fa su Ali sun so
ta ka hana kace karatu zatayi.
Yayi dan shiru jim, kafin yace
kinyi magana
amma ba komai nina san
bayanin da zanyi musu.
Tace shikenan sun dan jima
suna maida zancen.
Mama kuwa tana dakinta
rayuwa ta zame mata
sabuwa. Duk. Inda tajefa ido Al-
Ameen din take
gani kwarjininsa murmushinsa
salon maganarsa
da taushin murya mai dadi.
Bayan sallar la'asar
lokaci ne da kannen Uban dwk
ke dawowa daga
gonakinsu. Yaran nata daukar
darasin
Muhammadiyya kamar kullum.
Uban Dwk ya tara
kannensa a falonsa ya zayyane
musu komai
game da abnd ya faru, nan taje
ransu ya sosu ba
kadan ba kallon juna suke cikin
al'ajabi suna
tambayar zukatansu.
Ina karatun da akace Mama
zatayi? Ya kara
gyara zama yace nasan zakuyi
wa zukatanku
wann tambayoyu a game da
magana ta, sbd Aliyu
da Sa'aeed dama sauran
samarin da suka yo caa
akan Mama, suna neman
aurenta amma na hana,
sbd dalilin zurfin karatunta.
Wannan magana wllh haka take
cikin
zuciyata kuma shine buri na
saidai marafan lafai
ya cika min ido kwarai da gaske,
banjin kuma
zaku goyi bayan na bada masa
kasa a ido ba,
alhalin da kansa yayi tattaki
neman alfarmar da
bata fi karfina ba. Abnd nakeso
in rokeku shine
donAllah don son Manzon Allah
SAW kuyi min
uziri akan wann hukunci dana
yanke karku zargi
komai sai alkhairi, ina fatan zaku
bani hadin kai
dari bisa dari.
Alh Basiru mahaifin su Aliyu
kuma yafi kowa
yaya a gidan ya gyara zama yace
Alh ai wann
al'amari na Allah ne kuma abin
alfaharinmu ne
ace Mama ta sami cigaba domin
cigaba ne
samun irin wann hamshakin
zuriya ta marafan
lafai. Mama yar mu ce kuma
muna farin ciki tare
da fatan Allah ya tabbatar da
wann abu kome
kace Adamu? Alh Adamu
karamin cikinsu ubansu
Sa'eed yace wann magana haka
take Alh mu
munsan cewa Mama bazata auri
kowa ba sai
wanda Allah yace shine mijinta
sbd haka muna
murnar samun wann babban
rabo daga Allah. Cikin jin dadi
Uban Dwk ke magana "godiya ta
tabbata ga Allah da yasa na sami
hadin kanku
cikin sauki nayi godiya sosai,
abu na gaba shine
sunyi maganar gaisuwa da
baiko nace su dan
saurara min muyi shawara da
yan'uwana. Me
zaku ce akai? Alh Basiru yace
hakan shi ma yayi
kyau sai ta gama sakandiran ne
ko kuwa yanzu
suke so? Yace a'a sai ta gama
tukunna. Idan
haka ne zaifi kyau a bari ta
gama din sai ayi
baiko a sa rana ko kuwa? Alh
Adamu yace haka
yayi daidai. Allah ya nuna mana
lokacin lfy.
Kowa ya amsa da ameen. Uban
dwk ya shaida
musu kyautar kudin da Marafan
yayiwa Mama na
tsabar kudi naira dubu hamsin.
Aha! Gsky ta bayyana abnd Uban
Dwk yake so
kenan ruwan kudi. Haka
zuciyoyinsu suka saka
musu, ya fiddo kudi ya nuna
musu kafin yace
saidai maganata gsky wann
kudi ko sisi bazan
taba a cikinsu ba zanci gaba da
ajiyarsu cikin
banki da dukkan wata kyauta
dazata zo daga
baya har sai wann abu ya
tabbara iidan kuma an
sami akasi ba fata muke ba sai a
mayar musu
kayansu. Ko yaya kuka gani?
Sasan alh. Basiru suka tasu da
matansu suka
kwnce musu abnda ya wakana
a falon uban
dawaki. H. Hajo matar alh. Basiru
ita ta fara
tsoma baki, "amma kuwa idan
baka mutu ba zaka
ga abin mamaki kala-kala. Ynzu
da gske alh.
Babba ne ya iya tararku da
wannan maganar? Ko
ya mance abnda yayi a kan su ali
ne?"
Alh. Adamu yace, "ya manta?
Babu abnda ya
manta. Hasali ma sai da ya kara
maimaita zancn
su". "tafdi!" inji h. Gaje, matar
alh. Adamu. "kai
dai kaga dan-uwa kawai, ai
dama tun farko na
fada, ba wani karatn da ake so
tayi, burnsu mai
kudi ko basarake, sbd su ganin
mama tafi kowa
kyau a duniya. Shi yasa suka
dauketa a matsayn
wani jari gare su. Ai shikenan,
Allah ya bamu
lfya. Muma namu 'ya'yan bamu
fidda ran Allah
zai azurta su ba. Ba Dai
kowannensu ya kama
aiki ba? To muje zuwa wai
mahaukaci ya hau
kura. Harda wani za'a tara kudi
a banki, don
kawai kar ya baku wani abu ne
a ciki, shine yake
muku 'yan dabaru"
"ni dama bance a bani ba, me
zanci da su?" inji
alh. Basiru. Alh. Adamu yace,
"balle kuma ni, ai
tuni na haramtawa kaina komai
na alh, tnda ya
nuna mana kiyayya a fili". Ya
tashi yayi waje, alh.
Basiru yabi baynsa.
Yaynda h. Gaje ke fadin, "sai
musa ido mu gani,
da wane bakin h. Halima zata
gaya mana
zancan". H. Hajo tace, "kema dai
da son jin baki
kike. Tnda mijnta ya furta, ai ba
sai ta maimaita
ba, tana nan tasa ido muje mata
murna 'yarta
tayi farin jin".
Tayi 'yar shewa, "Allah mai iko,
kiri-kiri an raina
mana wayau?". H. Hajo ta ja
tsaki, "mtsww! Kina
mamaki kenan, dama kin daina
wlh, domin an
jima ana ruwa kasa na shnyewa.
Ba girin-girin ba
dai, tayi mai. Ba auran gidan
kudin ba, kwancyar
hnkali!"
Tana rufe baki tare da sallamar
umma, suka
amsa suna wani yatsina suna
yarfarwa. Ta zauna
tana fadin, "na shiga sasanki
yara suka ce kina
nan" "uhm! Ina nan" "dama
maganar 'yarku ce,
ban sani ba ko su alh. Sun gaya
muku halin da
ake ciki?". H. Hajo tace, "sun
gaya mana, yanzu
haka ma shirn zuwa sasan naki
muke, sai kuma
gaki. Ashe kuma mama an fasa
karatu aure
za'ayi?"
Tace, "to yaya zamu yi, mutane
sun cikawa alh.
ido, sannan da alama ita ma
maman tana son
yaron. 'ya mace kuwa idan ta
nuna tana son
aure, to yi mata auran shine
mafi alkhairi ga
iyaynta".
H. Gaje tace, "gaskya kuwa,
gidan hutu ai dole a
so shi. Ai kinga wadancan da
yake ya ku bayi ne
bata ce tana so ba". Umma ta
dube ta sosai,
"me kike nufi gaje?" tace, "me
kuwa? Ita gaskya
ai daya ce, sannan arziki na Allah
ne. Daga ali
har sa'eed bamu fidda masu rai
ba".
Ta tsura mata ido cike da
mamaki, kfn tace, "na
wuce kiyi min habaici gaje,
domin ni ba sa'arki
bace. Kasancewar ali da sa'eed
'yan uwa ga
mama bai zama dole wani a
cknsu ya aureta ba,
domin shi aure nufi ne na Allah.
Shi ke kullashi,
kuma duk fassarar da zaku yi
man kun dade ba
kuyi ba. Allah yasan zcyrmu akan
komai". Ta
tashi ta bar sasan.
Wata uwar shewa suka kwasa
hannu bibiyu suka
tafa, "tabarmar kunya....," inji h.
Gaje, "da hauka
ake nade ta!" h. Hajo ta bata
amsa.!
[11/01 12:44] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***4
Sasan alh. Basiru suka tasu
da matansu suka
kwnce musu abnda ya
wakana a falon uban
dawaki. H. Hajo matar alh.
Basiru ita ta fara
tsoma baki, "amma kuwa
idan baka mutu ba zaka
ga abin mamaki kala-kala.
Ynzu da gske alh.
Babba ne ya iya tararku da
wannan maganar? Ko
ya mance abnda yayi a kan
su ali ne?"
Alh. Adamu yace, "ya
manta? Babu abnda ya
manta. Hasali ma sai da ya
kara maimaita zancn
su". "tafdi!" inji h. Gaje,
matar alh. Adamu. "kai
dai kaga dan-uwa kawai, ai
dama tun farko na
fada, ba wani karatn da ake
so tayi, burnsu mai
kudi ko basarake, sbd su
ganin mama tafi kowa
kyau a duniya. Shi yasa suka
dauketa a matsayn
wani jari gare su. Ai
shikenan, Allah ya bamu
lfya. Muma namu 'ya'yan
bamu fidda ran Allah
zai azurta su ba. Ba Dai
kowannensu ya kama
aiki ba? To muje zuwa wai
mahaukaci ya hau
kura. Harda wani za'a tara
kudi a banki, don
kawai kar ya baku wani abu
ne a ciki, shine yake
muku 'yan dabaru"
"ni dama bance a bani ba,
me zanci da su?" inji
alh. Basiru. Alh. Adamu
yace, "balle kuma ni, ai
tuni na haramtawa kaina
komai na alh, tnda ya
nuna mana kiyayya a fili".
Ya tashi yayi waje, alh.
Basiru yabi baynsa.
Yaynda h. Gaje ke fadin,
"sai musa ido mu gani,
da wane bakin h. Halima
zata gaya mana
zancan". H. Hajo tace,
"kema dai da son jin baki
kike. Tnda mijnta ya furta,
ai ba sai ta maimaita
ba, tana nan tasa ido muje
mata murna 'yarta
tayi farin jin".
Tayi 'yar shewa, "Allah mai
iko, kiri-kiri an raina
mana wayau?". H. Hajo ta
ja tsaki, "mtsww! Kina
mamaki kenan, dama kin
daina wlh, domin an
jima ana ruwa kasa na
shnyewa. Ba girin-girin ba
dai, tayi mai. Ba auran gidan
kudin ba, kwancyar
hnkali!"
Tana rufe baki tare da
sallamar umma, suka
amsa suna wani yatsina suna
yarfarwa. Ta zauna
tana fadin, "na shiga sasanki
yara suka ce kina
nan" "uhm! Ina nan" "dama
maganar 'yarku ce,
ban sani ba ko su alh. Sun
gaya muku halin da
ake ciki?". H. Hajo tace,
"sun gaya mana, yanzu
haka ma shirn zuwa sasan
naki muke, sai kuma
gaki. Ashe kuma mama an
fasa karatu aure
za'ayi?"
Tace, "to yaya zamu yi,
mutane sun cikawa alh.
ido, sannan da alama ita ma
maman tana son
yaron. 'ya mace kuwa idan
ta nuna tana son
aure, to yi mata auran shine
mafi alkhairi ga
iyaynta".
H. Gaje tace, "gaskya kuwa,
gidan hutu ai dole a
so shi. Ai kinga wadancan
da yake ya ku bayi ne
bata ce tana so ba". Umma
ta dube ta sosai,
"me kike nufi gaje?" tace,
"me kuwa? Ita gaskya
ai daya ce, sannan arziki na
Allah ne. Daga ali
har sa'eed bamu fidda masu
rai ba".
Ta tsura mata ido cike da
mamaki, kfn tace, "na
wuce kiyi min habaici gaje,
domin ni ba sa'arki
bace. Kasancewar ali da
sa'eed 'yan uwa ga
mama bai zama dole wani a
cknsu ya aureta ba,
domin shi aure nufi ne na
Allah. Shi ke kullashi,
kuma duk fassarar da zaku
yi man kun dade ba
kuyi ba. Allah yasan zcyrmu
akan komai". Ta
tashi ta bar sasan.
Wata uwar shewa suka
kwasa hannu bibiyu suka
tafa, "tabarmar kunya....,"
inji h. Gaje, "da hauka
ake nade ta!" h. Hajo ta
bata amsa.!
Umma na shiga sasanta ta
iske baraka,
shigowarta kenan suna
murnar ganin juna ita da
mama. "a'a baraka ce?"
"nice umma, ina yini?"
"lfya kalau. Ya babanki da
innar taki?" "duk suna
lfy. Tace a gaisheki. Wai
dinkunan sunyi miki
kuwa?" "wle sunyi kyau"
Mama ta cafe, "baki ga ta
cabawa abba ado ba
yau tun safe?". Ta yo mata
dakuwa, "gidanku!".
Ta wuce suna mata dariya
har da tafawa.
Janye ta mama tayi ckn
daknta, "kamar kinsan
ina nemanki kawata" tace,
"nima haka kawai naji
ina son ganinki, nacewa inna
zanzo nan. Har tana
min tsiya, wai anyi hutun
kenan, bama gajiya da
bin hanya".
Suka yi 'yar drya, kafn
mama tace, "kinsan wani
abu?" ta kada kai. "kawai
dazu da rana sai ga
mahaifn al'ameen........" ta
katseta ido waje,
"don Allah? Sai aka yi
yaya?" tace, "uhm! In gaya
miki Abba ya amince! Kimji
ynda nake ji yau a
duniya?". Ta cika da
mamaki, "tafdi! Allah ya
saka masa da alkhairi"
"ameen ke dai. Ni ynzu
al'ameen din nake son gani,
idan yaji wannan
albishir din. Kinsan Allah, da
ni duk na hakura ina
'yar dabara inje hutu minna,
idan Abba ya hana
ma rika gaisawa a can"
Tace, "amma idonki ya rufe,
wa ya gaya miki a
minna yake da zama?"
"nasan a zariya yake,
amma dole yaje minna,
musamman idan yasan
zai ganni a can". "ke
mama......" "meye?" "meye
kuwa? Allah dai ya nuna
mana lokacn lfya". "to
ynzu zaki je hutun ko kin
fasa?" "Gobe insha
Allahu zan tafi, amma dole
in dan saurara in ga
ko zaizo goben"
Tace, "kema kinsan dole
gobe ya dauko hanya,
wannan babban albishir ina
zai tsoma ransa, idan
bai zo ya ganki ba?". Suka
tafa suna 'yar driya.
Har gab da magariba suna
tare, sannan mama
tayi mata rakiya ta koma
gida. Inna saude kanta
tayi farin cikin jin wannan
labari.!
Duk da cewar maganganun
su Haj Gaji sun
bala'in batawa Umma rai
sam bata gayawa Uban
dwk ba gudun tashin
hsnkali da sabani, hakan
yasa bata kwana da zancen
cikin ranta ba taci
gaba da sabgoginta kamar
ba abnd ya farau.
Mama kuwa ta kintsa
kayanta a jaka tare da
sakonnin Umma wanda zata
tafi dasu don yin
tsaraba, Abba da kansa
yake gaya mata kar tayi
gaggawar tafiya watakila
Al-Ameen yazo kada
suyi sabani, ya wuce gona
da kazzin idan har ya
dawo daga goba bai zo ba
shi zai kaita, ba
karamin dadi Mama taji ba
sbd a zahiri Abbanta
yana nuna jin dadinsa da
sauyin da Allah ya
kawo musu a lokaci guda.
Mama ta caba kwalliyar
mamaki irin wacce take
gigita samarin gidansu duk
sanda sukai tozali da
ita duk da cewar basanan
Ali yana aiki da
karamar hukumar birnin
gwari shi kuwa Sa'eed
dan-sandan-bada-hannu ne
a Kd. Shi Sa'eed
Mamansa ce ta dauki abin
da zafi tuni ya gane
ta wuce ajinsa ya fara
neman wata anan Kd. Can
sassan ta shiga don gaishesu
tare da shaida
musu zata tafi hutu kamar
yanda ta saba idan
zata tafin. Tana shiga
danlami ta samu yana
wankin kayansa ya zura
mata ido harta iso gunsa
tana murmushi duk da
cewar shi tasa fuskar a
daure take "wanki kakeyi?"
"Uhmmn..... Kuma a
zaune don lalaci yaushe zai
fita.. Yace ni banson
iyayinki.. Tace iyayi?? Wai
naga sai wani cin
magani kakeyi baka koshi
bane halan? Ya dubeta
sosai Yace Eh yunwa
nakeji.. Saiki kawo min
abinci matar masu kudi!
Baki sake take kallonsa
"matar masu kudi? Ban
gane nuffinka ba?
Yace jeki abnd ya kawoki
karki hanani aiki na..
Ta gyara tsayuwa tace
maganarka tana da
manufa danlami me kake
nufi da matar masu
kudi? Sai taji magana daga
bakin Haj Gaje ai ba
karya bane yaga kinyi kalar
matar masu kudi ne
shiyasa ya fadi haka ai kinga
masu kudin suna
zuwa aure ya tabbata!
Gaba daya ta daburce ta
rasa ina wann
magana ta dosa ba shiyasa
tayi tsaye tana kallon
Haj Gaje. Tace ki daina
kallona idan baki gane ba
ki tambayi mai hankali yayi
miki bayani. Ta wuce
abin ta cikin daki. Take nan
ran Mama ya baci.
Ta juya cikin sauri ta bar
sassan, kicibis sukayi
da Salisu ya dubeta da kyau
yace ashe dama duk
abun yaudara ce koda yake
dama kin gaya min
su Ya Ali basa gabanki, ta
kalleshi tace kwarai
haka ne ko akwa me yi min
dole? Sannan yin
kwadayi ma ai dace ne wani
idan zai like yayi
kwadayin ma bai samu
mtsewww... Taja dogon
tsaki tabar gurin yayin da
Haj Hajjo ta tsaya
gabansa amma kai sakarai
ne tsayawa kayi tana
gaya maka magana son
ranta? Kai tsaranta ne?
Sakarai kawai. Itama taja
tsakin ta wuce shi.
Haushi kamar ya hadiyi
zuciya cikin sauri ya fice
kofar gida.
Gaban Ummanta ta zube
idanuwa cike da
kwalla tace Umma meke
faruwa ne cikin gidan
nan ake yada habaici? Tace
shine zakiwa kuka?
To ina ruwanki da abnd ke
faruwa? Tunda ba
matsalar mu bace. Umma
kinsan ban son abin
haushi idan su salisu sukaci
gaba da yi min
habaici wllh zan basu mmk
gara ki gayawa Abba
yayiwa tufkar hanci tun
kafin gidan nan ya
yamutse. Ta zura mata ido
kinga babu abnd ya
shafeki da surutunsu domin
ba shi zai hana abnd
Allah ya shirya ba, biye
masu zakiyi duk ku
haukace gaba daya? Ina so
ki dauke kanki daga
gare su tamkar yadda nayi.
Ta goge kwalla tace
kema sunyi miki ne?
Tace tun jiya iyayensu suka
fara amma bai
dameni ba don nasan wann
abu bani na shkirya
shi ba ba kuma Abban ki
bane balle ke. Shiyasa
ko shi Alhajin ban gayawa
ba sbd bana son
hayaniya kin gane? Ta dan
yi jim sannan ta amsa
da ka tana goge kwalla.
Tashi ki je ki wanke
fuskarki. Ta mike zata
wuce yaro yayi sallama
yace wai ance Sakeena
tazo Al-Ameen yazo.
Gabanta ya yanke ya fadi
ta zurawa yaron ido ta
rasa me zatace? Umman ce
ta bashi amsa to
kace tana zuwa. Ya juya ya
fita, kin tsaya ki kam
kije ki shiryo mana. Ta
shige dakinta sanyi na
kwarar zuciyarta.
Ta tsaya gaban mudubi ta
gyara fuskarta ta suro
gyalenta ta yafa tayo waje.
Umma na tsakar gida
ta mika mata makulli tace
ki kaishi falo karku
tsaya a waje. Fuska sake ta
amsa ranta ya kara
sol. Tayi kofar gida cikin
sauri amma cikin sanda
ta leko yana tsaye jingine
da motarsa ya zurawa
zauren ido shiyasa tayi arba
da idanuwansa masu
haske da girma. Sbd haka
kunya ta lullubeta ta
koma zauren ta lafe tana
maida numfashi kawai
muryarsa taji bisa kanta
yana fadin sallama
gareki ma'abociyar kyau!
Jim tayi shiru kamar
ruwa ya cita hannunta daya
rufe da fuskarta
haka shima ya tsaya ya zura
mata ido dauke da
murmushi mai isar da sako
barkatai.
A nutse ta bude fuskarta ta
dubeshi "sannu da
zuwa" taushin muryarta
yasa jinin jikinsa ya
tsinke yaji son Mama ya
kara malale kowane
lungu cikin zuciyarsa
tamkar ya hadiyeta yakeji
kai bai tabajin azababben
so irin wanda ya kama
hsi ba, ya numfasa yace
gimbiya ta kenan. An
fito lfy? Tace kalau ya
hanya? Yasu Baba sukaje
gida? Ya amsa duka lfy lau,
tace mungide Allah.
Yanzu ka ban minti daya
zan bude maka inda
zaka zauna, yace ni kadai?
Gsky ban yarda ba!
Tayi dan murmushi to inda
zamu zauna. Yauwa
yanzu naji batu gara da
kika gyara.
Ta wuce tana 'yar drya. Shi
kuma yayi wawan
ajiyar zcya, ya dawo jkn
motrsa ya harde.
Jimawa kadan ta budo
babban kofar get da ke
can wani bangare na
katangar gidan, ta fito tace
dashi, "bismillah!". Bai yarda
ta tsere masa ba,
jerawa suka yi suna tafe
yana fadin, "ga Amarya
ga Ango!". Ta ballo masa
harara, fuskarta kunshe
da kyakkawan murmushi,
har suka shige falon.
Ta nuna masa kujera ya
zauna, ita ma ta koma
gefen damarsa ta zauna,
suka sake gaisawa.
Yace, "to Alhamdu lillah,
godiya ta tabbata ga
Allah wnda ya nufi al'ameen
ya zama angon
sakeena. Ko kinsan cewa
jiya banyi barcin kirki
ba?". Ta kada kai, "me
yasa?" "ban taba zaton
abba zai saurari kukana ba,
shi yasa na kasance
tamkar maraya, ni kadai
cikn daki, bana aikn
komai sai na addu'a,
idanuwan nan sun fidda
hawaye gaban Ubangiji don
neman biyan bukata.
Beliete me ma jinina ya hau
kfn dady ya
dawo......." ta katse shi,
"amma da ya dawo fa?"
yace, "albishir din da ya
dawo min dashi ya hana
min barci sbd tsabar murna
da farin ciki, cnt
explain sakeena" tace, "ka
mamayi abba, kuma ni
kaina nayi mamakin
amincewarsa, koda yake
abba mai saukn kai ne,
kuma bai cika jayayya
ckn al'amarn rayuwa ba"
"na yarda da ke. allah
ya sakawa abba da alkhairi,
domin ya ceci
rayuwata. Ko har da taki?"
Ta dube shi suka hada ido,
ta dan kauda kai.
Tayi 'yar drya. Yace, "ban
damu ba, tnda ni nayi
nasara". Tace, "ni kuma
bazan yarda da kai ba,
sai naga alkawari na". Ya
zuro mata ido, "a
tunaninki zan manta ne? No
sakeena, kece komai
nawa, bazan taba mantawa
da wani abu wnda ke
alaka da ke ba, balle kuma
ace alkawari ne......,"
Ya tura hannu aljihu ya
dauko wani dan karamin
mazubi ya bude, ya nuno
mata wani gangariyan
zoben zinari yace, "ina jin
wannan shine
alkawarin ko?"
Baknta yaki rufuwa, ya
matso gabnta ya
tsugunna ya miko mata,
tasa hannu ta dauka ta
zurawa yatsanta. Wayyo!
Al'ameen zuru kawai
yayi yana kalln zara-zaran
yatsnta, zoben nan ya
zauna kamar da shi aka
halicce ta. "tsarki ya
tabbata ga Ubangijn da ya
halicce ki sakeena".
Ya dago ido ya dubeta, "kiyi
min alkawari har
abada ba zaki daina sona
ba". Tace, "insha
Allahu zaka sameni mai cika
alkawari komai
wuya, komai tsanani zan
jure akan alkawarinka.
Har abada kai kadai ne, ba
wani sai kai"
Idanuwnsa suka kawo
kwalla, murya sanyaye
yace, "na gode sakeena"
tace, "kar ka damu". Ya
mika mata gidan zoben ta
karba. Ya koma
mazauninsa ya zauna, abba
ya gaya wa dadyna
kema irin karatu zaki yi,
kinga ta kwana gidan
sauki, wai matar likita ta
haifi panadol"
Ta fara drya, "oh, drya na
baki ko? To shikenan,
ai ba ke matar likitan zaki
haifi panadol din
ba........" tace, "au son kai ne
abin?" "eh mana.
Nawa bouncing baby ne,
baby boy ko girl? Zabar
min". Ta mako masa harara,
ya hau drya. "well,
daga nan idan na tashi
zariya zan wuce, sai
kuma nxt week zan dawo
in sake ganin
gimbiyata" tace, "Allah ya
kaimu lfya, nima
anjiman zan wuce minna
wajn yayana zanyi hutu"
Ya bude ido, "owk, kuma
shine tnda nazo baki
gaya min ba, ai sai in juya in
kaiki, daga can in
wuce". Ta kada kai, "bana
son ka wahala, ka
wuce wurin aiki abinka.
Babu komai". Yace,
"uhm...... To na gode, amma
ina fatan akwai
phon number a can, kin ga
sai mu rika gaisawa
ko?" tace, "eh akwai land-
line zan baka"
Yayi ajiyar zuciya, sannan
yace, "yanzu ki bani
labari, ku nawa ne a
daknku?" tace, "mu hudu,
yaya abdul-kadeer soja,
shine babba, sai yaya
abdul-kareem yana CBN
Minna, shine zani hutu
gunsa, then yaya Abdul-
rahman yana kadna, lst
year ya fara aiki da
ma'aikatar kimiyya da
fasaha
ta jiha, shi kadai ne bai yi
aure ba......" "sai kuma
ke ko?". Tayi 'yar dryar nan
da yake so. Yace,
"kun burgeni, Abdul 3, ni
kuwa tilo ne ckn gdnmu,
bani da yaya balle kani.
Kadaicn yayi min yawa
sakeena". Tace, "kamar
ynda gata yayi maka
yawa ba" "haka kike gani?
No ba zaki gane ba,
naso ace akwai wasu,
musamman kanne, na rika
yi musu 'yan mazurai ina
cewa, kai ku bari mana!
You knw, smthn like that
dai. Amma ka zauna
shiru babu mai maka fada,
babu wnda zaka yi
wa? Babu dadi abin".
Ckn tausayi tace, "ai shirin
na Allah ne" yace,
"yes haka ne, na yarda.
Amma very soon zan
samu many babies, su
zagayeni, dady kalla! Dady
bani wannan! Dady sa min
riga! Kin gane? Ina
son hayaniyar yara sosai"
Tana drya tace, "kana da
aiki" "come on, muna
da aiki dai. Ai mu biyu ne
muna tsakhya, sun
zagaye mu, na 6 can 6.
Wuu! Confusion! Wa zai
gane min ke?"
Hannunta tallafe da kunci,
ta zuba masa ido tana
kallnsa yana ta zuba bayani,
idanuwanta suna
nuna mata yaran zagaye da
shi. Shi yasa yana
sa aya ta fashe da drya.
Yace, "drya ma na baki
ko? Yarnya gudu zanyi in
kyaleki dasu"
Ta dan tabe baki, ta tashi
tsam! Zata bar falon,
yace "ina za ki? Har kinji
tsoro ne?" tace, "tsorn
me? Ruwa zan kawo maka,
kaji dadin santin".
Sosai yayi drya, har ta bar
falon.
Ya koma a hnkali ya jingina
bayansa da kujera,
ya rufe ido tamkar mai
barci. Wani kasaitaccen
taro yake hangowa, wnda
cikarsa baya
misaltuwa. Jimawa kadan
ya keto taron rike da
hannun sakeenarsa, da ka
dube su kaga amarya
da ango. Jama'a na musu
tafi, su kuwa baki yaki
rufuwa. Bisa wasu
kasaitattun kujeru suka
zauna,
ta tsiyaya lemu a kofi ta
mika masa a baki, ya
dauka zai fara sha......
"Assalamu alaikum!". Ya
bude ido a hnkali, tana
tsugunne gabansa rike da
kofin ruwa. "barci
kayi? Lallai na dade da
yawa, ayi min afuwa". Ya
saki wani wawan numfashi,
ya girgiza kai, "dogon
tunani ne ya dauke ni. A
duniya bani da wani
burin da ya wuce aurenki
sakeena.....". Yayi dan
shiru jim! Yana kallnta, ya
kada kai, sannan ya
karbi kofin hannunta, "na
gode".
Ya shanye ruwan, ta zuba
masa lemu, ta koma ta
zauna, ilahirin jiknta ya
mutu. Wane irn so
al'ameen ke mata? Ta
tambayi kanta. Tana ganin
ita ma irnsa take yi masa,
domin itama burinta ta
zama mata a gareshi. Ko
don ita kunya na maida
ita kurma, shi yasa yake
ganin shi kadai ke da
buri a kanta?
Zurun da tayi masa a rashn
sani, shi ya jawo
hnkalnsa ya daina kurbar
lemun. Ya matso
gabnta yasa mata kofn a
baknta, ta sha kadan ta
dube shi, "ba kai kadai ke
da buri ba Dr., sanin
kanka ne mu duka muna da
bukatar kasncewa
tare. Idan baka sani, ynzu
na gaya maka ka sani,
don ka daina damuwa". Ya
numfasa yace, "Allah
ya tabbatar mana da
wannan buri" tace, "amin".
A natse suka zauna suka ci
gaba da faranta wa
junansu rai da dad'ad'an
kalamai. A nan yayi
sallar azahar, ya ci abnci,
sannan yayi shirn
wucewa zrya. Ita ta
jagorance shi ya shiga ya
gaida umma, don ya matsa
kwarai yana son kai
mata gaisuwa. Ta kuwa ji
dadi, ta kuma yaba da
tarbiyyar sa, yanaynsa da
alkunyar sa.!
Suna tsaye jikin motarsa
sallama taki karewa
Ya Ali ya danno kofar gidan
da jakarsa akafada,
bakinta har kunne ta
tarbeshi Ya Ali! Sannu da
zuwa, ya kalleta ya kalli
wanda take tsaye dashi
kafin ya amsa. Ya mikawa
bako hannu tare da
sallama (Allah Sarki ubana
akwai jarumta!). Ita
kuma tana fadin Ya Aliyu
kenan cosin dina ne,
Allah sarki inji Al-Ameen an
dawo lfy? Yace lfy
lau! To madalla. Aliyu yace
dauke da
matsanancin kishi da
mamaki a ransa.
Al-Ameen kuwa fadi yake
kuna satar kama da
juna da an ganshi an ga
dan'uwanki, tace ko? To
ai da Baban shi da Abba duk
dakinsu daya. A
Birnin gwari yake aiki.
That's gud' ina ganin ya
kamata in lallaba in barki ku
wuce ko? Kar dare
yayi. Tace hakane, kai din
ma bana son dare yayi
maka. To shikenan karfe
tara ISA zakiji wayata.
Allah ya yarda a sauka lfy.
Ameen. Ya shiga
mota ta rufe masa tana
kara fadin kayi tuki a
hankali, yace thank U. Ta
juya zata wuce yayai
kiranta Skaeena! Ta juyo
tare da murmushi yace
"I love you!" Ta kara
fadada murmushinta ta
rausaya kai ta juya zata
wuce Sakeena! Ta sake
juyowa. I love u! Tayi jim
kafin tace I love U too!
Ta ruga cikin gida ya rakata
da kallo bakinsa
kamar gonar auduga kasala
ta rufe ya kasa tada
motar.
Ta sake lekowa tayi masa
bye-bye shima ya
daga mata hannu sannan ya
sami karfin tada
motar yayi ribas yai kwana
ya fada hanya ya
kara dago mata hannu ya
wuce cike da begenta
tamkar yadda takeji a
ranta. Tana shiga cikin
gida muryar Ya Ali kawai ke
tashi yana
bambamin fada "ai dama
haka rayuwa take
kiri'kiri jininka saiya
wulakantaka don baka da
kudi! Muma muna kan
hanya indai arzikine abuna
Allah! (Kana da gsky
Baffaba!) Mama tayi tsaye
jikin kofar sassansu tana
saurare haj Hajjo tace
nace dai kayi shiru haka ko?
To kaci gaba idan
hakan shi zai sa a baka ita.
Mama dai ba
saurana mata tafi ba ga
yanmata nan bila adadin
duk wacce ka zaba sonka
zatayi idan ita ma ba
kwadayi tasa wa ranta ba.
Sbd haka kar in sake
jin wata magana ta fito
daga bakinka akan wata
Mama!
[11/01 12:51] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1****5
H. Gaje ta cafe, "ki kyale shi ya amayar da bacin
ransa, kar ya zame masa ciwo! Da wanne zai ji?"
yace, "ai inna ba zata gane ba mama gaje,
wannan rainin arziki ne a ckn gida. Uwa daya uba
daya? Haba! Ya kamata a duba!". H. Hajo tace,
"wa zai duba? Lallai ranka zai fita idan har zaka
kwallafa wa kanka wannan maganar!"
Tana sa aya daidai da sallamar uban dawaki,
yayi tsaye yana kalln mama na zubda kwalla,
yaynda yaji muryar h. Gaje na fadin, "babu wnda
zai duba wannan al'amari, tnda dai shi da kansa
alh. Babban ya ya yamutsa al'amarin!".
Kalaman da suka fada kunnuwan uban dawaki
tare da bugun zcy, ya zurawa mama ido tamkar
ynda take kallnsa, "me ke faruwa?".
Bai gama rufe baki ba yaga Ali ya fito a fusace,
idanuwnsa na tsatso kwalla. Shi kansa gabnsa
yayi mugun faduwa, kasala ta kama shi, ya rage
sauri, "kai ali lfy?". Ya gnge fuska, ya dan
rankwafa yace, "sannu abba!" "nace me ya faru?"
"babu komai" "ina wasa da kai ne? Kake gaya
min babu komai!".
Mama tace, "abba tun jiya gidan nan a yamutse
yake, ana ta habaici tare da yada magana akan
zancen al'ameen. Umma taki gaya maka ne sbd
gudun fitina. Amma kowa gani yake yi sbd kudi
ne yasa ka amince inyi aure, bayn ka hana kowa
kace karatu zanyi. Me yasa za'ayi mana mugun
zato?"
Nan da nan ransa ya baci, yayi fushi sosai, ya
kwalawa umma kira. Ta fito ta samesu ransa
bace. Ckn fushi yace, "kira min matan gidan
nan!" "lfya alh?" yace, "ban son jin wata
magana". Tace, "alh ka kwntar da hnkalnka kayi
hakuri har zuwa lokcn da mazajnsu zasu dawo.
Zai fi kyau duk abnda zaka fadi ka fada a
gabnsu. Ina rokn wannan alfarmar don girmn
Allah!". Alh. yayi jim! Shiru yana kalln umma,
kafn ya dubi mama yace, "kin shirya kayanki?"
tace, "eh" "to kwaso ki zuba a mota maza mu
tafi".
Ya wuce da sauri daknsa, kowa ya kama gabnsa,
har da ali ba tare da wani ya kara cewa komai
ba. Kayn jiknsa kawai uban dawaki ya canza,
yayi rawani kamar ynda ya saba, ya fito lokacn
mama na tsakar gida da jakar kaynta tare da
tsarabar da umma ta bayar a kaiwa yara.
"Baki kai kayan motar ba?" inji abba. Tace, "ai
basu da yawa, su kenan" "wuce muje". Umma
tace, "Allah ya tsare, a sauka lfya". Ya amsa da
amin, yayi waje. Mama ta biyo baynsa.
Ali na zaune bisa dakali tmkar yayi bindiga sbd
tsabar fushi da kishi, domin sosai yake son
mama. Kuma yayi wa ransa alkawari zai ci gaba
da farautarta, sai yaga abnda ya turewa buzu
nad'i. Shi yasa ya aje wa ransa zai iya jiran ta
gama karatnta. Shi kuma zai ci gaba da gina
kansa da duk wani tanadi wnda zaizo daidai da
jin dadin rayuwr aurnsu. Ina zai sa ransa yau yaji
dadi?
Yana ganin mama ta shige mota idanuwnsa suka
yo tam! da hawaye. Musamman wannan zuwan
ita yazo gani, sanin cewa sunyi hutu. Kamar ya
kwarma ihu. Ya mike ya sake fadawa ckn gida.
Alh. Ya bude mota, kalla ya matso, "ranka ya
dade tfya za kuyi?" yace, "ai tare zamu tafi da
kai, taso ka shiga mota. Minna zan kai mama na"
yace, "to shi kenan". Ya mika masa makulli, "ka
tuka motar kalla, bana jin dadin jiki na". Ya amsa
yana fadin, "assha! Allah ya sauwake" "amin". Ya
bude gidan baya inda mama take, shima ya
shiga. Jikn mama ya kara sanyi, tasan abbanta
ya kanso suyi tfya su 2 kacal! Suna tafe yana
bata labarin duniya. Ta tabbata bacin rai ne yasa
ya gayyato kalla ya tuka su, gudun afkuwar wani
abu.
Sun mika tfya shi babu mai magana, shirun sam
baya mata dadi, sbd haka tace, "Abbana kayi
hakuri don girman Allah, kar hnkalnka ya tashi
akan wannan maganar". Ya dubeta sosai yace,
"dole raina ya baci, sbd an zarge ni akan abnda
ba shine a ckn zcyata ba. 'Yan uwana basu yi
min adalci ba, na tabbatar da saninsu mataynsu
ke yada habaici da kananan maganganu. Amma
zanyi wa tufkar hanci. Tnda babu wnda ya haifa
min ke".
"kara kayi fada dasu abba....." yace, "ya za'ayi in
tsaya ina fada da kannina? Umarni kawai zan
bayar, kuma dole kowa yabi idan ana son zaman
lfya. A iya sanina na basu hakknsu, na zauna da
su na gaya musu uzuri na. Amma duk da haka
basu gane cewar komai na Allah bane. Ke dai
abnda nake soki dashi, ki rike yarn nan amana,
sannan ki kara kula da kanki, don tsare martabar
gidan nan" tace, "Allah ya taimaki mai martaba.
Mamanka na tare da albarkar umma da abbanta,
da yardar Allah ba zata basu kunya ba".
Yayi dan murmushi yace, "Allah ya kara yi miki
albarka". Tare da kalla suka amsa, "Amin abba
Sun iso minna la'asar sakaliya, shi yasa ruwan
alwala kawai alh. Ya fara tambaya. Yayi sallah a
babban falon gidan, yaynda jerin kayan abincnsa
ke jiransa. 'yan jikoknsa kuwa sai safa da marwa
suke yi. Ya idar da sallar, suna jiran su
tumurmushe shi. Ilai kuwa yana idarwa suka
zube a jiknsa, yana drya ya soma tsokanarsu"
"ameera tsohuwa mai majina" tace, "Allah ameer
ne mai majina" ameer yace, "karya ne abba,
kullum wa ake ba tishu in zamu skul?". Abba
yace, "kyaleta Uwair, waye bai san halima
tsohuwa bace? Mai majina kawai".
Ai nan da nan tayi fushi ta tashi fuu.... Zata
fice,suna mata drya. Sai ga sallamar anti Rabi.
"momy kin gansu ko? Wai nice mai majina". Ita
ma dryar tayi ta wuce ta zube gabn abba ta
kwashi gaisuwa, sannan ta tambayi mutan gida.
Yace, "duk lfyrsu kalau"
Kuka ameera ke yi, yaynda mama ta shigo da ita
falon, "ynzu don Allah wa ya taba min umma
na?" yace, "kyale ta mai majina ce, ni bana
auranta!". Ta kara kware baki, mama ta rungume
ta, "kiyi shiru ki kyale shi, ke ma baki auran. Me
zaki yi da shi tsoho?" ameer sai drya yake mata.
Da yaga kukan da gaske take ynsa sai ya jawota
jiknsa, "wanene ya taba min madam dita? Manta
da ameer, tsoho ne shima. Ina dady bai dawo
bane?" ta amsa da kai tana murzar ido.
Anti rabi tace, "bai shigo gida ba tukuna, amma
yana bisa hnya". Yace, "To Allah ya dawo dashi
lfya" suka ce amin..anti rabi da mama suka bashi
wuri yaci abinci tare da jikoknsa.
Yan minticoci bayan kammalawarsa motar Ya
Abdulkareem tayi fakin a harabar gidan, ganin
motar Abbansu yasa ya fito da sauri kalla ya
tarbe shi ya karbi jakarsa yayi masa sannu da
zuwa suka gaisa, tare suka shigo falon ya zube
gaban Alh yana fadin oyoyo abbanmu! Yace
Abdulkareem dan Abba sadauki! Ya kara fadada
dariyarsa domin yana jin dadin kirarin da Abba
yake masa tun yana yaro sbd tsananin kokarinsa
wajen neman duk abnd yake so musamman ilimi.
A yaran gidan kaf! Babu wanda ya fara sauke
Qur'ani da karancin shekaru sai shi, yana 14yrs
yayi sauka kuma yasan littattafai dayawa.
Daka dubeshi kaga Mama illa dara daran
idanuwanta ne kadai suka banbantasu. Kazo lfy
Abba? Yasu Umma? Yace lfy lau Mamana na
kawo maka hutu.....Mama? Yanzu haka tana ciki?
Sai gata ta shigo falon ta karaso gunsa da gudu
ta zube jikinsa Yayana!. Ya kamo kunnenta ba
wani yayankitashi zakiyi ki koma inda kika fito!
Tace Allah sarki yayana dan Abba sadauki! Ya
dada mata duka suna ta dariya "maras kunya ba
Abj kika fiso ba? Ai dama nace duk randa kikazo
yan kafafuwan zan karya..
Tace, "tuba nake yayana, daga yau duk hutu anan
zan yi shi" yace, "naji amma ban yarda ba, ke da
soja ai sai Allah, watakila kema sojan zaki aura".
Ta kada kai ckn shagwaba, "a'a!" Abba yace, "ai
baka ma sani ba? To karkade kunnenka kasha
labari". "ko abba? To bani insha".
Abba na bashi labari, ita kuma mama na boye a
bayn yayn nata. Tas! Ya zayyane masa abnda ke
faruwa.
Abdul-kareem ya cika da mamaki, "to menene
abn tashn hnkali a nan?" yace, "nima shi na gani,
har ga Allah zcya ta bata da wani nufi akan
wannan al'amari, amma tnda haka suka dauko
zamu tafi a hakan, kuma mama zata auri wnda
take so".
Ya dan kada kai yace, "kayi hakuri abba, kasan
shi mutm a kullm yakan fi son kansa maimakn
neman zabn Allah. Abu kankani sai a ruruta shi
yayi girman da zai rarraba kan zumunci. Abba ka
dauki girma kamar ynda ka saba, ka dauke kai ga
tsegunguman mata". Ya zura masa ido yana
murmushi, "dan abba sadauki! Duk abnda ka fadi
gskiya ne, shi yasa ma bazan gaya wa yaynku
ba, don nasan halnsa, daga ali har mutn gidan
babu wnda zai kyale idan hauknsa ta tashi".
Yace, "haka ne, kuma nasan ali yana son mama,
dole yaji zafi a rnsa, amma su a matsaynsu na
manya ai bai kamata su rika tnzira shi ba. Abnda
ya dace shine su nuna masa komai na Allah ne.
Amma muna musu fatan Allah ya ganas da su.
Ke kuma mama ki rike amana, domin duk garin
nan babu wnda bai san familn marafan lafai ba.
Babban gida ne masu mutnci. So u hv 2 b very
carefl, ke ma ki nuna wa duniya kin fito daga
babban gida mai cike da tarbiyya, OK?"
Tace, "insha Allahu yaya zanyi iya kokari na".
Yace, "to da kyau likita matar likita. Abba kasan
wani abu? Ai mu juma munyi bye-bye da rashn
lfya". Suna ta drya, anti rabi ta shigo itama. Sun
jima suna hira, sannan uban dawaki ya bar garin
minna tare da yarnsa kalla.!
Anyi sallar magriba lokacn da suka shigo
Fandogari, don haka a guje uban dawaki ya nemi
bada farali. Bai wani ci abnci sosai ba, sbd
abncn da ya ci da yammacin dazu a minna.
Umma ya aika ta tattaro masa kaf kannensa da
'ya'yan gidan tare da ali.
Duk suka hallara a falnsa, ya dubesu ya fara
magana ckn rashn jin dadi, "abnda yasa nace a
kira min ku, a gskya abnda ya biyo baya
sakamakn maganar da muka yi da ku jiya, sam
banji dadnsa ba. Basiru da amamu kar ku manta
gaba daynmu ciki daya muka fito, babu bare. Kar
ku bari tsegunguman mata su raba kawunan mu,
domin da halima da hajo da gaje tare suka same
mu. Bai kamata in gaya muku uzuri na ba, ku
kuma ku koma kuna min yankn baya wajn
mataynku, har su sami damar yada maganganu
marasa dadi akai ba. Ko ban haifi daya daga
cknku ba, ina zatn ni uba ne a gareku, kuma
daidai gwargwado ban shiga hakkn kowa ba.
Ali da sa'eed a wancn lokaci sun yunkuro,
kowannensu yana son auren mama, a gabnku
yaran nan suka rika rigima a junansu, gaba ta
kullu, babu mai kalln dan uwnsa. Sbd Allah idan
ban ynke wancan hukunci ba me ya kamata inyi?
Shi za'a tsaga mama gida 2 ne, ali ya auri rabi
sa'eed ya auri rabi? A gani na idn aka hana kowa
zai fi mana alkhairi. Ko da bani da ra'ayn mama
tayi zurfn karatu, ballantana ina da shi.
Wlh bani da wani buri akan mama da ya wuce
tayi zurfn karatu ta zama likita gabana. Amma da
Allah ya sauya al'amarinsa, ba zan iya jayayya
ba. Sai dai a cknku laf din nan na bar muku zabi,
idn akwai mai iya yin wani abu bayn wnda Allah
ya zartar bismilla, ina saurarnsa. Ni kam na
yarda nayi gmanin al'ameen Allah ne ya turo shi,
ban isa in koreshi ba.
Kuna iya kirana kuda sbd kwadayi, ba zai sauya
komai a jikina ba, don nasan har ga Allah bana
bukatar sisin kwabo daga al'ameen ko
mahaifnsa. Na kare maganata, idan akwai mai
abin cewa yana da damar fadi".
Gaba daya ka rasa mai yin koda motsi, sbd dogn
jawabn uban dawaki ya tattaro musu kunya ckn
idanuwnsu, musamman matan. Jin sunyi shiru,
uban dawaki ya kara da cewa, "idan babu mai
magana kuna iya tfya, shikenan magana ta kare"
Har matan sun mike, alh. Basiru yace, "ku zauna.
A gskya munyi kuskure, amma ynzu mun gane
bamu kyauta ba ko kadan. Kayi hakuri alh. Da
yardar Allah wata magana ba zata sake bullowa
akan mama ba. Ku kuma hajo da gaje ku ba alh.
hakuri, har ma da h. Halima"
Da ganin fuskoknsu kowacce ba akan son ranta
take magana ba. Sun dai bada hakurin, kuma
abba da umma sun yafe, sun maida komai ba
komai ba, a matsaynsu na manyan gida, sun
nada gammo sun dauki girman kamar ynda
hausawa ke fadin Babba juji ne. Aik. Adamu ma
yayi nasa dan guntun jawabin na neman afuwa.
Kowa ya tashi aka bar Ali a zaune, ba tare da
yace wani abu ba. Abba ya dube shi yace, "akwai
magana ne ali?" ya karkada kansa da ke
sunkuye, sai hawaye shar-shar! Suka hau zuba.
Uban dawaki ya sauke numfashi, gaba daya
jiknsa ya mutu. Harga Allah bai taba tunanin
soyayyar mama tayi zurfi ckn zcyar ali haka ba,
wa ke ganin hawayn ali? Da yarntarsa ma ba
karamar azaba ke sanyashi kuka ba, shi yasa
yaci sunansa Gadanga! Domin kaf tsaransa babu
mai nuna masa yatsa.
"zo nan ali!" yayi kirnsa yana nuna masa waje
bisa kujera kusa da shi, "zauna kaji". Ya zauna
yana goge kwalla. "abnda nake sonka dashi ali
kayi wa girman Allah ka dauki imani ckn ranka.
Wlh a zatona tuni kun share maganar mama a
zuktnku, ganin na jima da soke maganar. Amma
kayi hakuri, ka dauki dangana kasa wa ranka, duk
abnda Allah ya hukunta daidai ne"
Ya dan gnge kwalla ya dube shi, "abba sa'eed ne
ya hakura, amma ni burina inyi ta jiran mama har
zuwa lokacn da zata gama karatnta. Kullum
addu'a nake yi Allah yasa a tsayn shekarun nan
zcyr mama ta aminta da ni".
Ya numfasa ya kada kai, sannan ya ci gaba,
"bansan yanda zanyi ba abba". Abba ya rungumo
kafadarsa, "hakuri magani ne ali, ban son ka
tashi hnkalnka. Mama 'yar uwarka ce, ka taimaka
ka bata goyn baya tare da addu'ar fatan alkhairi,
kaji? Ka kwntar da hnkalnka, nayi rantsuwa da
mama tana da kanwa da na baka ita. Amma tnda
babu, ina son kasa natsuwa ckn ranka, ka ji ni?"
Yace, "naji abba, kuma na gode". Umma tace,
"nima dai hakurn nan shi zan baka ali, gaba daya
hawaynka sun kashe min jiki. Amma babu abnda
zamu iya yi, sai dai ince Allah ya musnya maka
da alkhairi" yace, "amin umma". Abba yace, "to
tashi kaje ka kwnta, ka ci gaba da addu'a, komai
zai wuce". Ya mike babu kuzari ya bar falon.
Shiru su umma suka yi tsawn lokaci, kafn abba
yace, "Allah ya kyauta!". Ta cire tagumi tace,
"amin. Da gaske ali yake yi" "mtsw!" yayi dan
tsaki ya tashi ya shige daknsa dauke da tausayn
ali, ya bar umma zugum! Tana tunanin iska.
Gidan yayi tsit! Ko da tasa damuwar. Washe gari
da wuri ali ya koma birnin gwari don kara samun
natsuwa.
Idan bakwa comments sai inga kamar littafin ne
baiyi muku dadi ba, na kuma sai inji bana son
turowa din.
[11/01 12:54] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***6
Karfe bakwai da rabi na safiya wayar
tebur ke ta
bugawa a babban faln. Dawowar anti rabi
kenan
daga rakiyar mai gidan da yara da zai aje makrnta,
kfn ya wuce wajn aiki. Can gefn
wayar
ta nufa ta dauka tare da sallama. Bai
mance
muryar da ya fara ji jiya tawaya ba, don
haka ya zarce da fadn, "ina kwana anti?" tace,
"lfya kalau,
wa ke magana?" "al'ameen ne'. Take ta
fara
fara'a, "au Allah sarki, ya aiki?" "Alhamdu
lillahi" "madalla, bari in kira ta" "to na gode".
Ta aje kan wayar gefe ta wuce da sauri
tana kira,
"mama! Mama ki aje girkn nan kizo,
mutumin
naki ya bugo!". Ta fito daga kicn da sauri, suka
hade a kofa. "wannan likita naki da naci
yake"
"kai anti!" ta fadi cike da fara'a. "ke dai
jeki da
sauri". Ta wuce tana drya, ta dauki wayar, daddadar
muryarta a sanyaye tace,
"hello!". Ya
runtse ido yace, "hello 'yan mata ya aka
yi?" tace,
"kalau, an kwana lfya?" "sosai ma, har da
miyan barci". Tayi 'yar drya, "kaji dadnka" yace,
"har na
kai ki? Nasan barci kike yi aka taso ki".
"haba,
kamar wata raguwa?" "ita ce mana. Kowa
ya ganki ai yaga kalalatu" "kai kuma kalala
ba"
Yayi drya yace, "tun asuba nake tsaye ina
shirn
ofis. Na rataya neck tie, shine nace bari
in kira madam ta daura min"
Ta dan rufe fuska da hannu daya tana
murmushi.
Yace, "baki ce komai ba" tace, "to me
zance?"
"au ba zaki daura min ba?" tace, "na daura!"
yace, "ga abu a wuyana yana lilo kice kin
daura,
don Allah ki daura min" Ya fada a
shagwabe.
Tace, "yau na bani! To rufe idnka". Ya kuwa
runtse yace "na rufe" "me ka gani?". Ya
danne
kan wayar a gefn wuynsa ckn tunaninsa
yake
magana ido ruee, hannaynsa na aikin daura neck
tie din. Yace, "ga ki nan kin fito daga
dakn barci,
kin zuba kwalliya da wani farin less, kin yi
kyau
bebyna. Sai murmushi kike min, kin kama neck
tie din kina daura min........
"Wash!" ya bude ido firgigi, jin ya shake
wuyansa. "menene?" Ta tambaya ido
waje, ji tayi
ya shagwabe, "Gaskiya ba haka ake yi ba, ba
haka ake yi ba sakeena. Ai dai ba'a shake
wuya".
Drya sosai ta kubce mata, "ni na shake
ka?".
Yana sassauta daurn wuyn yana fadin, "da kyar
fa nake numfashi, so kike in suma?" tace,
"kaga
zaka makara wlh, idan suka ma bulala
babu
ruwana". Yace, "ya zaki ce in tafi? Kin bani
brkfst ne? Ga kofn tea nan a gabana, yi
sauri ki
ban insha in wuce". Tace, "oya, dauki kofi
kayi
bismilla". Ya dauka ya rufe ido yana kurba, yana
ganinta
ckn idanuwnsa, itace ke bashi. "ka
shnye?" "minti
daya, na kusa saura kadan". Ya
kwalkwale ya aje kofn, "yauwa, na koshi". Tace,
"good boy.
To sai
ka dawo ko?" "to me zan cewa zobenki?"
"ina
gaishe shi". Ya zura wa zoben ido,
sannan ya sumbace shi yace, "wai yana amsawa".
Tayi murmushi, "shikenan, tek care, ok?".
Murya
sanyaye ya amsa, "i will......." yayi dan jim,
tace,
"ina jinka!" ya rada mata, "I love u!". Ta dan
numfasa tace, "me too!". Tayi saurn kife
kan
wayar.
Da baya da baya ta tafi har ta jingina da
kujera, ta wuce a natse ta zauna shiru, hannunta
na
gugar zoben yatsnta.
A lokaci guda shi kuma al'ameen ya
rataye kot
dinsa, ya suri makullai da jaka ckn kuzari ya fito
ya kulle gida, ya fada motarsa.
Mai gadin rukunin gidajen ya bude masa
get.
Bayn sun gaisa ya mika masa dubu daya
ya wuce. Mai gadi na ta murna tare da sa
albarka.
Shi kam kullm ckn sawa Dr. Al'ameen
albarka
yake, domin shi kadai yake masa alkhairi
duk safiya, yace yaci abnci.
Da ka dubi fuskar al'ameen zaka tabbatar
yana
tattare da farn ciki ba karami ba. Tamkar
ynda
mama ta kasnce babu sukuni sbd tsabar kewar
al'ameen dnta. Bayn ta gama ayyuknta
tayi wnka
ta kimtsa, sai ta kwnta bisa gado ita
kadai, bata
aikn komai sai tunaninsa. Al'amarn kamar zai
zautar da ita, domin da zarar ta tuna
shagwabar
sa, "GASKIYA BA HAKA AKE YI BA! Ba
haka ake
yi ba SAKEENA!! AI DAI BA'A SHAKE WUYA!".
Ta kan yi kamar zata mutu da drya. Idan
ta rufe
ido shi take gani yana mata yawo tare da
yin
abnda yake fadi a aikace. Kai a hakikanin gaskiya
al'ameen ya gigita zcyr mama, ita
kanta
ba zata iya fayyace ynda take ji ba game
da so
da kaunarsa. Duk ta kosa ya dawo ofis,
don tabbatar zai sake bugowa taji muryar sa.
Ilai kuwa yana shigowa gida biyar da rabi
na
yamma a gajiye, kai tsaye wayar ya dosa
ya kira.
Sai da yaji muryarta tsawn minti talatin, sannan
ya daina jin kasala. Har ya sami natsuwar
yin
wnka, ya dan kwanta ya huta kamar ynda
ita
gimbiyar ta umurce shi. Haka suka kasnce suna
renon jaririyar
soyayyar
su gwanin ban sha'awa. Ita knta anti rabi
abin na
birgeta har ta kan yiwa mama addu'ar
Allah yasa ynda al'ameen ke ji da ita abin ya dore
har ckn
rayuwar aurnsu. Sun saba sosa, ba da
mama
kadai ba, da kowa na ckn gidan babba da
yaro yasan al'ameen ta waya, kuma gaba
daynsu
babu wnda bai kosa sati ya kare ba, don
al'ameen yazo su ganshi.
Sai dai kash! Yanayn aiki bai shigo minna
ba sai karfe takwas da rabi na safiyar asabar.
Lallai ba
karamin asubnci yayi ba, sbd tsabar
kosawa kai
tsaye gidnsu ya wuce.
Kamar koda yaushe haka aka shrya masa tarba,
amma sammaknsa yai matukar ba
maminra
mamaki, bata dai tmbaya bane don tasan
daliln
ba zai wuce na sakeena ba, sbd gaba daya
wannan satin ita knta ta tabbata danta
ya kusan
zautuwa, duk wayar da zai bugo labarin
sakeena
yake bata. Suna gama gaisawa ya nufi kan waya,
tayi zuru
tana kallnsa tare da saurarn da wa zaiyi
waya
daga isowrsa? Tsammaninta ya zama
gaskiya, iabin ran nasa ya kira ya shaida mata ya
iso,
kuma karfe goma insha Allahu yana nan
karasowa.
Dadi kasheta mana! Ta kamo su ameera
abokn hirarta ta zayyane musu yaya zai iso
anjima
kadan, duk suka dauki murna da tsalle.
Gagarumin shiri ya kankama, ta tsala ado
na fita
tsara. Kai mama akwai kyau, yarnya kamar
aljana. Yaynta da anti rabi kansu kallnta
suke yi,
duk da cewar sun saba ganin ta, kuma
sunsan
mai kyau ce. Motsi kadan ta duba agogo, karfe
goma taki yi mata sauri.!!
Dan alkawarn kuwa goma daidai yana
fakin a
harabar gidan, abnka da dan gari
adireshn da ta gaya masa tiryn-tiryn ya kawoshi
gidn ba
wata
matsala. Ya fito yayi tsaye jikn motrsa,ba
tare da
yasan gimbiyr tasa na kallnsa ta tagar
daknsu ba. Da alama bai san ynda zaiyi bane
asan ya
iso. Murya kawai taji a baynta ana fadin,
"au
leknsa ma kike yi?". Ta juyo a firgice, duk
kunya ta rufeta, domin dai yaynta ne mai
maganar.
Tana murmushi tare da boye fuska a jikn
labule
tace, "a'a yaya". Yace, "zai fi kyau kije ki
shigo dashi, ba leknsa ta taga ba". Tace, to, ta
wuce
simi-simi, yabi baynta da kallo yan 'yar
drya. Ta
kama hannayn yaran suka fito tare. Kiris
ya rage al'ameen ya zube kasa, amma ilahirn
jiknsa babu
inda baya rawa. Da sauri ya tokare jiknsa
damota
ya zubo mata ido.
Ita kuma sanyn gurin ne ya bugeta, ya ratsha ckn
fatarta har ya tilasta wa tsigar jiknta
tashi,
sannan ta gane ashe bata dauko mayafi
ba sbd
daburcewar da tayi lokacn da yaynta ya kamata
tana leke.
Sbd haka ta duka ta dauki ameera, suka
karasa
gunsa.
Fara'ar dole take yi a zahiri, amma gaba daya ta
tsargu, sam bata ji dadn fitowrta haka ba.
"oyoyo!" tace dashi. Ya sauke wawan
numfashi,
murxa a dishe ya amsa, "kema oyoyo!".
Ya maida kallnsa kan yaran.
Ya ci gaba, "ga abokina ameer, ga
kawata
ameera. Zo mana". Ya mika mata hannu.
Da
sauri taje gunsa tana drya. Ya mama ta iya?
Haka nan ta dake tana jinsa da yaran,
"wu!
Kawata kina da nauyi sosai. Shekarnki
nawa?"
tace, "4" tana nunawa da yatnta. Yace, "kai kai
kai! Gskya kin girme ni, amma don gata
har
daukarki ake yi. Antnki na sonki ko?".
Mama ta watso masa harara, nufnsa ya
ganota ne? Ko kuwa duk tsabar tsarguwar ce?
Ita kuwa ameera drya kawai take yi.
Ameer ya
tmbaya, "dama kai ne yaya al'ameen
din?" yace,
"ni ne. Kana sona kaima?" ya makale a jiknsa
yace, "ina sonka". Ya rungumo kafadarsa,
"to
Allah ya barmu tare". Yaynda ameera ita
ma
take faman fadin, "nima ina sonka yaya". Ya zura
mata ido, yanaynta kamar sakeenarsa,
nan da
nan ya sumbaceta yace, "nima haka
ameera ta!"
Mama tace, "ya kamata mushiga daga ciki,
surutn yarn nan ba zai kare ba". Ya zura
mata
ido baice komai ba. Tace, "muje mana"
yace, "ai
ke muke jira". Bata so ta wuce gaba, shi yasa
tace, "Bismilla muje". Ya sauke ameera
yana
fadin, "bari in dauko muku tsarabarku
ko?". Ya
bude gidan baya ya kwaso ledoji 2 manya, ya
mika wa ameera 1 yace, "to muje ckn
gida". Yara
suka yi gaba suka bar mama na ta nuku-
nuknta.!
Suna shiga falon kafin ya gama sallamar yaran ta
sukake tabar falon, shi dai ya
dagi kai
ne bai ganta ba yaran suka wuce da
ledar
tsarabarsu. Ya aje ta hannunsa gefe ya
nemi waje ya zauna yana maida numfashi
domin har
yanzu kirjinsa bugawa yakeyi shiyasa
yana zama
kasala ta rufeshi. Jim kadan Ya
AbdulKadeer ya shigo tare da sallama Al-Ameen
yayi wuf
ya mike
dauke da fara'a ya mika masa hannu
suka gaisa
suka tambayi juna aiki. Ya AK yace kuma
harda dawainiya? Yace ahaba ba wani abu.
Madalla an
gode, zauna mana nizan dan fita ne
saina dawo
yace to a dawo lfy.
Baiyi sakwan uku da zama ba Sakeena ta shigo
jikinta rufe da mayafi hannunta dauke da
tire
cike da abubuwan sha gabansa ta aje,
shi kuwa
bai daina kallonta ba ta dago ta dubeshi suka
hada ido tayi dan murmushi ta kauda kai,
jikinsa
ya kara mutuwa, Sakeena! Ya kirata a
sanyaye.
Ta kalleshi a nutse ido cikin ido suke kallon juna
wucewar some seconds kafin yace "nayi
rantsuwa zan iya rasa raina duk ranar da
kikace
ba kya sona" ta sunkuyar da kai shiru
batace komai ba. Rayuwa zata yi min wuya
muddin ban
tare dake. Don naga misali within these
7days.
Ba don inajin muyraki ba da bansan
yanda zan kasance ba. Idanuwanta suka ciki taf da
kwalla
ta zura masa su tace sai ina gani kamar
baka
yarda dani ba dokta, meyasa? Kwallarta
dake neman zubowa su yake kallo hankalinsa
yayi
tashin gwauron zabi ya kada kai.
Yace ba haka nake nufi ba don girman
Allah
kar kiji min ciwo a zucia hawayenki daya na
digowa zai zama tamkar tafasasshiyar
dalma
cikin raina. Nayi rantsuwa Sakeena
tsananin
sonki ke zautar dani yana sanyani sambatu ba
tare dana sani ba. Kiyi min uzuri bayin
kaina
bane kuma bazan iya jurewa ba kin yarda
dani?
Take ta hadiye hawayen tace na yarda da kai da
duk abnd kakeji nima ina jinsa. Kaga
kuwa abnd
yace doma ba zai bar awai ba. Ya danyi
lum da
ido ya bude tace rufe idonki. Ta danyi jim tana
kallonsa kafin ta rufe idon. Gashin girarta
baki
wulik! Hakazalika na idanuwanta. Tasbihi
Al-
Ameen kewa Allah mafificin halitta wanda ya
zana surar Sakeenar sa kafin yace bani
labarin
abnd kika gani.
Tayi wug ta bude idon tace ni ban iya
wann imagination din na ka ba. Nan da nan ya
shagwabe fuska gsky ba haka akeyi ba!
Ba haka
akeyi ba sakeenan! Dariya sosai ta
kubuce mata
ya bita da kallo komai kara mata kyau yake yace
gsky sai kin bani lbr kawai. Ta gyara
zama tace
to shikenan, ta rufe ido ya zura mata
nasa
idanun menene labarin? Tace wani busasshen
likita zaune bisa kujera kaga
gemunsa.......? Yayi
saurin katseta bani bane sake wani! Ta
bude ido
tana yar dariya. Pls kabar maganar lbrn nan,
kinsan Allah saikin bani lbr come on close
Ur
eyes!
Ta dan numfasa ta dafe kirji, Oh ni ya su!
Ta sake rufe ido tayi dan shiru yana kallonta
meye
lbrn? Tace duk inda ka duba tsaf yake
cikin
gidan haka dakin amaryar yake. Bansan
yanda zan bayyana kyaun ta ba, daga nin
wanda ya
shigo ango ne adonsa ya bayyanar da
kyaun
surarsa. Gefenta ya zauna ya dauke
mayafin kanta sannan yayi kiran sunan Sakeena!
firgigi ta bude ido kamar an kira sunana?
Ya
kada kai a hnkli cigaba da lbrnki ba
wanda ya
kira ki. Tace ai nagama. Ya rumtse ido ya dafe
goshi Ya Salam! Kin katsewa angon nan
jin dadi
gsky ba haka akeyi ba. Tayi murmushi ta
matso
gaban tire ta tsiyaya masa juice din ta bashi
Ungo ka sha zahiri. Ya dan ware ido kina
nufin
nine angon? Sosai ma" yasa hannu ya
karba
yana fadin amazing watau nine angon? Ya kurbi
juice yaci gaba "Hakika ban taba jin lbr
mai
dadin na yau ba" ko? Gsky ina ganin ma
shiyasa
Mami tace in kawo miki wadannan kayayyakin.
Ya turo mata jakar ledar katuwar gaske
tabita da
kallo tace kai Mami harda dawainiya
haka? Yace
dan Mami ya zama ango kinga dole ta kawo
kayan siyen baki koba haka ba? Ta dan
rufe
fuska ta bude tace hakane to nagode
Allah ya
saka da alhairi. Ya amsa da amin. "Amma kinsan
wani
abu? Nifa
ban yarda labarnki ya kare ba, sbd haka
ina binki
bashi, duk ranar da na nema dole ki
biyani". Tace, "Allah ko?" "ba sai na rantse ba,
wannan
dole ne". Ckn zolaya tace, "na'am?". Yayi
'yar
drya yana kallnta. Shi yasa tana dago ido
suka hada, tace, "ka ga yayana?" "naga yaya,
har mun
gaisa. Kunyi kama sosai, haka ma saurn
suke?"
tace, "haka suke". Yace, "bambancnku
ido, naki kamar na agolan nufawa!"
Fuska kumbure take harararsa. Ya
kylkayle da
drya, haushi ya isheta, bata san lokacn
da ta figi
filon kujera ta jefa masa ba. Ya ko cafe filon ya
rungume a kirjnsa yace, "ni kika jefa?".
Ta juya
idanuwatana ci gaba da harararsa.
Kai! Kamar ya zare yake ji. "ba komai,
nima zan rama" ya fadi yana mata duban kauna.
Sun kwarari hira kamar ba gobe, kawai
basu
ankara ba suka ji azahar tayi. Ko
wannensu yayi
sallah, ta kawo masa abnci da saurn kayan tande
tande. Shi yasa ta kira masa su ameera
suka ci
abncn tare suna ba juna labari.
Tabbas mama ta yarda al'ameen na son
yara. Nama har na hannun ameera ci yake
wnda ta
tattauna ta gutsira ta sanya masa a baki,
yaran
na tare dasu har karfe 3.
Anti rabi tayi sallama falon suka gaisa da al'ameen,
sannan ta kada yaran don
shirin
islamiyya. Jimawa kadan suka fito,
ameera sanye
da hijabi. Tace, "yaya sai mun dawo!"
yace, "daga ina? Come on kuzo nan".
Suka ruga gunsa. Ya mika musu kunci,
"oya kiss
me". Kowannensu ya sumbace shi, shima
ya
sumbace su yace, "to a dawo lfy" suka ce, "nty
bye-bye. Tana murmurhi ta daga musu
hannu, ita
ma tace, "sai kun dawo". Suka ruga suka
bar
falon. A lokaci guda mama da al'ameen suka
kalli juna,
suka yi murmushi mai isar da sako iri-iri.
Mama tayi zugum! Tunaninta lallai idan
al'ameen
ya zama uban 'ya'ynta, tabbas za su sami kulawa.
Saukar filo taji gum! A jiknta, kai ba
karamin
firgitata yayi ba. Ta dubeshi yana mata
drya, "ai
na gaya miki zan rama, me kike tunani?". Ta kara
sakan masa harara, sannan ta dauke kai.
Yace,
"nasan tunani iri daya muke yi, ko ba
tunanin
'ya'yanmu kike yi ba?". Ta sha mamaki, ta ynda
take kallnsa kawai ya gane ya canki
abnda take
tunani.!
Ya amsa da amin. "Amma kinsan wani
abu? Nifa ban yarda labarnki ya kare ba, sbd haka
ina binki
bashi, duk ranar da na nema dole ki
biyani".
Tace, "Allah ko?" "ba sai na rantse ba,
wannan dole ne". Ckn zolaya tace, "na'am?". Yayi
'yar
drya yana kallnta. Shi yasa tana dago ido
suka
hada, tace, "ka ga yayana?" "naga yaya,
har mun gaisa. Kunyi kama sosai, haka ma saurn
suke?"
tace, "haka suke". Yace, "bambancnku
ido, naki
kamar na agolan nufawa!"
Fuska kumbure take harararsa. Ya kylkayle da
drya, haushi ya isheta, bata san lokacn
da ta figi
filon kujera ta jefa masa ba. Ya ko cafe
filon ya
rungume a kirjnsa yace, "ni kika jefa?". Ta juya
idanuwatana ci gaba da harararsa.
Kai! Kamar ya zare yake ji. "ba komai,
nima zan
rama" ya fadi yana mata duban kauna.
Sun kwarari hira kamar ba gobe, kawai basu
ankara ba suka ji azahar tayi. Ko
wannensu yayi
sallah, ta kawo masa abnci da saurn
kayan tande
tande. Shi yasa ta kira masa su ameera suka ci
abncn tare suna ba juna labari.
Tabbas mama ta yarda al'ameen na son
yara.
Nama har na hannun ameera ci yake
wnda ta tattauna ta gutsira ta sanya masa a baki,
yaran
na tare dasu har karfe 3.
Anti rabi tayi sallama falon suka gaisa da
al'ameen, sannan ta kada yaran don
shirin islamiyya. Jimawa kadan suka fito,
ameera sanye
da hijabi. Tace, "yaya sai mun dawo!"
yace,
"daga ina? Come on kuzo nan".
Suka ruga gunsa. Ya mika musu kunci, "oya kiss
me". Kowannensu ya sumbace shi, shima
ya
sumbace su yace, "to a dawo lfy" suka ce,
"nty
bye-bye. Tana murmurhi ta daga musu hannu, ita
ma tace, "sai kun dawo". Suka ruga suka
bar
falon.
A lokaci guda mama da al'ameen suka
kalli juna, suka yi murmushi mai isar da sako iri-iri.
Mama tayi zugum! Tunaninta lallai idan
al'ameen
ya zama uban 'ya'ynta, tabbas za su sami
kulawa.
Saukar filo taji gum! A jiknta, kai ba karamin
firgitata yayi ba. Ta dubeshi yana mata
drya, "ai
na gaya miki zan rama, me kike tunani?".
Ta kara
sakan masa harara, sannan ta dauke kai. Yace,
"nasan tunani iri daya muke yi, ko ba
tunanin
'ya'yanmu kike yi ba?". Ta sha mamaki, ta
ynda
take kallnsa kawai ya gane ya canki abnda take
tunani.!
Ya kada kai yana dan murmushi, "haka
zaki haifa
min su, nima in sanya sunan dady da
mamyna ko?". Ta dauke kai don ya bata kunya.
Yace, "no
ba maganar kunya bace, ai daga ni sai ke
ne
anan, Allah shine shaida, shine kuma zai
bamu muna zaune, tnda yasan muna so, muna
kuma
bukata. Ubangiji kasa hakan ya tabbata,
kice min
amin!". Ta kara kasa da kai, amma ckn
randa da manyan baki tace AMIN.!
Yace, "shikenan, ai nasan kin amsa, mata
da irin
nasu salon? Wanne ne al'ameen bai sani
ba?
Kice in rufe ido in baki labari". Tace, "bana son
ji". "yarnya da kinsha labari, don
sunaynsu kaf!
Sai na gaya miki". A karkace ta kalle shi,
bata
dai ce komai ba. Zai kara magana tasa yatsnta 2 ta
toshe
kunnuwnta. Ya kece da drya, "baki son ji
ko? Ai
nima na fasa fadi, sai ranar tazo, da
kaina zan
yiwa idanuwan nan tiyata in cire kunyar". Ta
mike tana 'yar drya, tace, "kaje kayi
sallah, lokaci
yayi". Yace, "yes madam!".
Al'ameen kenan, tare da gimbiyarsa ya
wuni zungur! Amma ganinta bai ginshe shi ba.
Har
abuja yasa ta kira waya suka gaisa da ya
A-kadir
da matarsa amina. Yarnsu daya mai
sunan kakansu Isma'il, shi yasa ma suke kiransa
Malami.
Hnkaln al'ameen bai kwnta ba sai da ya
amsa
gaisuwar karamin yaya, watau A-rahman,
ya gabatar da kansa, ya tabbatar da kowa
na
maraba da shi. Sannan ya kara samun
natsuwa.
Gab da kiran magriba da kyar da jibin
goshi yayi ta maza, yayi sallama da kowa ya koma
gida.
Duk da haka sai da ya sake kirnta a waya
da
daddare. Tsoro mama ta rika ji, irn
wannan sabo da al'ameen yayi da ita! Tabbas zai
sha
wuya
idan ta koma makrnta. Tausaynsa ya
zauna a
ranta, don ba shi kadai ba har ita kanta
zata ji jiki, domin kuwa dai al'ameen ya riga ya
zama
bargo da jini, kashi da tsoka, jijiya da
fatar da
suka hade suka zama SAKEENAH!
[11/01 12:59] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***7
Washegari ma kamar jiya karfe goma
zuwa bayan
sallar azahar. Tayo masa raki tare da su
ameera,
haka ya zura mata ido ya rasa inda zai tsoma
tsumman ransa. Gajiya tayi da tsayuwar
ta kada
yaran tace, "ku wuce muje". "sakeena!" ya
kirata,
ta tsaya cak! Sannan ta dawo baya ta tsaya
saitinsa. Bata kalle shi ba sai da yace,
"pls ki
dubeni sakeena"
Ta dago su raurau da kwalla ta kalle shi.
Yace, "ki taimakeni ko fasfot ne na hotnki ki
bani na
wuce dashi". Tace, "sai dai in duba maka
wajn
anti". "hnzarta don Allah ko na iya tfya".
Da sauri ta wuce ta barshi da yaran. A daki ta sami
anti rabi tace, "ki taimakeni
anti,
Dr. yaki tfya wai sai na kawo masa
hotona". Tayi
dan murmushi, "ai wannan likita naki sai
a hnkali, je ki dauko album ki duba masa". Ta
kwaso
manyan album guda 4 ta darzar masa
guda 2,
daya nata, daya suna tare da su ameera.
Ta nemo ambulan ckn takardn yayanta ta
saka su
ciki, tayi waje.
Tana mika masa ya bude ya zaro su ya
duba,
yayi jim! Kafn ya sumbaci hoton, 'yar kunya ta
kamata, ta kauda kai.
"Sakeena!". Ta dube shi, yace, "na gode,
kinga na
sami abokiyar hira ko? Ga kuma abokina
da babbar kawata". Tayi shiru, ya sake
cewa, "kinyi
shiru, are u jelous?"
Da mamaknta tace, "na me?" "zan wuce
da
madam dina, kuma a gabnki na fara nuna mata
love". Tayi dan murmushi, "lokaci na
wucewa Dr.
ban son dare yayi maka"
Ya lumshe ido, ya bude yace, "zan tafi
sakeena, sai munyi waya ko?" ta amsa da kai. Ya
juya kan
yaran, "to ameera, sai wani satin ko?"
tace,
"zaka kira waya?" "sosai ma. Ameer sai
na kira ko?" suka yi musabaha ya tafi yana fadin,
"to
yaya?". Ya shige mota suka rufe masa,
"Safe
journey! Allah ya tsaye". Ya amsa, "amin
SAKEENA TA! I love u". Tace, "me too". Ya yiwa
mota key, ta janye yaran gida. Yayi
kwana ya bar
harabar gidan, suna yi wa juna bye-bye!
Al'amura sunci gaba irn haka, kullm son
sakeena kara zama yake wani wuri na musamman
ckn
zcyar al'ameen, tamkar ynda mama ke jin
rayuwarta ba zata taba tfya daidai ba, ian
bata
jin ko da muryar Dr. nata ba. A haka ta kammala
hutnta na sati 3, duk
sati
yake zuwa suga juna. Yau shine satin
karshe da
mama zata koma gida, daga can sai
makrnta. Akwai alkawarn zata je gaida maminsa
kfn ta
koma, sbd haka tana zaune ckn shiri tare
da
'ya'ynta 'yan rakiya.
Karfe goma na safiya yana kofar gidan. Babu
bata lokaci ya kwashesu ya aje katafaran
gidan
mahaifnsa. Suna ckn mota basu fito ba
yake
fadin, "saura ki shiga kina min kauyanci, sai nai
miki allura a gaban mamin, inga tsiya" .
Ta watso
masa harara, kunyar me zanji? Muje ckn
ka
gani". Yace, "kamar da gaske" "uhm.... Bari ka
gani".
Ta bude murfn mota ta fito tana fadin,
"ameer ku
fito mu je". Ya fito yana drya, ya budewa
su ameera kofa suka fito, ya kamo
hannaynsu ya
dubeta, "to muje ko?". Tace, "muje
mana".
Yana murmushi yana fadin, "ha! Ha!!
Yarnya yau zanga ynda zaki yi a gaban surika". Ta
yamutsa
fuska tace, "kasan Allah zan koma". "to
shikenan!" "wlh baki isa ba, idan na rika
kururuwa
ina ihu, duk sai na tara miki jama'ar unguwar
nan".
Ta bishi da kallo yana mata drya, ita
kuma tana
wani irin murmushi mai sace zcya. A
zahiri ya ganota kunya take ji, shi yasa take 'yan
kame-
kame.
Kawai fitowar mami suka gani, "oyoyo
sakeenar
mu!". Nan da nan ta daburce, kasa zata shige ko
sama? Da sauri ta durkusa, "sannu
mami!" ta
mika hannaynta ta dago ta, "taso, taso
muje". Ta
rungumeta jiknta, "yan yarori sannunku da zuwa".
Ta fadi tana kallnsu ameer. "shigo dasu
mana".
Ta wuce rike da mama, ya bisu da kallo
kamar
ya zubda kwalla sbd murna da farin cikn da ya
lullube shi.
Ya sauke numfashi, ya ja hannunsu
ameera ya bi
bayansu mami. Har dakn barci ta shige
da mama, ta nuna mata kujera, "zauna nan!". Ta
zauna kai
a sunkuye, ya shigo da yaran, yaynda
mami ke
fadin, "ki saki jiknki sakeena, nan gdnku
ne, kuma ni bana surukar, 'yata ce ke. Kinji?". Ta
kara rufe
fuska da mayafi tana dan murmushi, ta
silalo ta
kwashi gaisuwa, mami na amsawa
baknta kamar gonar auduga. Yaran ma suka
gaisheta,
ta
tambayi sunaynsu, kowannensu ya gaya
mata.
Kusa da mama al'ameen ya zauna
baknsa har kunne, "mami ya kika ganmu? Munyi
matchn ko?"
tace, "ai kana zama kawai naji na kosa ta
shigo
gidan nan, yanda kasan in boyeta". Yace,
"kinsan ynda za'a yi? Mu kulleta a wani daki,
muce bamu
ganta ba".
Dariyar mama ta karu, ta kara sunke kai
tana jan
mayafi. Mami tace, "idan ma muka yi hakuri dan
lokaci kankani ne, Ubangiji dai ya bamu
aron rai
da lfya. Kuma Allah yayi muku albarka, na
gode
kwarai da gaske sakeena. Duk mai son tilon dana
gaskiya nima bani da kamar sa. Sbd haka
ku rike
amanar junanku, kinji sakeena?".
Ta amsa da kai. Yace, "ina su Iya? Basu
san amaryata ta iso bane?" tace, "suna kicin
tun safe
suke shirya mata abncin tarba". Ya mike,
"bari in
kirasu, ai ko ladi bata zo ba ya kamata
Iya tazo taga amaryar dan Iya.!" tace, "maza jeka".
Ya
fice. Mami na masa drya, wannan amarya
ana ji
da ita.
'Yar dattijuwar na zaune tana yankar ganyen
latas, ya fado yana kira, "ina Iya ta ne?"
tace,
"gani nan dan Iya". Ya tsugunna baynta
ya yada
kansa a kafadar ta, a shagwabe yake magana,
"baki san amaryar dan Iya ta iso bane?".
Ta kara
fadada fara'arta, ta aje wuka, "ina na
sani? Ynzu
tana nan ciki?" "tana dakin mami, taso muje. Iya
yau mu 2 zaki goya". Tace, "ya zama
dole".
Ta yunkura ta tashi tana kiran Ladi,
"maza kizo
amarya ta iso!". Tayi gaba ya biyota suka shigo
dakin, yayi azama ya koma kusa da
mama. "ya
kika ganmu?". Ta rangada guda, daidai
ladi na
kawo kai, "lallai iya harda guda?". Tace, "abnda
yafi guda ma zanyi ladi, wannan amarya
zubin
larabawa? Gskya dan iya kayi sabe, Allah
ya
tabbatar da alkhairi". Gaba daya suka amsa,
amin.
Shi kuwa ji yake tamkar yau yake
angwanci, bai
san lokacin da ya kai hannu ya rungumo
kafadarta ba yace, "Iya kenan, mai raino na". Da
sauri ta zame ta sulale kasa ta makure.
Mami
tace, "hayaniyar ta isa haka, aje a kawo
musu
abin sha" Kafn kace kwabo tsakar dakin mami ya
cika da
kayn lashe-lashe da jus kala-kala.
Al'ameen ya
zuzzuba musu, ya mikawa yaran. Sannan
ya juya kan gimbiyar ya miko mata, taki karba.
"nifa ban
son kauynci, kinsan Allah zan miki dure!".
Mami
tace, "wai tsaya, bakuwarka ce ko tawa?"
yace, "taki ce maminmu". Tace, "to tashi ka
bamu
wuri. Don me zaka dameta? Duk ka
kanainaye
min ita, maza tashi ka tafi harkoknka". Ya
marairaice, "baki tausayina mami? Daga yau fa
bazan sake ganinta ba sai karshn watan
da zamu
shiga, sannan ba waya ba komai? Pls
mami ki
barni in zauna". Ta tafa hannu, "ya Rasulu, ni indo!
To
bari in
tashi, watakila ni take jin kunya". Ta
yunkura
zata tashi, "don Allah kar ki daka ta tashi,
ki dauki komai ki ci, ki sha lemu kinji? Sai
kinci kin
koshi a gidan nan zan tabbatar kina son
dan
Aminu na". Ta fice, al'ameen din yana
drya. Ya kara matsowa, "kinji abnda tace ko?
Nima yau
zan gani, kina sona ko a'a".
Ya jawo tiran soyayyen naman kaji, meat
pie,
donat, lafiyayyen cincin da samosa, yace, "to
Bismillah, iya cinki iya son da kike min".
Ta
dubeshi tace, "wannan wayau ne, a wane
ckn zan
zura tulin kayan nan?" yace, "oho! Ni dai na kare
magana, kuma kina jin abnda mami
tace". Tayi
shiru tana kalln tire, kafn ta dubeshi, "don
Allah
ka tayani ci". Yayi 'yar drya, ya dauki samosa ya
kakkara wa yaran. Ya sake daukar daya
ya kai
baknsa, "mu tayaki, kema fara ci".
Duk kunya ta isheta, da kyar tasa hannu
ta dauki meat pie, ta juya gefe ta gutsira. Ya zura
mata
ido jim! Sannan ya dauki kofin lemun ya
miko
mata, "sha in kara ganin ynda kike so na".
Ta karba ta dan kurba.
Ya jawo ameera jiknsa ya rungume,
"kinga ynda
antinki ke so na?". Oho! Ina ruwan
ameera, me
ma ta sani banda drya, tana amsawa da kai. Sai
ga ladi dauke da wani tiren ta aje wani
dan
matsaikaicn kek da duminsa. Yace, "a
gaida
ladi". Tace, "likita irin wannan zaman da kake yi
kyanshi a buga muku hoto". Yace, "ko
ladi?"
"gaskiya".
Ya fice suna masa drya, jimawa kadan ya
dawo da 'yar karamar kyamara a hannunsa. "ai
kema
zaki iya daukar mu ladi, ba wuya. Duba
nan ki
gani, saman nan kawai zaki latsa". Yana
saitawa ya fara bada misali, sai dai kawai mama
taji wal!
Haske ya wuce. "ai kin gane ko ladi?" "na
gane
likita". Ya mika mata. Mama kuwa sai
kalln ikn Allah take yi, ya dawo gefnta ya zauna,
ya taro
su ameera, ladi tayi ta yi musu hotuna.
Wasu
tare da yaran, wasu su kadai.
Ladin ya tura ta kira mami, itama ta zauna suka
yi hotunan tare, fadi take, "wannan
shagali yayi
kyau". Mama kuma bata sake ba sai da
al'ameen
ya tafi sallah. Sunci sun sha, sun bar gara birjik!
Kamar ma basu taba ba. Kafn ya dawo ta
gama
shirin tafya. Ga ledoji tuli, kayayyakin da
mami ta
bata. "ban gane ba?" Ya tambaya, har da kama
kugu
hannu 2. Tace, "gida mana". Ya langabe
kai,
"gaskya ba haka ake yi ba, ba haka ake yi
ba sakeena. Ai dai sai la'asar ya kamata
ko?'. Tuni
take ta drya zancnsa, kafn tace, 'ka
manta yaya
na jirana ne?'. Ya runtse ido tamau! "oh
my God!". Ya bude ya kara matsota, ya zura
mata
ido, "kamar ki ta zama a gidn nan
sakeena, bana
so ki tafi".
Ta sauke numfashi, "kayi hakuri". Yace, "yaya
zanyi sakeena? Ya zama dole, amma ki
bari zuwa
karfe 3 sai mu tafi" "Allah yaya zai yi fada,
kana
so ya bata min rai ne?" ya kada kai, "bana son
kowa ya bata miki rai sakeena, kin gama
shiryawa?". Ta amsa, "na gama. Ka ga
kayan da
mami ta ba ni? Sunyi yawa Dr, kace ta
rage". Yace, "me yasa ke baki ce ta rage ba?"
"kunya
nake ji" "oh, nine mara kunya kenan?".
Tayi dan
murmushi, "ba haka nake nufi ba
yallabai". "to ai mami tasan kinfi karfn wadannan
tarkacen ne,
shi yasa ta baki su. Gaba daya shopping
din
makarnta ne. Bari in zuba miki a mota
ko?". Tace, "na gode!". Sai ga mami ta shigo.
"mami
barin in maidata gida, yaynta na jiranta
zasu
wuce". Tace, "yana da kyau! Sakeena na
gode, a gaida min mutan gidan. Insha Allahu duk
ranar da
na shigo fandagorin zanje mu gaisa da
umman
taki". Tace to.
Ya kwashe kaya ledoji hudu, mami ta riko hannayen
yaran suka fito, tayi sallama da
su iya.
Har mota mami ta raka su, tana tsaye
suka fice.
Suna tafe a mota suna hirar Mami, zcyar
mama gwanin dadi, surikarta na sonta, kuma ta
nuna
mata kauna.
Yayanta na waje yana ta faman duban
agogo.
Al'ameen yayi fakin suka fito. Yaran suka ruga
gunsa, take nan suka fara bashi labarin
ina da
ina suka je, kamar shi ma bai sani ba.
Bayan sun gaisa. Yace mama tayi sauri
ta fito da kaynta, don shi a shirye yake, ita kadai
yake jira.
Ta shiga ciki da sauri dauke da kayan da
ta
samo, sbd tana so ta nuna wa anti Rabi,
kuma ta dibarwa su ameer wani abu.
Haka kuwa aka yi, anti rabi na ta sa
albarka, ita
kanta ta samu mayuka masu tsadar
gaske, da
turare guda 2. Mama da yara suka fhto da kaya
suka zuba. Hankalnsa a tashe yake.
Ganin suna
satar kalln juna, shi yasa yaya yace, "ina
zuwa".
Ya shiga daga ciki don ya basu guri suyi sallama.
Ya zura mata ido yace, "sai nazo visting,
Ok?"tace, "shikenan, ina saurarnka".
"zanzo miki
da pictures din da muka dauka ki gani".
"to". Suka yi shiru sai kalln-kalln suke yi.
Idanuwnsa
tam da kwalla yace, "gskiya gobe ba don
da wuri
zaku wuce ba, zuwa zanyi. Ban ganki ba,
banji muryarki ba. Anya kuwa zan jure?". Haka
nan
nata idanuwn suka yi ja, ta bishi da kallo,
amma
ta kasa cewa wani abu.
Motsin fitowar yayanta yasa tayi firgigi, ta wuce
da sauri ta bude mota ta fada. Muryar
anti rabi
taji bisa kanta tana fadin, "to matar likita
a
sauka lfya, ace ina gaida umma da kyau da
kyau". Tace, "zata ji". Ameera kuwa kuka
take yi
zata bi ta. Hnkaln mama ya kara tashi,
tace,
"yaya mu tafi dasu mana" yace, "islamiyya ce
bana son suyi missing, kyale su kawai sai
wani
lokaci". Ya ja murfin mota ya rufe, yayi
mata
key. Al'ameen ne ya dauke ta, "yi hakuri
kawata,
anjima kadan muma zamu bi su". Bata yi
shiru
ba, amma ta rage sautin kukan. Suna
kalln motar ta bar harabar gidan, ameera kuwa ta
kara wage
baki. Al'ameen ya jefata a kafadarsa ya
rungune,
kirjnsa shima sai bugawa yake. Shi kansa
yana bukatar rarrashin, shi yasa yayi tsaye jiki
ba
kwari. Tsawn lokaci sannan ya dagota ya
share
mata hawaye. "Manta da anti, ba ma yi
da ita, tnda ta tafi ta barmu. Yi shiru, yi shiru. To
jeki
wajen momi, sai na dawo ko?". Tace,
"yaushe
zaka dawo?" "duk lokacn da nazo garin
nan zanzo insha Allahu".
Ya ajeta gaban mominsu, yace, "anti zan
wuce,
sai wani lokaci". Tace, "to mun gode
kwarai da
gaske. A gaida mutan gidan". "zasu ji". Ya wuce
yana dagawa yaran hannu.
har suka iso fandogari mama bata cikin
sukuni ranta bace yake kwarai. Ganin
Ummanta
yasa ta saki jikinta. Kowane sassa umma ta
turata, tace taje ta gaishesu kuma ta
gaya mata
an sulhunta. Gab da sallar magrib uban
dwk ya
dawo daga Kd gaba 1 siyayyar skul yai mata
bayan isha' suka taru a falo suna cin
abnc.
Umma ta baje masa kayan data sami a
gidansu
al-ameen yasa abarka,sann yace ta aje su
tukunna. Umma tace a'a Alh naga akwai
abubuwan ci wadanda zasu iya lalacewa,
yace
banason amsar kayayyakin nan amma
bakomai ki bata wadanda kike ganin zasu iya
lalacewa kibar
sauran.
Tayi murmushi Alh ho! Abdulkareem yace
danAllah kubar mata kayanta tayi amfani
dasu. Menene? Aiba fata akeyi ba kuma sani
kanka ne
Abba babu abnd zai gagara koda an sami
akasi
karka da mu Abba. Nasan surutai sunyi
yawa akan mama cikin gidannan haka bazai
hana ta
amsar kyauta daga masoyinta ba. Yace
Allah ya
shige mana gaba suka amsa da amin.
Yayan yaci gaba da fadin gsky yaron nan yana son
mama
kullum waya sau 2 sau 3 wkend kuwa
idan yazo
tun safe sai yamma. Umma tace ai ta
kare kuma tunda ba a waya a makaranta Abba yace
baki
tausayinsu kenan? Tace ina ruwana?
Suka fara
dariya mama ta hada rai. Abba yace ni
inaji kyaleta kinji yar Abba? Ta kara matsawa
gunsa
ta lafe. Yaya yai yar dariya yace abin
harda
shagwaba? Ido kamar an matse kwado
ba inji Umma. Duk suka fashe da dariya ita
kuwa kukan
shagwaba takeyi.
Washe gari da sassafe karfe 8am tare da
yayanta suka iso gidansu baraka sbd
shima yanason ya gaida innarsu. Ta kuwa ji
dadin
zuwansa ita da megidanta su kuwa
kawayen
suna can kebe lbr ya tsunke kamar kurna
na zuba. Ita dai baraka wangame baki kawai
tayi
tana mamakin wann kasaitacciyar
soyayya data
kullu cikin kankanin lokaci. Tabbas ta
shaida domin itama na tattalin kayan skul da
mama ta
kawo mata sun ishe ta tafiya skul. Jaka
inna
tasa albarka banda alhairin da AK yai
mata da megidan. Kafin ya gama sallama dasu
inna
mama da baraka sun sulale sun tafi
gidan goggo
wato kakar alameen. Harda manya goro
guda 10 suka satowa inna cikin wanda take
siyarwa
Goggo ta nuna nata murnar taga kishiya
suka
bata goro ta amsa ta jujjuyashi tace na
toshiyar bakine wann? Lallai kinsa in bar miki
mijin. To
naki wayon kenan? Suna ta dariya suka
fito ta
rakosu har zaure tana sa musu albarka.
Suna fitowa suka hangi yaya tsaye yana jira
suka
karasa da sauri, yi hakuri yaya. Ina
kukaje masu
yawon tsiya? Baraka tace mun danje
wajen wata kawarmu ce. Yace I see.. Daga zaure
inna ke
fadin kaji karya ko? Ni nasan gidan
goggo Hausi
sukaje kakar alameen. Ya kama baki
yace Allah ya shiryeku. Inna sai wani lokaci. Ya
bude
mota
ya shiga inna na fadin Allah ya tsare
agaida Rabi
da yara. Mama da baraka suka rungume
juna sannan ta shiga mota tana yiwa inna
sallama
yaja suka wuce.
[11/01 13:02] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***8
Suna isowa gida, me mama zata gani?
Motar
al'ameen aje gefe guda. Gabnta ya
yanke ya
fadi, haka ma yayanta ke mamaki, "wannan ba
motar al'ameen bace?" "ita ce yaya".
"mama
biyoki yayi?". Tayi shiru tana 'yar drya.
Yana
fakin yabe fadin, "kai wannan mutum yana
damun kansa da yawa. Pls ki gaya masa
ya rage
sonkh, kaq ya zame masa illa". Ta sauke
ido
kasa tana murmushi, tana kuma murzar zobensa
da ke yatsanta". Yace, "je ki mana, tnda
ba zaki
iya gaya masa ba". Tace, "yaya kenan".
Ta fito yaynda yayan ke fadin, "nayi laifi
ko?". Ta kada kai, "a'a wlh".
Ba shi ckn motar, sbd haka ta tabbatar
yana falo.
Don haka ta wuce ckn gida. Ido waje
tana
magana, "umma sai naga motar al'ameen a
waje?" tace, "nima haka abbankuya gaya
min.
Yana can falo tare da alhajin"". Ta nemi
waje ta
zauna har da tagumi. "au zama kuma zaki yi?"
"ummi kince suna tare da abba, sai kuma
imje?"
tace, "to zauna. Amma kinsan dama ku
yake jira
ku dawo ya maida ki makrnta ko?". Tayi shiru.
"saura kije ki shantake da surutu. Sannan
ki gaya
masa don Allah ya rage sonki, zai iya
zame masa
damuwa". Tuni take kallon umma ido waje, har ta
wuce ta
bata wuri. Ta zabga tagumi hannu biyu
zugum!
Tunaninta yaya zata yi ta dumfari
al'ameen da wannan maganar? Tabbas ita kanta
tasan
al'ameen ya makance a sonta, da zai
rage din da
zata so hakan, don bata son duk wani
abnda zai raunana mata shi.
"Mama!" taji an kwala mata kira, ta dawo
daga
duniyar tunani firgigi, ta dubesu tsaye
bisa kanta.
Abba yace, "tunanin me kike yi?" tace, "ba komai
abba". "to yana falo, kiyi sauri ki ganshi
muce.
Wai rokona yake in barshi ya kaiki, tnda
duk
hanyar daya ce. Nace masa a'a, ya barshi yaje
gun aiknsa". Jiknta ya kara mutuwa, ta
juya
salalau-salalau. Yayanta na fadin, "ni dai
nace ta
gaya masa ya rage sonta. Dis is 2 much!". Abba
yace, "duk wannan ma bai taso ba,
amma a
ganshi tare da ita a mota, ai zan shiga
bakin
duniya, kuma daga ckn gdn nan maganar
zata fara. Ba ni a ckn wannan tsarin, ba wai
kuma don
ban yarda dashi bane. Je kayi wanka kayi
shirn
komawa". Ya wuce, shi kuma ya wuce
sashn da ya kwana don yin wanka.
Kwalla ta tsaya take sharewa a kofar
falon, zallar
tausayn al'ameen ne ya tilasta mata
zubar su.
So ba zai taba zama laifi ba, amma ya kamata
al'ameen ya rika bi a hnkali, kar son da
yake
nuna mata ya zama laifi a wajn iyaynta.
Sai da ta natsu sosai ckn ranta, sannan
ta tura kofar ta shi shiga tare da sallama. Ya
amsa yana
kallnta, ta wuce ta zauna rai bace. Da
sauri ya
matso gunta ya tsuguna, "da inga irhn
wannan fuskar taki gara na kwanta gadn asibiti
sakeena.
Gaya min waye ya taba min rayuwa ta?".
Gaba daya tsigar jiknta sun tashi, ta dan
numfasa
tace, "kai da kanka ka tabani Dr." "ni? Me nayi?"
"nasan kana sona Dr, ni kaina zan iya
dafa
Kur'ani in rantse. Wlh yadda kake ji haka
nima
nake ji. Bana son kana tsananta damuwa ckn son
da kake min, domin ina jin tsorn kar wani
abu ya
illata min kai. Ganinka da nayi yau ya
fadar min
da gaba ba kadan ba. Wnda ya tabbatar min
cewa zaiyi wuya jiya in kayi barcin kirki,
sbd ba
muyi waya ba.
Me yasa? Kar ka mance makrnta zan
koma, inda ba waya, sai fa in kazo visiting. Kana
nufin ba
zaka yi sukuni ba tsawn wannan lokacin?
Rashn
sukuni ba shi zai tara maka damuwa ba?
Kai fa likita ne. Ka gaya min me yawan sa
damuwa a
rai yake haifarwa?"
Yayi zuru yana kalln ynda idanuwnta
suka kawo
kwalla. Ta kara fadin, "tmbayarka nake, ka gaya
min?". Ckn sanyin murya yace, "abubuwa
masu
dama da kan iya nakasa lafyar mutum.
Amma
kar kiga laifina sakeena, sonki nake yi". Kwalla
suka malalo bisa kuncnta, lebe na rawa
tace,
"yayi yawa Dr.! Ka rage don Allah, bana
son na
rasa lfyrka". Tasa hannaynta da sauri ta rufe fuska,
ta
ja
numfashi mai sarke da kuka mai tsuma
rai. Wani
kululu ya tokare masa wuya, kansa ya
dau zafi, zcyrsa na zugi tare da tashn hnkali. Da
kyar ya
kalato miya a baknsa, ya iya fadin, "SA...
SAKEENA!".
Ta dago ido jajur! ta dubeshi. Ya mika
mata hankicif, "don girman Allah ki gnge
hawayn nan
Sakeena. Kin kuwa san ciwon da kika
dasa min
yazu? Komai zai iya faruwa dani, muddin
hawaynki ya ci gaba da zuba". Tasa hannu ta karba
ta goge kwallan ta
numfasa ta dubeshi a hnkl alkawarin da
mukayi
wa juna Allah zai tabbtr mana dashi nima
ina
sonka Dr. Ya koma dirshan ya zauna farin ciki ya
mamaye zuciyarsa yace duk jawabin ki
na yarda
dasu sakeena. Kuma zan kiyaye
shawarwarin da
kika bani, tare da yin adduar Allah ya sanyaya
min zuciyata duk lokacin da ciwon son
ganinki ya
kamani, rokona gareki shine ki taimakeni
ki daina
zubda hawayen ki ko alama banason ganinsu.
Tace daga yau bazan sake ba, muddin
ina ganin
ka cikin nutsuwa.
Yayi dan murmushi an gama my princess.
Tace to yanzu ka tashi in rakaka ka kama
hanya ka
isa wajen aiki da wuri. Yace a'a kar muyi
haka
dake kije ki shirya ku fito kina gaba a
motar Abba ni kuma ina take miki baya. Kash!
Saidai
babu jiniya dana makala kowa yaji ya
kauce
hanya gimbiyata zata koma skul. Ko ba
haka ba? Ta dan shagwabe gsky ba haka akeyi ba,
ba haka
akeyi ba Dr! Aidai zaka sa Abba yayi min
fada.
Ya zura mata idanu yana dariya to
shikenan bari inyi gaba tunda kin amince min..... Ka
zama
prince ba ta tari numfashinsa. Ya kara
rausaya
kai ah! Lallai ngd. Ya mike to muje ki
rakani. Ta tashi suka jero na shiga na gaida goggo.
Ah haba
yaushe? Dazu da mukaje gidan Inna ta
da yaya.
Amma kin kyauta naji dadi nima idan
nabar nan zan shiga in kai mata cfane karfa kiyi
kishi. Tayi
yar dariya aini bana kishi da goggo, sbd
me? Ya
tambayeta yana kallonta ido cikin ido ta
bashi amsa sbd aronka na bata!
Ya fashe da dariya zan kuwa gaya mata
idan
ta zauneki ba ruwana. Sukaci gaba da
dariya har
gaban mota ya bude ya shiga ta rufe nasa "take
care" Allah ya tsare. Ameen kikace arona
kika ba
goggo ko? Ta tura masa hula gaban
goshi ta
ruga cikin gida yabita da kallo duk kasala ta
rufeshi. Ya sauke wawan numfashi ya
gyara
zaman hular yana kada kai fuskarsa
dauke da
murmushin kauna. Yayiwa motar key yayi ribas
zai wuce kamar walkiya ta bullo ta daga
masa
hannu da sauri ya dago nasa fara'arsa ta
karu.
Hanklinsa ya kwanta yaga abar sonsa. Bayan ya
gama da goggo da kanta ta
kaishi ya
gaida inna daga nan ya tambayi baraka
don ya
sha jin lbrnta a bakin mama. Ta fito suka
gaisa babu wanda baiyiwa hasafi ba
musamman
baraka da yake ganin zuwa wajenta
shine silar
haduwarsa da mama yarinyar da yakeji
tamkar itace ransa. yana fitowa ya shige mota ya
doshi
babban titi yana kawo kai motar Uban
dwk na
hayewa kwalta. Abba bai sahida shi ba
Amma ita mama tuni suka hada ido sukaiwa juna
murmushin mmki nan da nan ya takewa
motarsu
baya wann sa'a da yawa take (dan anace
saida
ya bitan kuwa). Cikin kuzari yake tukinsa suna
tafe yana biye dasu a hnkl har zariya
daidai
shataletalen kofar doka take cewa Abba
ko
kasan Al-ameen na binmu a baya? Ya dan dubeta
kadan ya juya bansani ba ina yake? Tace
gashi
can bayanmu ai tun daga fandogari tare
muke.
Yace oho! Nidai ina ganin mota tana bina a baya-
baya ban ganeshi ba.
Kofar get din asibitin (A.B.U.T.H ZARIA)
daura
da kamfanin maizar nan sukayi fakin
kowa ya fito. Ashe kai ke bina a baya? Ya dan
sunkuyar
da kai yace ai ina fitowa gidan kakata na
ganku.
Yace yayi kyau to bari mu wuce aikai ka
iso gida ya amsa eh yana satar kalllon mama. To
shikenan mama mu wuce . Ya koma cikin
mota itama ta
shige yayi azama ya rufe yana fadin a
sauka lfy
Abba. Ya amsa amin. Idanusa na kan mama
sukaja suka tafi.
Alameen ya kama aiki kamr yanda mma
ta
maida kai ga karatunta amma zukatan
suna cike da tunanin junansu. 43 days cif da
komawarsu
kasancewar sun koma a tsakiyar mnth
shiyasa ba
ai musu visiting ba sai nxt mnth ending.
Kai sun sha wuya musamman dr da yake ganin
kamr
43yrs sukayi ya kosa sosai yazo domin
lahadin
ce yake rawar jikin zuwa yaganta.
Isowarsa kenan da safe ogansu na sashin Doctors
ya
kirashi ya mika masa takarda tare da
cewa zai
representing dinsa a taron fida na arewa
wanda za*ayi a bauchi. Nan take hnklinsa ya fita
daga
jikinsa a kasalance ya dawo office dinsa
ya cilla
paper din on table ya dora hannu aka
kamar ya kurma ihu sai innalillahi kawai yake
furtawa!
Wayyo Allah na shiga 3! Tamkar ya mutu.
Jiyayi anyi knocking table dinsa ya dago
ido
jajur! Ya dubi mutumin dake tsaye yaya dai? Yayi
guntun tsaki yace dr lawan yaushe ka
shigo?
Yace jst nw menene? Yace noting kawai
banson
zuwa bauchin nan ne gsky ina da abinyi wkend
dinnan kuma idan ta raya min zanki zuwa
saidai
mu kwashi yan kallo da prof! Tofah. Ya
ware ido
sosai yace kai lallai kana neman barin kujerarka!
To don me? Yace ba damuwata bace.....
Ya
katseshi look Alameen ban taba jin haka
a
bakinka bana tabbata uzurinka me karfine amma
karka bata 10 1 bata gyaru ba. Kayi
hakuri kawai!
Kai tsaye yace bazan iya ba! I want to
see her!
Raina namin ciwo sosai konaje seminar nan oga
bazai sami bayanin da yake bukata ba.
Ya bude
baki yace mutumina kace U re in luff
kawai! To
menene prob din? Nxt wk basai kaje ba. Yace
bazai yiwu ba boarding skul take sunday
za'ai
musu visiting day idan ya wuce sai nxt
mnth,
mundade bamuga juna ba. Cool dwn dr naga ka
harzuko dayawa
amma
shawarata kawai kayi hakuri. Itama
bazata so
taji ka sami prob da aikinka sbd ita ba, I
believe she wl understand ur excuse duk ranar
daka gaya
mata.n
Yaysi shiru yana nazarinmaganganun
hakika
yace wani abu daya tuna irin nasihar da sakeena
take masa akan ya daina matsantawa
akansa
akan soyayyarsu somin sun amince da
juna. Ya
numfasa yace na hakura dr lawal, sky da hnklina
yayi mugun tashi ina bukatar ganita dr.
Aikai
kana da mata kasan sirrin abun. Yayi yar
dariya
ya buga kafadarsa mutumina ka tashi daga dr ka
koma mr lover-lover tunda dai ka amince
bari na
koma office. Yaushe zaka tafi? Idan mun
tashi
I.S.A. To a dawo lfy ya amsa ameen. Ya wuce
yana me lover-lover! Yayi dan tsaki yace
kp quite
my frnd! Yayi dariya ya fice.
Ranar lahadi cikin skul kowacce kagani
tana cike da farin ciki sbd yau zasu ga mutanen
gida wuri
ya rincabe da baki kala kala sun zauna
ana hira
da ciye ciye kusan mama ce kadai ke
kaiwa da komowa tana bilayin neman ta inda dr zai
bullo.
Wanda dalilin zuwansa ne yasa ba
wanda yazo
mata daga gida. Amma har la'asar ta
bada baya ba lbrnsa. Tun tana fitowa har tay
zamanta cikin
hostel. Tunaninta meya hana shi zuwa?
Babu
amsar data fara zuwa ma ranta sai wata
gagarumar matsala ce ta rashin lfy. Anya kuwa
rashin lfy zata iya hanashi zuwa yau? Kai
babu
makawa yana kwance ranga ranga
baisan hakin
da yake ciki ba nan take hawaye suka tsnike
mata harda na zuci kanta yayi dum! Har
cikin
idonta takejin ciwon har dare tana
kudundune a
gado duk iya rarrashin da frnds dinta sukayi a
banza. Bata iya cin komi ba sai jiri ke
dibarta
idan ta tashi sallah ba bacci jikin yaci
gaba da
dumamewa kafin safiya ta kwana a skul clinic.
Wasa wasa fa mama jiki yaki dadi.
Kwananta 2 a
asibitn makarnta, amma abu kullm kara
gaba
yake. Zazzabi, ga rashn cin abnci. Ko an matsa
mata amayar dashi take yi, duk ta
galabaita ta
fita hayyacnta. Ganin haka yasa
shugabar
makrnta ta tura babban asibtin koyarwa dake
zariya don ta sami kulawa sosai. Nan
take aka
bata gado, metiro din hostel ke jinyarta.
A wannan ranar biyar na yamma Dr.
Al'ameen da Dr. Lawal suka hadu a ma'ajiyar
motoci,
kowanne
yayi fakin ya fito, "Ah! Mr. Lover!". Fuska
ba
walwala yace, "Don Allah ka daina, kar ka
ynka min sabn suna". Ya matso yana masa
drya. Suka
tafa, "to ya aka yi? U look very weak, me
ke
faruwa ne?" "menene ma bai faru ba? In
gaya maka tnda na dawo Bauci bani da lfya,
kawai
bankadar magunguna nake yi kar in
kwnta
warwas!". Ya nuna shi yana masa drya,
"bebinka ko? Come on kar ka damu, zaka ganta da
zarar
wata ya kare. Zaka rnd ne?" "no, kawai na
fito ne
sbd bana son kwnciya a gida, tunani ke
damuna" "ok, to zo ka raki ni female ward in duba
wata
yarnya da na kwntar dazu da safe. Na
barta
uncncios, ban sani ba ko ynzu ta fara
gane mutane". Yace, "ba matsala, muje".
Suka wuce yana fadin, "ai naji oga yana
ta fada,
wai report din nan kamar ba kai ka rubuta
shi
ba". Yace, "kyale dan rainin wayau, nima ina
jinsa tn jiya ya fara conplain. "Dr. Lafai ka
kuwa
zauna wajn seminar nan? Naji kana
kame-kame
ne?". A raina nace, "ai sai kayi, wa yace kaki
zuwa da kanka? Ai kadan ma ka gani ckn
aikn
magudi".
Dr. Lawal ya kama drya, "bansn ka da
haka ba mutumina, gskya wannan baby ana ji da
ita"
"sosai ma".
Suka fada dakin ckn natsuwa. Kai tsaye
wajn
gadn sabuwai mai jinyarsa ya dosa, al'ameen na
biye dashi. Tana kwnce rabin jiknta na
rufe, gaba
daya ta rame, fuskarta ta tsuke kwarai.
Alameen bai gasgata idonsa ba shiyasa
ya runtse ya sake budewa yayin da dr lawal
ke
tambayar mai jinyarta yaya dai mama?
Ta kuwa
tashi? Tace har yanzu dr amma da aka yi
mata allurar dazu ta motsa. Dokta lawal bai
kara fadin
komi ba sbd mamakin yadda Alameen ke
zare ido
yana takawa a hnkl bakinsa na ambatar
Sakeena! Jnkl tashe ya kalli dr lawal yaushe aka
kawota?
Yace dazu da safe kasanta ne? Sakeena
ce.
Yace yes sunanta kenan. To ai itace
nake baka lbr. Baki sake yace kai danAllah?
Ya dubi mama kamar yayi kuka meya faru
da ita
mama? Tace kawayenta dai sunce tun
ranar
lahadi wai ko babu wanda yazo wajenta visiting
shine take ta kuka taki cin abnci har abin
ya
zame mata ciwo. Ina ganin ma principal
ta aika
aka gayawa iyayenta don suzo suga halin da take
ciki. Tuni ya nemi kujera ya zauna yana
fadin
Innalillahi......! Kaga irnta ko dr lawal?
Yace be a
man karka manta acikin ward muke ido jajur
yake dubansa dame-dame ka shirya
mata? Yace
karka damu duk abnd ya dace na riga na
bata
duba folder din kagani. Ya karba hannunsa na rawa
ya karanta
abnd ke
rubuce dole tasa ya gamsu da abubuwan
da dr
lawal ya shirya mata don yasan abnd
yake. Amma da son samu ne a bata maganin
da zata
warke yanzu yanzun nan shi yake so. Ya
mika
masa folder yace is this ur only plan?
Yace zomuje daga waje... Hodijan! To nima
zanyi daga
wajen office sai kuma naje gida In Shaa
Allah!
Al'ameen yace, "no! I cnt go any where.
Dr. Lawal je ka gama aiknka ka koma gida".
Maman
mkrnta bata gane ba, don haka ta
tambaya,
"haka dai kasn sakeena ne?" Dr. Lawal ya
bata amsa, "shine wnda zata aura, kuma
likitnmu ne a
nan asibitn". Da mamaknta tace, "ba
shakka!
Lallai baiga ta tfya ba, sai yaga mata ta
mike. To Allah ya taimake mu, ya kawo sauki da
gaggawa". Suka amsa da amin.
Ya kai hannunsa ya dafa saman goshnta,
ya zuqa
mata ido, ckn zcyrsa kuwa tambaya yake,
"why? Why Sakeena?". Ya kada kai yayi dan
tsaki ya
sauke numfashi mai dauke da hucin zafi.
Anan
Dr. Lawal ya bar shi, haka maman
makrnta ta bashi wuri, ta fito ta baza tabarma tayi
kwnciyarta tana hutawa.
Ya maida kallnsa bisa ledar ruwan da ake
kara
mata, kamar yasa hannu ya kara gudnsa
ko zaisa sakeenarsa ta mike. Ya rike kai hannu
2-2, zufa
yaci gaba da kwarara ckn jiknsa. Ya dago
kai a
hnkali ya ci gaba da kallnta, yana hadiye
hawayn idanuwnsa. Ji yayi an dafa shi, muryar Dr.
Lawal
ke magana, "an kira sallah Dr." ya dube
shi
gwanin tausayi yace, "har ynzu fa bata
farfado ba". Dr. Lawal yace, "come on al'ameen,
ka
barwa Allah komai mana. Taso muje
muyi sallah
mu dawo"
ya mike yana ajiyar zcya, suka fice yana waignta.
Cikn sujada ya dade yana
addu'ar
neman agaji wajn Allah.
Tare da Dr. Lwl suka sake dawowa. Tun
daga
shigowarsu suka hngo maman mkrnta dafe da
hannun da ake kara mata ruwa, kamar
baknta
motsi yake? Al'ameen ya kwaso sauri iya
dire
gabnta. Dr. Lwl na biye da shi, fadi yake, "matsa!
Matsa mama." maman makrnta ta kauce
da
sauri. Ya zauna ya kamo hannun
sakeena, yana
kira. Ita kuwa sai zare ido take tana dube-dube.
Bata gane inda take ba. "yaya dai?" Dr.
Lwl ya
tambaya. "she is back!" ya bashi amsa,
jiknsa na
rawa. Gaba daya suka dauke hnkaln masu jinyar
dakin zuwa gare su. Kowa sai kallo yake
yana
Wa kansa tambayoyi.
Alameen kuwa kira yake sakeena!
Sakeena! Ta zura masa ido sannu a hnkli brain
dinta ta ta
dawo aiki idanuwanta suka fara
washewa face
din da takeson gani ta bayyana a idonta
shiyasa ta rage kallon da take masa yace nine
sakena!
Kiyi magana naji hawaye suka tsinke
mata shar!
Shar! Ya zaro hankici ya shige share
mata. No pls karkiyi kuka my Queen! Dr lawal ya
yafito
maman skul da hannu ya juya suka fice
ita kuwa
sakena kallonsa takeyi har yanzu bata
gasganta abnd take gani ba. Nace ki daina kuka
nine
Alameen dinki.
Kwallar basu daina sauka ba tace a ina
nake? Ya
hadiye hawayen da suka cika masa ido yace
asibiti ne sakena me yasa zaki kwanta
ciwo?
Tace dama lfyrka kalau ka kasa cika min
alkawari? Ba haka bane sakena ogana
ne ya turani seminar bauchi ba yadda zanyi ne
kinsan
yanayin aikin kuma dole nayiwa
shugabana
biyayya.
Ta runtse ido ta matse hawaye sannan ta bude
tana kalllon sama tace Allah nagode
maka daka
sa tunani na ba gsky bane. Ta maido
kallonta
gareshi taci gaba, gaba 1 tunanina ya tsayane ga
rashin lfy ce kadai zata iya hanaka zuwa
guna na
yarda na amince da hakan kuma zuciata
tana
kara tabbatr min kwance kake magashiyan.
Bansan ciwon nan ya kamani ba dr amma
nasan
yawan tunanina da tsananin da zuciata
ta
shiga.jikinsa ya kara mutuwa tausayinta ya kara
lullubeshi ki yafe min sakena ISA bazan
sake ba
ni kaina naji ajikina na tsananin rashinki,
tace ba
laifinka bane Allah na yarda daka kai farin ciki
nakeyi da Allah ya nuna min kai cikin
koshin lfy.
Yadan numfasa yace ngd sakenata zaki
sami
sauki a hnkl dr lawal ya shirya miki magaunguna
masu kyau da zasu taimaka ki samu
sauki kuma
ga Alameen dinki a kusa dake.
[11/01 13:07] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***9
Ta dauke kai tana murmushi. Ya bita da
kallo
yana jin kamar ya tsaga zcyrsa ya saka
ta.
"sakeena!" yayi kirnta, ta juyo ta dube shi, "ya
zaki juya baki ce min komai ba?" ta
lumshe ido.
"ko ganina ba zaisa ki warke ba?". Bata
bude
idon ba ta amsa, "sai dai in jikaka likita in sha".
Yayi 'yar drya, "ko? To in shiga bokitin
can
kenan?" "Um" "zan shiga fa! Da gske
nake yi. Kin
wani rufe ido, ko labari zaki bani" "uhm...." ta
sake fadi. Ya gyara zama yace, "to ina
jinki, bani
in sha".
Tayi shiru, "ko barci kike ji?" ta bude ido
ta kalleshi, idanuwn ta sun dan kada. Ya
kura mata
ido, "yaya dai?" ba komai" "a'a sakeena.
Me ke
miki ciwo?" "kar ka damu"
Ya kara matsowa, "ba zaki gaya min ba? To wa
kike so ki gaya wa wnda ya fi ni? Ki gaya
min shi
in kira miki shi" tace, "cikina ne kawai ba
wani
sosai bane. Dr. Nasan zai daina". Rai bace yace,
"ya aka yi kika sani?" tace, "sbd ina
ganinka Dr.
Allah kar ka damu, ba sosai bane". Ya
dafe goshi
tare da sauke numfashi, "da akwai maganin da
yafi wannan da na baki sakeena!".
Ta yunkura tana kokarn tashi, "ina zaki?"
"zan
tashi zaune ne, don in nuna maka na ma
warke" "no, ki kwnta na yarda kin warke". Ya sa
hannu
ya maida ta, ya kara ja mata mayafi,
"kinsan
abnda nake so da ke?" ta kada kai. "duk
snda aka sami mishkila baki ganni ba, don
Allah ki
daina mummunan tunani a kaina. Kin ji?".
Tace,
"insha Allahu bazan sake ba". "kinga
haka ake yi, idan ban ganki ba inyi hakuri, haka
kema
in baki
ganni ba kiyi hakuri. Shikenan baza muyi
ciwo ba
ko?" "gskya ne. To bani labarin Bauchi.
Ya garin yake?" "bansan komai ba game da garin,
domin
nima a yamutse na shige shi. Bansan
ko'ina ba,
daga dakin taso sai dakin barci na......."
"gaskya ba haka ake yi ba, ba haka ake yi ba
Dr.". Ya dan murmusa, "ya ake yi
sakeena?" "ni
dai ka bani labari" "ok labari? To saurara
kiji". Ya
lumshe eyes ya zazzage mata halin da ya shiga,
kaf a bauchi. Ya bude idon a hnkali, suka
kura
wa juna eyes, "kinji labarin?" "naji, amma
wane
bayani ka rubuta a wannan shiriritar?" "me kuwa
banda shiriritar. Kinga shi bai sami abnda
yake
so ba, nima ban samu ba" "magudi ko?"
"ba shi
bane. Allah haushi ya bani" "nima haka" "Allah
ko?" "ah! To bambance min zukatan" yayi
drya
ya lakuce mata hanci, "kin kureni". Ta
kauda kai
tana murmushi. Hira fa ta tsinke, sun ma mance
inda
suke. Dr.
Lwl ne ke tsaye hannaye ckn aljihu,
sannan
al'ameen ya dago ya dube shi. Yayi
murmushi, "mr. Lover lover, kace ba haka ba, ynzu
sbd Allah
bayn likita, kai wanene?" yace, "al'ameen
ofcourse! Ko my princess?" "ahaf! Ita
tana ma da
bakn magana ne? Ta dare min gadn patient, ashe
duk karya ne lfyrta lau". Suna drya yace,
"banda
sharri" "tsakani da Allah haka mai ciwo
yake?
Well ku dai kuka sani. Ni zan wuce gida" "da wuri
haka?" "da wuri? Lallai ne. To duba
agognka ka
gani".
Ya dubi agogo cike da mamaki, "12 saura
kwata?" "kana tmbaya ne? Baka yarda ba kenan".
Yayi shiru yana kalln mama.
Dr. Lwl ya kara matsawa yana duba ta
yana
fadin, "ina fatan dai kayi issha'i?" "ina fa!
Shi yasa nake mamakn gudun lokacin". Yayi
rubuce2
ckn file din, ya rufe "ina zaka san lokaci
na gudu,
kana kalln mai kyau. Nan zaka kwana?"
"yes, amma bari muje nayi sallah. Sakeena
inje inyi
sallah ko?" tace, "maza hnzrta". Suka yi
sallama
da Dr. Lwl yana ta yi mata tsiya, sai da
taja mayafi ta rufe fuska sbd kunyar
maganganunsa.
Sun fito dr lawal ke tambyrsa donAllah
ina ka
samo wann sarauniyar kyau haka? Yana
murmushi yace itama yar niger state ce iyayenta
yan fandogari, yace gsky yarinyar tayi ko
kasan
na kusayin barmbabama? Kamr yaya?
Yace aini
nan na dage ne iya karfina in samu ta warke
saina gabatr da kaima. Yaja ya tsaya ya
watso
masa harara me kake nufi? Ya kamoshi
yana
dariya a'a dr maida wukar pls! Aini an wuce nan
wajen tunda dara taci gida. Trust me wllh
tuni na
janye kudurina kasan ni banda rufi ya
fizgoshi
come on mu tafi mana ai ya wuce. Yace bakikkirin
nake ganinka bazan iya jerawa
dakai
ba in banda iskanci ma last year kayi
aure
hange-hangen me kakeyi? Ya kyalkyale
da dariya karkayi zato ba daina son matata nayi ba
nikaina
bansan abnd ya rikitani ba amma ina
baka
shawara ka gayawa sakena ta rika sa
nikab kyaunta is too mcuh gsky! Ya murtuke
duk kishi
ya cikashi ya dunkule hannu ya nunashi
"kayi
sa'a kaine wllh dana farfasa maka baki!"
Yace fasa mana nima nasan I deserve it but is
nt my fault. Alameen yace u noe wat? Ka
kyalemin ita ni zan dinga duba kayata.
Kaga
kuma inda baka isa ba kenan, ya zura
masa ido yace I noe wat to do! Ya wuceshi da
sauri
yana
kwafa. Dr lawal ya bishi da gudu yana
fadin do
ur best my frnd ina maka fatar Allah yasa
sakeena matarka ce. Suka jeru suna kaoon juna
ya amsa ameen ameen kuma ya isheka
haka! Ya
fashe da dariya suka tafa mr lover lover!
Suna
tafe yana tsokanarsa. A taikace Alameen nan ya
kwana duk da mama ta roke shi akan ya
koma
gida abinsa amma ya kafe don yasan ko
ya koma
gidan hankalinsa bazai taba kwanciya ba balle ya
samu yin bacci.
Kafin a sallameta sai da iyaynta suka
samu
labari, suka isa asibitin. Bayan taji garas
aka sallameta, principal da kanta tazo da
mota aka
wuce da ita makrnta, suna ta kewar juna
da Dr.
******
Karshn wannan watan Allah ya yarda ya sami
zuwa mkrnta ganin sakeenarsa. Wuri na
musamman ta tanadar musu, shoppn
kuwa har
maman da tayi jiyyarta sai da ta samu.
Sun tsunduma ckn hirar dnya ckn jin dadi da
farntawa
juna rai.
Har gaba da azahar yaya Abdl-kareem da
yarnsa
suka iso. Kawai ji tayi nana kirnta wai tayi baki.
Tana isowa ta hngo su ameer, ta kwaso
gudu ta
rungume su, suna ta murna. Ta koma gun
yaynta
tayi masa sannu da zuwa tare da tmbayar anti
Rabi. Yace, ita ma taso zuwa, amma bata
jin
dadi ne, tana kwnce. Tana drya tace,
"Uhmmm....
Nasan maganar" "ban gane kin san maganar
ba?""ai da kaji anti na ciwo to ta kamu
ne". Yayi
murmushi, "gidanku! Ashe baki da
kunya?"
"wayyo yayana, ba haka bane. Allah ya bata
lfya". Du koma gun su ameer, "kuzo muje,
yaya
al'ameen na nan yazo". Suka rankaya
gaba daya
wajnsa. Yaran na hango al'ameen, ameera ta
kwala masa kira, "yaya!" ya juyo cike da
mamak
ya tarbe su. Sama yayi da ameera,
bakinsu yaxi
rufuwa. Bayn sun natsa, al'ameen ya gaida
yayan,
sannan ya koma kan yarn yana ta biyewa
shirmensu. Mama ta fiddo kayayyakn da
suka
kawo mata, harda lafiyayyn abinci da soyayyar
miyar kaji, ga drnks masu sanyi. Ta zuba
wa
kowa suka ci, ga ice cream din da
al'ameen ya
kawo manyn robobi, su kai ta sha. Suna yn azahar
suka juya, yarn basu so
hakn ba,
dadynsu ne ya takura musu, domin suna
son hira
da yaya al'ameen. Shi kuwa dan gogan
bai baro bakori ba sai shida na yamma ckn kewa
da
tunanin juna mai yawa.
Haka al'amura suka kasnce, duk kashn
wata ya
samun kai mata ziyar. Idan suka samu hutu bata
zama a fandogari, tana minni ko abj sbd
al'ameen yafi samun saukn zuwa ganinta
duk
sati. Rantsatssiyar soyayyarsu mai ban
sha'awace, domin tana da tsafta, basu da burin
da ya wuce na aurn juna.
Sannu a hnkali mama ta fada zangn
karatu na
karshe, jarabawa kawai suka fusknta.
Kowa ya zage damtse yana neman ya tsallake
kalubalen
da ke gabnsa, ranar kawai suke jira.
Yaynda
iyaye da 'yan uwa da abokn arziki suka
dukufa taya su addu'a, Al'ameen na gaba-gaba.
Kwatsam! Sakamakn takardn da suka
tuwa wata
jami'ar binciken cututtukan kwakwalwa
da ke
Rasha ya fito, bayan shekara 1 wa wata 2 da
aika takardun.
Su 3 ne suka yi nasara, 1 daga ibadan, 1
daga
Legas sai al'ameen daga nan arewa.
Wayyo Allah! Wannan tfya tayi masa bazata,
ynda ya
kosa mama ta gama makrnta a sa musu
rana!
Ga kuma tfya ta fado masa na watanni
har 9. Yaya kenan?
Hakika al'ameen na farn cikn wannan
nasara,
tare da godewa Allah. Amma wani
bangare na
zcyarsa cike yake da damuwar nisan da zai yi,
wnda zai kara tsawn lokacn aurnsu. A
tunaninsa
da zarar ta gama mkrnta za'a saka ranar
aurnsu,
wnda ba zai wuce wata 2 ba don kammala
shirye2. Ynzu mecece mafita?
Sati 3 cur! Yana kai kawo don kammala
takardun
da suka kamata tun daga 9ja har
Rashan. Duk da haka damuwr da yake kaynta na
ckn
zcyrsa tana
wahalar dashi kwarai da gaske.
Yau komai ya kammalu a hannunsa,
kuma ana sa
ran saura kwana 8 jirgnsu ya daga zuwa kasar
Rasha. Yau din ne ya iso gida, amma don
ya
kawo kuknsa wajn mahaifnsa tare da
neman
mafita. Yana zaune cknsu, da ka dubi ynda yake
maida jawabn zaka gane yana ckn
damuwa. "ba
wai bana farn ckn wannan ci gabn bane,
matsalata sakeena. Dole za'a ce sai ta
dawo za'a sa biknmu".
Mami ta fara magana, "wannan wajibi ne,
kaima
ka sani......" "bana son haka mami, ya
kamata
kuyi wani abu. Ko da ranar a sanya kafn in bar
kasar nan". Dady yace, "saurn me kake yi
na
neman asa ranar kafn ka tafi? Yarnyar
nan
bakina da na babnta yace min an baka ita, bana
jin akwai wani abnda zaisa ya sauya
baki. Uban
dawaki dattijo ne na kwarai, kuma
sakeena na
sonka, tamkar ynda kake son ta. Insha Allahu
zaka dawo ka sameta a matsaynda ka
barta,
watau matar da zaka aura".
Kwalla suka cika masa idanu,yace, "na
fahmci duk abnda kuke nufi dady, sai dai zanfi
samun
natsuwa idan da zaka taimaka min ka
koma wajn
abba ka kai masa kuka na. Pls dady ka
taimaka min". Gaba daya jiknsu yayi sanyi, barin
mami.
Ta dubi marafa ckn taushn murya, "ka
taimaka
masa alh. Ko ya sami natsuwar karatun.
Allah ne ya jarabe shi da tsananin son yarnyar
nan. Babu
ynda muka iya da al'amarn Ubangiji, illa
taya shi
da addu'ar fatan alkhairi".
Ya sauke numfashi, "kema knsan dole in je, don
bani da wani farin ckn da ya wuce na
al'ameen.
Kawai nauyn uban dawaki nake ji, sbd
tun farko
ba haka muka yi dashi ba". Taceh "ai muna da
kwakkwaran dalili, nasan shima zai
fahimci
uzurnmu"."haka ne, karka damu
Al'ameen, ina
tashi daga nan Fandogarn zan wuce. Allah ya
shige mana gaba".
Sai a lokacn ya saki fuska, murmushnsa
ya
bayyana sirrin zcyrsa. Ya rarrafo ya aje
kansa jikn marafa, "na godo sosai Abbana". Ya
dafa
kansa yana sa masa albarka.
Kamar yanda marafa yayi alkawari bai
bata
tym ba fandogari ya nufa shi kadai yayi sa'ar
samun uban dwk a gida. Bayn sun nutsa
ya
kwashe abnd ke tafe dashi kaf ya gaya
masa nan
take Abba yace ni kaina nayi wann tunanin tun
randa na sami lbrn taiyarsa. Amma ban
furta ba
tunda baku bukata ba sbd haka Alamen
yayi
tunani, yaushe ne zai tafin? Cikin fara'a ya amsa
saura kwana 8, yace
to
kuna iya kawo komai konan da jibine sai
asa
ranar. Bakinsa har kunne yace mashaa
Allah kai mungode Alh Allah yasaka da alhairi.
Yace kai
haba ai duk meson naka ya gama maka
komi. Ya
kara godiya sukai sallama cikin nishadi.
Ba karamin farin ciki Alameen yayi ba kowa
nata
murna. Ranar litinin tawagar mata da
manyan
maza 2 daga lafai dauke da kayan sa
rana suka sauka gidan goggo hausi tasawa kaya
albrk sann
suka wuce gidan uban dwk harda innar
baraka,
sbd kara sassan Alh Basiru aka saukesu
bayan an gaisa matan suka gabatar da
kayayyaki komi
12, sann ga wani akwatin kaya suttura
zalla da
takalma kamar wani lefe.
Mazan kuwa suna tare da iyaye maza a falo ba
bata tym suka yanke 10mnths, bayan sun
dan
taba kayan abincin da aka kawo musu
suka tafi
suna godia suma sunayi. Alameen na kwance
yaji shigowarsu ya makale a falo yana jin
yadda
suke yabon yan gidansu mama da sauri
ya shige
dakin iya yace. Ki goyani ansa min rana tace har
sun dawo ne? Sun dawo iya wata 10 aka
sa, ta
rangada guda tace Allah ya nuna mana
lfy yace
zaki goyani a ranar ko iya? Dadi ya lullubeshi ya
kankame iya yana murna.
Can ma sun tarar da mata'yan tarba cikin
su
harda Innasaude watau Innar Baraka.
Sabodakara, asasan Alh. Basiru aka sauke
su,bayan an gaisa,matan suka gabatae
da
kayayyakikomai doxin.Sannan ga wani
akwatin
kayasutturu ne zallah datakalma kai kace kafe
aka hado.Yayin da mata da kesa albarka,
su
kuma maza sun tareda 'yan uwansu
maza a falo.
Babubata lokaci su yanke watanni gomamasu
xuwa, in Allah ya kaimu.Daga nan aka
wadatabaki da abinci kala-kala da
ababensha.
Kai! Kowannebangare sun ga karamci,
don hakabaki sun wucesuna xuba godiya
suma 'yan
gidansuna yi. Al-ameenna kwance a gida
yana
jirandawowar 'yan kai kaya, yanamakale
gefe cikin falon, yana jiyadda sukemaida
bayani, har
da kyakkyawartarbar da akayimusu. Da
sauri ya
tashi ya sulaleya fada dakun Iyabakinsa
kamar gonar aduga, yatsugunna a bayanta,ya
kwantar
da kansa, Iya ki goyani, an samin
rana.Tace, har
sun dawo ne? Sun dawoiya, wata god,a
aka sa, ina dawowaxaku sha biki. Ta ramgada
gudakafin
tace, Allah ya nuna manalokacun lfya.
Yaceameen, amma dai zaki goyaniranar
ko iya!
Dadinxancenta yasa ya kara kankame tayace,
haka nanne iya, yanxu me ya rage?
Tacebabu,
sai fatan Allahya tabbatr da alkhairi.
Yace
AminIya ta. Yace laluba aljihunsa ya ciro goronfari
kalda shi
ya mika mata, tasa hannu taansa, ta bishi
dakallo yace, xan xo ki gutsiri goronnan,
ki
taunasaboda mahimmancinsa. Kai tsayeta ba shi
amsagaskiyya baxan gutsira ba, ka
fadilabarinka
kawaiinaji, ya wuce shikenan. Yayi
kyarda ido
yana kallonta sannan yace,jiya iyaye na sun kia
wasuabba kaya an sa mana rana.
Kaibata yarda
da abindataji ba, shi ya sa ta xura masa
ido,ba
ake yi ba Dr. Aidai be kamata ka xolayeni
ba.Alhalin kasan halin danake ciki. Yayi
mumrmushin jindadi yace, ba xolayabane
my
Princess. Magana hakatake kuma ni na
nace sai
aka sakamana ranar, dan in samu sukuninda
nutsuwa idan na tafi. Ta saukegwauron
numfashiyana kallo ta gutsiri goron,
shiyasa tana
dagowasuka hada ido. Dariya ya
kubcemata, ta rufe fuskatanayi. Sanyi ya kwarara
cikinransa, ya
dafe kirji yasauke numfsahi alhmdlh!
Nagodema
Allah daka nufi xan yi tafiyarnan cikin
farinciki. Bakin Mamayakirufuwa, duk iya yinta,
don ta
katseshi, abin yagagara, hakan ya hana
wata
kalmafitowa dagabakinta, shi kuwa so
yake yajitabakinta, bazaki cedani komai bane?
Tace
me xan ce?Ya kamata kitayani murna.
Tace, to
ina tayakamurna. Allah ya nuna mana
lokacinlfya. Yace ameen my Princess.Toki
kwantar da hankalini, sabodaxams dinki
kinsabamu da wani buri a halain
yanxunda ya
wuceabubuwa guda biyu, kicijarabawarki
, sannan Allah yanuna mana ranar auranmu.
Kingawadannan abubuwaguda biyu, su
nake so ki
aje acikin ranki a waje na
musamman.Bayan
haka ki sance mai yawanaddu'atare da neman
biyan bukatunkiwajen Allah. Kifahimce
ni? Tace,
sosai na fahimceka dr. Kuma ISAxan
nutsu, bisa
hanyar dakadorani, ina fatan baza'ayo min kishiya
a Rasha ba.Kyar yake kallontayace, me
ake nufi
da kishiya? Tana'yar dariya tace, baka
ma santa
ba?Yace gaskiya ban taba jin wannankalmar ba,
ko za kimin bayani? Kinga sai in
karu.Tace abar
maganar tunda baka saniba, ni kuma
induk jikina
hankaline , baxan tabayarda ba. Ya maidahularsa
kansa, dariya sosai yakeyi,ni kinga nayi
kalarmatan turawa? Ni wlh mace ta
cikafari ma
bata birgeni. Amma kigakalar ki? Ke ba
fara ke ba wankantarwada ba, kina gigita ni ba
kadanba.
Gabadaya kinhada abubuwan da nakeso,
banjinakwai 'ya macen daxata tsokane
min ido,
ballewadannan kaxaman masuwarin najasa......
Ta katse shi, yaisa haka dadinbakin....
Baki yarda
ba kenan?Tace, ai ba anan take ba,
mkrntarba ko
ina daga kasashen duniyaakexuwa ba? kasani ko
wata mai iriinkalar da kake sozata
bayyana?
Loacin da xakagigice. Sakeena na
Yayi xugum! Yana kallon ta takare, ya
dankada kai yace, Ina fatan dukkalamn nan wasa
nekike
min, idan kuwa da gaske nasai ince kaico
na
niAl'ameen da xan iya cin
amanarsakeena. Xanso kifayyace min gaskiyar
dakexuciyarki,
don ki
fiddanidaga kokwanto. Jikinta yayi
sanyi,ganin
tsabar gaskiyya cikin kwayaridonsa.
Murya sanyaye tace,Allah wasa nake yi dr. Har
cikinraina, na hakikanceka amsa sunan
ka. Ya
xura mataido, haka itamatake kallonsa.
Kamar
bai gamsu dabayaninta ba.Tayi dan murmushi da
sake fadin,wlh, kaji rantsuwarmusulmi?
Dari bisa
dari na yardadakai, na amince cewar
babuabinda
xai faru da xoben alkwarina. Yamaida kallonsa
bisa xoben, yayidan murmushi yace,sai
na mutu
xa'a raba ni dashi. Yadubeta, kinsanwani
abu!
Ban taba yi wata fargabaa game dake ba,me
yasa ke kika samu shakkuakaina?
Tacetambayar
ka na ta nuna min bakauarda wasa
nakeyi ba,
yacenayarda, amma ina mamaki ne,baka
yardanbakenan, to kar ka ga laifina
kishine, yayi
'ya dariya,naga alama, sai dai naji
dadi,domin sai
ana sonmutum ake kishinsa ko? Ka
ganekenan. Yace, Iya!To ni ya aka yi na boye
nawakishin?
Tace oho.Watakila kuma naka sikelin
yayikasa
nan, me kike nufi? Tayi shirubata son ta
bayyana. Yace kinsnAllah karya kikeyi. Ta
dubeshi,tana
dariya tacekarya? To fiddo xuciyarka a
gwada.Yace. Na yarda,kema fiddo taki.
Tun
yaushe ni nafiddo? Kaine kamakara, shi yasa
nace sikelin ya yikasa. Dole kayarda. Ban
yarda
ba! Dole kayarda, ban yarda ba! Dole
kayarda! Ta
Marairaice, gaskiyya bahaka akeyi ba! Ba haka
ake yi ba sakeena,zaki yi min wayau?
Tuni take
masa dariya, ganin yaddayayi turus!
Doleya sha
kaye, kallonta kawai yakeyi,dadi ya karakamshi.
Sun nannagihira har xuwagabatowar
la'asar.Dole
yayi harama, a zahiri ma harya makara,
yaushe
ya kai minna,ya gama shrinsa, ya wuce abuja?
Koaahalin yanxun din ma xaune
yakeshiru,
gabadayansu ido ya raina fata.
Shirunyayi yawa.
Mamace tayi ta maza ta mike tace, mujena
rakaka. Yakunkuwa ya tashi da kuar, ya
wuceya
bi bayanta,babu mai magana har
jikinmotarsa. Ya
jingina rungume dahannayen sa ya xubi mata ido,
dongirman Allah kuna bari mkrntar,karki
bata
lokaci afandogori ki koma Minna ko
abuja.Zan
cigaba da kirahar xuwa ranar da zanyi
dacensamunku. Idanuwan tasuka fara
tara kwalla
tace, kar kadamu, ko kwanabaxanyi ba,
xan
wuce, ISA.Shikenan, in tafi? Tace,
xansohakan, don kar kai dare. Ya budemota yashiga
ta
rufe
masa. A sauka lfya,ina gaida Mami daIya.
Yace
zasu ji, don Allah ki kulamin da
kanki,kinji? Tace ISA zaka sameni yaddaka
barni.Promise?
Promise Dr. Yayi danmurmushin
damuwayace, I
love u! Tace me too! Yakara fadin so
much? Ta
juya dagudu tayi cikin makaranta..... bita da kallon
kirjin sa na bugawa,ji yake
kamar
ganin karshe yayimata a duniya. Nan taje
idanuwasasuka kawo kwalla, cikin
tashinhakalin
yayiwa mota key, ya maida hular sakeya, sannan
yaja mota. Can tamadubi yahango ta
tsaye
rungume dahannayenta, babu alamun
laka
ajikinta. Tausayintaya kama shi, nan da na
hawayen samasu dumi suka soma
kwarara.Yayi
sauriya jawo hankacif, yana sharewa
harya fice
daga gate din sch din. Hakamama ta ke ta xubda
hawaye,daren nan bata iya cin abincin
kirkiba. A
gurguje, ya tsayazariya yayi sallama da
jama'arsa,musamman mutuminsa Dr.
Lwal.Daga nanyayi wa minna tsinke, kai tsayeyana
shiga
Minna gidan Yaabdulkareem ya nufayayi
musu
sallama. Sai alokacin yalura aunty Rabi
na kayan tsohonciki. Yashare minti goma tare da
suAmeera, sannan ya rarrashe shu yatafi.
Yaya
natayimasa fatan alkhairi. Ya karaso
gidayayi
sallolin dake kansa, ya dawofalo inda su dady ke
jiransa. Ladita baibaaye shi da abinshi
daabubuwan sha, amma baicina kirki ba,
wai don
ma Mami tasabaki ne, shi yasa yayyafita.
Sunraba dare daiyayen sa suna ta hira, kafin
kowaya fada makwancinsa. Al-ameen
baisamibarcin ba domin da xarar ya
runtsaido.
Mama yake hangiwa tsaye
tamadubinmotarsa kamar marainiya. Bayason
ganinta a
wannan
yanayinkuma ya kasasauya wani tunanin.
Tabbas
yasan,tana cikin damuwa, ya kan
jikwallah sun kawo masa dauki cikinidanuwansa.
Washegari
tare daDadynsa suka wuce.Abuja inda
suka hadu
da sauranlikitocin guda biyu abokan
tafiyasa,a harabarwani hotel inda su sauran
likitocinsuka
kwana. Daga can sukadunguma filinjirgin
inda
aka gama tantance su.Karfe sha biyu
daidai jirginsu, yatashi ya nausaRasha. A
wannan rana
mama tawuni add'ar Allah ya saukar
matada su
al-ameenlfya. Sannu a hankali kuazarin
ta yadawo jikinta, ta maida hankalintaakan
karatun
jarabwa kamar yaddaya umarceta. Satin
da ya
zagayosuka fara cinkwakwa, jarabawa a
aikace, watau(pratical). Wasa-wasa sun
kwashekwanakiashirin da bakwai suna
jarabawa,daga nan suka shiga shirye-
shiryeyaye
su tareda abada kyaututtuka. A
wannanrana makarantar. Babu masakatsinke
dajama'a. Mama
ta sha mamaki data ga Mami a cikin
tawagarbakinta. Ta kwasoda gudu ta
xube ta
gaishe ta. Ta sahannu ta dago ta, ta rungume,Allah
sarki sakeena. Al-ameen
yacein
gaisheki da kyau, kuma in gayamiki
Congratulation!Ta sadda kai tana
murmushi,
Abbaya ce baki amsawa? Taruga BayanUmma
taboye, kowa na mata dariya.
Tajatawagar ta
xuwa babban dakintaron, ta nemamasu
kujerun
xama, wuri daya,mai daukar bidiyon da suka zo
shiyana ta daukarkai da kawowarsu da
na
sauranjama'a. Ba'a jima ba, shirye-
shiryesu
kakankama. Dalibai sahu-sahu,yarurruka kasar
nan nata fitowasuna nuna al- adunsu.
Bayan
angama shkawata aka fara gabatar
dajawabai.
A ciki har da na tshuwar (Headgirl). Mama ta
turance baki dakalamaimasu dadi da
ma'ana.
Daga bisanita mika dan kwalin ta ga
sabuwarshugabar'yan mata wacce ta
gaje ta. Badakyaututtuka suka biyo
baya.Sakeena
UwaisMalami tasha kira, don
karbarkyauttuttuka
inda tayi nsa dagafannoni daban-daban
na darussan aji da gasa kalauku da ta shiga,
musammandebate a sci.Bayan an
kammala,
shugabarmkrnta ta sallami baki, sai
daukarhotuna
ya balle. Kowa ya mikakyautarsa, sai dauke su
hoto. Abbada Umma suka bata, mami
tata dauko
nata xungureriyar tace amadadin Al-
ameen ne, ta
batakyautar, dominshi ya umarce ta da ta kawo.
Anyimusu hoto, mai bidiyo na dauka.Duk
yayyintasun sami halarta, banda soja,
yanabakin
aiki, amma matarsa tazo,
dadansumalami. Ali da sa'aeed duk sunsami halarta
kuma kowa
yaxo
daabin mikawa.Daga nan suka baje wa ni
fili,
sukaci abinci yayin da sauran
'yanmakaranta basu bar mama sukuniba, kowa yana
xuwa suyi
hotuna daita har da wasu bakin dabata
taba gani
ba, kawai ta burgesu ne suka kirata yin
hoto. Basubar makrntaba, sai bayan la'asar,
kayan
mamatuli a bayan motaci. Tana
farinciki,sai
daitana jinsa kalilan ne idan ta
hangataron nan babu liktanta. Ammaalhmdlh!
Dagayau
maraici ya
kare, xa su ke jinjuna a waya. Abinda ke
kara
matakuzari kenantare da kosawa su isa
gida. Kaitsaye direban Mami wucewa
yayimdon
yamma tayi sosai. Gida fah yacika makil!
Ana
sha'ani, wannantaro bai tashi ba, sai
daabdul- rahman ya gabatr da xancenauransa da
yarinyar
da yake nemaa cankaduna. Kuma
iyayenta sun
bukacidaya turo magabatan sa. Farin
cikiya karalullube kowa, saboda haka
washegari, bayan
kowa ya kama hanyargida. Ubandawki da
'yan
uwansa suka shiryaranar da za suje kai
gaisuwa. Ba abar Mama afandagori ba, kamar
yadda tayi
waAl-ameen alkawari. Kwanan ma
yazama dole
ne, saboda dare yayi,amma ko baraka
bata tsaya jira ba,tabi yayanta minna,duk da cewar
Anty
Amina ta sotfya da ita abuja, sai dai
sabodatshon
cikinAunty Rabi, kowa yafi bada karfinda
ta fi minna kawai. Sun iso lfya,ita kantaAunty
Rabi
tana ta murnar xuwanMama. A wannan
ranar
bayansallah isha'i sunabaje a falo, suna
kallon kaset dinbidiyo da aka yi bikin
makrnta.Aunty
Rabi na tasanti tana fadin, gaskiyya kallo
yawuce
ni. Suna tayi mata dariya,lokci guda waya
ta dauki ruri.Falon yayi tsit! Gaba daya
hankulansu
suka koma wayar.Kafin kowa ya motsa,
ameera
taruga wajen ta dauka Hello! Ta fadada
karfi,yayin da ddynta ke kokarin tashi.Daga
bangaren aka amsa, hello myfriend!
Ameera,Ya
Al-ameen ne, Kawai tasai ta saki kan
wayar tana
fadin,Hah! AuntyYayane; walhi yaya ne!
[11/01 18:37] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***10
Wannan soyayya ta su Al-ameen
dasakeenar sa
ko a film ba'a taba nuna irinta ba. Sannua
hankali
bikin abdulrahman yana ta kara matsowa, a'yan
tsakanin ne jarabwar su Mama ta fito.
Allah
daikon sa sakamakon ta yayi kyau
matuka, domin
tanadaya daga cikin ajin farko. Tsalle da murna
wajen Mama abin ba'a cewa komai, ba
ita kadai
ba, kowa yataya ta murna musamman
dan gaban
goshin nata,daga can yake gaya mata a halin
yanxun yana tare daabokan karatunsa,
suna
liyafar taya ta murna. Donhaka kowannen
su dai
tayi magana da shi, tayi masagodiya. Babu bata
lokacu Abba ya fara bincikar mata
makaranta a
zariya, amma aka ce ba'a fara siyar
daform ba
tukunna, jin haka yasa hankalin Al- ameen
yatashi, sam baya so Abba yayi wahalar
karatun
mamakuma, ai cewa akayi a gidan sa
xatayi
karatunta. Nantake ya kira wayar gidansu, ya
kuma yi sa'a dadinsana gida, saboda
haka ya
marairaice ya bayyana masalarsa, Dady
yace,
wai me ke damun ka neAminu? Haba Aminullah!
Menene a ciki, idan ta farakaratun? Yace,
ni dai
Dady nafi so ta fara bayan aure,kamar
yadda aka
shirya tun farko. Yace, wanan yarorigimarka tayi
yawa, saboda Allah ya kake so inyi?Kaje
wajen
Abban, kui magana. Kai tsaye ya bashi
amsa, ba
xan iya ba, gaskiyya sai dai ka hk, bakasan
nauyin da nake ji na uban dawaki ba.
Sabodahaka ba inda xani, wannan karon
dole ka
hkr. Kuma niban ga wani abin xafi ba,
idan sakeena ta fara karatuyanxi. Cewa xatayi
ta fasa
auranka? Kamar zaiyikuka yake fadin, ba
haka
bane, Dadyi amma ina tsoron mata a
jami'a, yace, ban son shirmen ka, kayarda Da
Allah shi
daya ne mai xartar da komai,sannan ka
rike
sakeena da xuciya daya, na tabbataba xa
ta ci amanar ka ba. Ya numfasa yace,
shikenanDady,
na gode. Sukayi sallama ya aje waya.
Dukjawabin
da dady yayi masa, hanlainsa bai kwanta
ba, don haka yake sake kiran waya gidan Yaya
Abdul.Mama ce kuma ta dauka. Bayan
sun gaisa,
ya faratambayarta, yaya maganar
makaranta?
Tace, tananan, form din ne har yanxun ba su saki
ba, yace,saboda Allah menene na
wahalar da
Abba, yanayawon neman makai
makaranta?
Hakki na ne sakeena, don Allah ki taimake ni, ki
gaya wa Abba yabari in dawo, bayan
auranmu,
sai ki tsundumamakaranta. Tayi 'yar
dariya tace
na tsunduma kamarwani kogi? To menene idan
na fara yanxu? Gaskiyyaban so my
princess, pls
ki rushe maganar nan sai nadawo. Ta
yaya? Ki
na cewa sai na dawo. Babu mai tilasta miki, tace
wa xan gayawa? To sai dai in
gaywaAunty Rabi,
tunda ka nace da alama kana da
watamanufa.
Yayi murmushi yace, manufar kenan gudadaya,
xallar kishinki, bana so wani ya san cewa
bakida
aure, ya lallabo yace xai miki magana.
Aikomuryarki yaji, wlh ya cuce ni. Ta
kama baki tanamasa dariya, a gaisheka. Dariya kike
yi?
Dagaskenakeyi, kina da kyau sakeena,
ba
karamin jarumi bane xai kalle ki ya dauke
kai. So pls kic gaba daxama gida har na dawo, in
maida
ki tawa, ni kadai, aikin gane? Tace, ba
dole ba,
ya na iya da Maigida? Yafara dariya yana
fadin iye! Dan sake fadi inko? Tace,Maigida
takobi.
Kaina xai fashe uwargida, in dainafadi?
Yace, a'a
ci gaba madam. Idan kan nawa ya fashe,
kin san yadda xakiyi. Tace ya xan yi? Hakanan
xa'a sha
bikin. Kina fa dada tunxura ni. Ji
nakenakfi kowa
awajen nan. Tace, sa ranka a
inuwaAmeer da Ameera suna tafe.... Me kikace? Me
nacekuwa?
Don Allah ki maimiata. Allah na manta.
Yamarairaice, gaskiyya ba haka akeyi ba,
ba haka
akeyi ba sakeena. Ai dai banji ba sai ki maimaita
ko? Tanata masa dariya tace, sai da
safe. Yace,
a'a rufeidonki. Kin rufe? Ta rufe tana
fadin, uhm.
Yace, kingansu? Su wa? Ameer da ameera. Suna
tsakiyar mu.Ameer ya cire min hula ya
sanya a
kansa. KingaAmeera? Wayyo, kamar ku
daya my
princess, shagwaban ta kawai takeyi a ajiki na.
Oh ma Godmwhat a lovely family. I lobe
U
sakeena, I really meantit. Murya sanyaye
ta
amsa, me too dokta. Tayi saurita kife wayar ta
ruga dakin ta, tayi sufa bisa shimfida,ta
datse
ciki ta rasa duniyar da xa ta sa ranta
tajisanyi.
Haka ta raba dare tana juyi, bata san lokacin da
barawon ya sace ta ba. Kamar yadda ya
tsaramata haka ta aikta, domin bata bata
lokci
ba, ta samiAunty Rabi ta gaya mata,
abinda dokta ke bukta. Taxura mata ido jim,
kafin tace,
wannan dan nawa yafiye rikici wlh,
menene
banbancin fara karatunkiyanxun da kuma
lokacin da ya bukta? Kar fa yayi miki sakiyar da
ba ruwa,
ki shiga gidan yayi mirsisi!Da saurinta
tambaya,
kamar yaya aunty? Tace, ayiauran ya ce
bai san maganar karatu ba. Tayimumushi da bai
kai ciki
ba tace, Haba anti kamarwani jahili, ai
dokta
baiyi xubin irin wadannan mutanenba.
Tace, oh haka ne? Idonki ya rufe kina son sa ko?
Ai
shikenan, ni 'yar sako ce kuma ko an
tambaye
nishawara ba xance a'a ba. Tace, kinyi
daidai antina,kin kuma san Yaya na ji dake, idan
kika ce
eh dinnan, babu sauyi. Tace, banson
zakin baki,
inda yakexuwa neman 'yan matansa sani
zakiyi? Ya ya mutsfuska tace, wannan kuma
sharrin
kine. Ta dada mata duka. Ai gaskiyya ne
anti,
dan Abba sadauki ne,bawan Allah bai yi
xubin shaidanu ba. Ke da kanki, kikace idab
bashi ba,
sai rijiya. Tace, a'a sai masai barijiya ba,
meye
ajikin Yayan naki da za'a fada rijiya?
Ta gwalalo mata idanuwa tace, ayi kurumaunty,
kar ayi 'yan tone-tone, don ni har na
hango ki
agidan Zoo! Tace, kan biki! Lallai yarinyar
na ki
gagadon barcina, to ko ke din suke kwakwaxo a
kanki,ma zaki gwada min? Ta kece da
daroya
tana fadin, aidama ni ban fadi ba. Aunty
ke ce
xaki raina min yaya, alhalin koda mai kwado, ya
dara gaya. Tace, naji saikije wajen
kwadon ki
gaya masa da kan ki, a kyalegaya agefe.
Ta
rungumo ta, ayya my Aunty ba ma'yar haka dake
surukuta ta kaina! My lovely wife! Tatabe
baki
tace, haka naji masu kyau ke da Al-
ameendin
naki hakane? Tace ban so surutu, sai in fasa ta
kara kankakme ta, yauwa my swthrt, ke
kadai ce
harabada. Tace, ko baki fadi ba. Haka ta
lallaba
ta sukasasanta, don ta san halin Aunty Rabo, da
wasa xatace ba xatayi abu ba, amma sai
sai ki
sha mamaki,taki ai watarwar da gaske.
Ba yaya
Abdulkareemakadai, su Abba kan su sun sha
mamaki da wannan sako da yazo
kunnuwansu,
sai dai Abba baiyi jayayyaba, du da yana
shakku
cikin ransa, yana jin kamar Al-ameen ba zai bar
ta yin karatun bane. To amma idanya
dubi
iyayensa, sai yayi saurin kauda
wannantunanin.
Yanxun bikin abdulrahman shi suka gaba,sun
kyale fafutukar makarantar mama. Shi
dai dadi
bai san yadda akayi ba kawai an masa ne
makarantarce bata samu ba, sai wata
shekara. Tun sati biyun sasuka wuce aka fara
gabatar da
shirye-shiryen biki tahanyar kai kayan
lefe
kaduna. Tun daga lokacin sumama babu
xama, kusan kullum fita sukeyi xuwakasuwa,
domin
yawancin abubuwan bukata, daga nan
minnar xa
su taho da su. Satin daya shigo shine
yakama kwana shida biki, don haka a gobe su
mama
damutan gidan za su wuce Fandagori. A
daran
ranarraba dare sukayi suna hira da Al-
ameen, saboda xasukwana biyu basu motsin
juna ba.
Washegari dasassafe yaske bugowa. Sai
da
kalamansa suka sa Mama kuka, don
kalamai ne masu ratsa xuciya, suhana ta sukuni, shi
ya sa
bakinta gum! Tana tunanitare da kewar
Doktan
ta, ji take kmar tace su sauketa koma
gida. Ta dai ya daurewa sannu a hankali tatattaro
nutsuwarta wuri daya, ta dauki dangana.
Sunisa
kuma, ganin Ummanta ya debe mata
kewar
masoyinta. Bayan sun ci abinci, sunyi sallolin
su,sannan suka ci gaba da tattaunawa
akan
shirye-shiryen biki. Karfe biyar dai-dai
lokacin ne
rana tayisanyi. Mama ta sheko wanka tayi shafe-
shafe, bayaga hoda bata karawa fuskar
ta komai
ba, ta daukowata atamafa 'yar ingila
ruwan bula
ta sanya, ta daura dan kwalin ta, ta ziro bakaken
takalma, ta yafo bakingale ta rataya jaka.
Duk
wannan shirin na tafiya wajenBaraka ne,
wai nan
ma ba kwalliyya tayi ba, kawaiyanayin jikinta ne
baya boye kyan da kaya ke mata.Ta
sallami
Umma ta kama hannun Ameera suka
fitotare
A kofar gida suka ci karo da Ameer, yanaganin
gari shi ma yace zaije. Tace yaje ya fadi
a
gida,don kar a neme shi. Daga nan ya
kwaso
takalman sa.Ya sheka a guje cikin 'yan dakikai
ya fito suka wuce.Suna gaba tana biye
da su,
suna xuba mata labari,iya ko jinsu bata
yi, don
tayi nisa a tunanin Doktan ta, kalamansa ke
shiga suna fita a kunnuwanta,
"kwanakigoma
banji muryarki ba sakeena? Ai yayi yawa,
kitaimake ni kar ki sa asiri na ya tonu a
makarantarnan. Xauntuwa xanyi cikin aji in kasa
gane komai".Idanuwan ta suka tara
kwalla, tayi
sauri ta shanye su,tana fada aranta, ba
xan
xauna ba, ana gama biki xan koma...... Sannu
'yam mata! Muryar ta fito. Samaribiyu ke
xaune
bisa benci a kaofar wani katon shagodaf
da bakin
titi. Daya fai sol! Ga dogon hanci damatsakaitan
idanuwa, duk da cewa a xaune yake,
kana kallon
sa zaka gane dogon gaske ne.
Gashinkansa
kuwa mai santsin gaske ne, har yana nannadewa
duk da cewa bai da yawa akansa,
watauyayi aski.
Kwalli ram! Ya xauna a idanuwan
kamarmace. Ga
kuma alamar gashin baki baki wulik! Akwance,
guda kuwa wankan tarwada ne kuma
zamansa
kusa da na farkon, ya dushe gaba daya
kyan
sa.Gaba dayansu, ta san su, amma tuni suka
bace a kwakwalwarta, domin shekaru
masu yawa
rabon ta dasu. Sannan ko a wancan
lokacin babu
wata alakantsakanin su. Shi yasa a yanxu take
masu kallonmamaki, yayin da farin yake
kara
fadada murmushinsa, sannu ko? Ya sake
fadi.
Wani guntun tsaki tayi,ta wuce abinta, sukayi
sa'a babu wata mota mai xuwa, don haka
ta rike
hannun yaran suka tsallakatitin. Ka gani
ko? Na
gaya maka karka yi matamagana, ba zata saurare
ka ba. Yayi murmushi yace,ko
bata
suarare ni ba, dole ne ma ta so ni, domin
irinwadannan su ne ke nema kuma ban
taba
daga ido nadubi yarinya nace ina son ta ba, tayi
min kallon banza ta xubar ba. Yace yau
ka samu,
saboda haka dukabinda kake takamar ka
na
dashi, yau ka hangowacce ta fi ka, kar ka kuma
ka mance, bikinta sauran'yan watanni
suka rage,
mijin da xa ta auran ma bashianan kasar,
kaga
kuwa yafi ka komai. Ya ja dogontsaki, aikin
banxa, to meye ruwa na dashi? Kasan
Allah
yarinyar nan sai dai in ban so ta bi ra'ayi
na
ba,cikin dan kankanin lokaci zan birkita ta, ko?
Wlh, kajina ranste, yace hakan dai babu
kyau,
tunda na gayamaka bikinta ya kusa, sai
ka hkr.
Yace, kai ba xanhkr ba, yanxu ma na fara sonta.
Yana dariya yace,sai ka shirya yaki da
manyan
kasa, na lura har yanxu ba ka hankaltu
ba. Yace,
bar maganar nan tun kafinran ka ya baci, don
Uban ka! Yace, nayi shiru. Zai fimaka
kyau. Ya
tashi daga kantar shagon sa ya komaciki
ya
xauna a kujera. Bai kara tankawa na wajen
ba,haka shi ma bai sake cewa da shi
komai ba.
Yayin daita ma mama ke tafe tana sakin
tsaki
kamar tsaka. Ranta bace tayi sallama gidan su
baraka. Barakar ketsakar gida tana
wanke-
wanken yamma. Tayi tsallesama ta
runtuma a
guje suka runguma juna. Inna taleko daga daki
da sauri tana tambaya lfya? Sai tagansu
rungume
da juna, tayi dan tsaki tace, Ammadai
Allah ya
shirya ku, kunji yadda gabana ya fadi? Suka nufo
gunta suna dariya, wayyo Inna,
kinsankwana biyu
ba'a hudu ba. Tace, ku rika
nutsuwa,girma kuke
karawa. Mama tace, to Inna. Suka shigedaki,
suka gaisa da Inna, sannan suka dawo
indaBaraka ke wanke wanke ta baro su
Ameera
wajenInna. Ta kawo wa Mama kujera ta
xauna tana wankewa. Mama na mata dauraya.
Ina
mutuminki?Tayi dan murmushi tace, karki
sani
kuka don Allah,yau da kyar zan iya barci
baraka. Ko? Kuna da abindariya ke da likitanki
nan, tace,
baiki tausayinmukenan? Tace
shagwabar kawai
ke damunku, shi yamarairaice, ke kin
marairaice,, to wa zai rarrashi wani? Da kan mu
muke
rarrashin junanmu. To yaza'ayi, ke kuwa
soyayya. Tace, baku da laifi, in gayamiki
nima na
kamu. Ta mika mata hannu, ban
mukashe, don Allah, a ina yake?
Suka tafa suna dariya kafin tace,
danKagara,
wani dan aiki ya kawo shi na garin, na
yiniguda,
in gaya miki ashe rabo na ne. Muhammadsunan
sa, yana aiki a sakateriyar nan ta kagara.
Tajuya
idanuwa tace, ba shakka ta muhammad.
Allah
yatabbatar da lkhairi. Tace, amin. Suka kara
tafawa, ai zaki ganshi, dan kyakkyawa shi
ga
addini. Tace, baikai Aminu na ba dai. Ta
tabe
baki tace, naki kikasani, ni kuma nawa na sani.
Kowa da gwaninsa.Tace, gaskiyarki,
kuturu ma
sarki ne a gidan sa. Shikika raina ma
wayau?
Tace, ba haka bane wlh, aimisali ne kawai. Tace,
na gane kowa jin kamsa yakeyi a inda
yake
takama? Mama ta gyara zamatace, har
kin tuna
min, wai yahse wannan me masunansa? Wannan
da aka jefe babansa wajenkwartanci?
Tace oh!
Kina nufin Dan liti? Yauwa shimyaushe
ya dawo
gain? Tace, ai ya jima zai kai satibiyu. Ta tabe
baki, na gaua bude wani shago ne? Kai
mutane
ba su da tunani, menen na barin Dan liti
yaxauna
garin nan har da ba shi hayar katon shago?Tace,
manyan gari ma basu kore shi, wai zai
koreshi?
Wai kin san ma wani abu? Yanxun nana
xan
wuce,wai sannu 'yan mata yace dani. Tace, haka
yake,anyi gadon banza ido a mata. Shi
jinsa yake
mai kyau, marasa tunani na binsa yana
lalata su.
Kingashekarunsa shida rabonsa da garin nan,
amma yanadawowa 'yan mata na masa
layi, yana
tijara su. Takaici ya ishi mama tace,
kwadayi, ba
an ga ya dawo daabin duniya ba? Ai mata mun
shiga ciki, kwadayi kekai mu ya baro mu.
Allah
ya shiryemu, tace ameen dai. To wai shi
da yayi
miki magana menene nufinsa?Ido waje tace oho!
Shi ya sani, ke da baki wajen, idankin
tanka,
nima na tanka masa. Allah ya isa ma
nayimasa,
daya katse min tunanin dokta na. Suka tafa,Baraka
ta mike ta dauki kwandon
kayan ta
shige dashi kicin. Mama ta dauki tsintsiya
ta sa
ruwa ta kora wurin, ta share tas! Suka
koma dakin Baraka. Hirar takoma can tare da
tsara
shagalin biki. Gab da akekiran magriba.
Mama ta
baro gidan Baraka tayo matarakiya, suna
rike da hannauen yaran har bakin titi.Anan
Baraka ta
tsaya tace, to sai na zo goben ko?Tace,
ina jira,
don Allah ki zo da wuri. ISA, lah! Kinga
mutumin naki da zai rufe shago, ya hango ki ya
fasa.Kar
ki bi ta wajen sake hanya. Kinsan Allah
bai isaba,
bazan dauki nisa saboda shi ba, idan ya
matsamin sai ya sha mamaki, don xan yi masa
wnkinbabban bargo, kafin nan bar garin
nan. Ina
son kimatar likita, amma ki tsaya bata
lokacinki
wajen danliti asara ce, ki wuce kawai, shi ya fi.
Allah kokawata? Don dai ba ke yake wa
magana
ba, shi yasahaushin bai damunki. Tayi
'yar dariya,
haka ne, ammaina rokon ki, karki kula shi, ba don
ni ba sabodaDokta. An gama, kinsan
wani abu?
Cewa yayi idanwani yaji murya ta kawai,
ya cuce
shi, abinda na tuna kenan. Saboda haka kwalelensa,
ba zaiji ba. Suyi 'yardariya.
Kuje,
yanxun xa'a kira sallah, sai goben.
Allahya
kaimu. Ta sallamu su ameer, ta tsaya
sukatsallaha, sannan ta juya ta koma. Kai tsaye
mama tazao zata wuce. Dan liti bai
daddara ba,
ya sake yimata magana, 'yan mata an
dawo? Ko
kallo bai isheta ba, wannan karon, ya daga murya
ya sake fadin,Haba 'yammata ai rika
sauraran
masoyi mana, don ba'a san inda rana
zata fadi
ba! Kai, Dan liti yayi sa'atayi alkwarin ba zai ji
muryarta ba, amma da yajiamsar da ba
zai sake
marmamrin kula ta ba. Dawannan
haushin ta iso
gida. Suka yi alwala da yaran sukayi sallah. Dare
ya raba barci, yaki zama cikinidanuwan ta
saboda zafi biyu suka hade mata,
gakewar
muryar sanyin ranta, ga kuma takaicin
rashinba Danliti amsa, har yanxun yana mata
kaikayi
axuciya. Idan ta tuna kalaman sa na
karshe, ta
kanjikamar zata mutu. Wai ba 'a son inda
rana zata fadi ba? Ta kan kuta, ta shanye
hwayen
idanuwanta. Hakata wayi gari da ramar
rashin
barci, shi ya sa take jinkasala. Xuwan
Baraka ya sa ta gyagije ta mike sosai,suna ta aiki.
Ba'a
jima ba, ango ya iso. Gida ya
karagauraye wa da
shewa da guda. Bayan sallar
la'asarmutanen Abuja suka iso. Sannu a hankali
gida ya
cika da
'yan biki na nesa da kusa. Tundaga
lokacinake ta
dora tukunya ana saukewa....
Ranar juma'a akwai dinner a kd. Don hakaango
ya kwashi su mama da baraka tare da su
danDanlami ya wuce da su. Mama kam
sai da
mucetsarki ta tabbata ga Allah gwanin
halitta, ka ranste daAllah itace amaryar. Tana gefen
Yayanta, ya na ji daita. Samari kowa
idonsa na
kanta. Cikin abokansa kuwa babu wanda
bai taya
ba, amma ya ce mus ansanya mata ranar 'yar
watanni suka rage bikinta.Kash! Duk
wanda yaji
sai ya numfasa. Lallai Al-ameen gaskiyya,
sai ma
yanxu take kara jinjinwatunanisa. Bata gama
shan mamaki ba, bayansundawo daga
diner,
misalin goma na dare, suna sashin baki a
gidan
ango, inda aka xubawa amarya kayandakinta.
Suna tare da Baraka hirar dinner kawai
sukeyi.
Dan lami ya yi sallam ya shigo yace wa
mamayaya Ali na kiranta. Tace lfya?
Yace kalau, yana canbaya. Ya fice abinsa. Ta dubi
Baraka
tace, kinji watasabuwa kuma. Tace, wata
tsohuwa dai, ai kun jima da Yaya Ali.
Abin ne ta
motsa, kin san gyambo ne, tace,Allah ya ba shi
sauki. Ameen dai. Ta figi gyale ta yafata
same
shi a bayan gida yana xaune bisa
dakalinsokawe
da fara'arta ta tayi sallama, ya amsa. Ganinfusakar
ta sake ya sa shi ma jin
sanyi cikin
ransa,tace wai kana kirana? Yace eh ina
kuma
fatan xaki saurare ni, ta kara matsowa
tana fadin me hana yaAli? Meya faru? Ya mike daga
inda
yake yace ga gurixauna, tace a'a yay Ali
kayi
xamanka kawai, no kixauna ai ni nace
ko? Ta xauna tana murmushi sannanta dube shi
suka
hada ido, ya akayi? Yace babukomai
Mama,
kawai so nake muyi hira. Ta sunkuyar da
kai tare da numfasawa. Yace nasan tuni kin
mantada ni
cikin ranki, amma ni na kasa mama,
waccesahwara xaki bani? Ta dago kai ta
sake
dubansa,tace me xaisa na manta da kai Ya Ali?
Karfa kamanta jininmu daya, dubi
fuskokinmu
kamar mu daya,don me xan manta da
mutum
kamar ka? Ashe lallai xan iya mantawa da su Ya
abdulkadeer. Ya saukenumafshi yace,
haka ne,
amma kin san ina miki waniso na daban
ko? Sao
dai ke kinyi nisa da soyayyarwani, har kun kusa
aure. Ba wai ina masa ynaka bayabane,
so nake
ki gane har abada ni mai sonki ne,
bakuma xan
taba fidda rai da ke ba, sai ranar da na ga an
shafa fatihar auranki. Xanyi farinciki, idan
har
zakiyarda mu yi hira koda labarin Al-
ameen zaki
rika bani,wlh xan saurareki. Ta runtse ido, tausayin
Ya Ali yaryfeta, sai dai runtse
idanuwan
da tayi bata ganinhotunan kowa face na
Al-
ameen dinta. Tayi sauri tabude,
idanuwanta suka kada, a sanyaye take cewa, kayi
hkr Ya
Alli,
komai mukaddari ne daga Allah.
Kayiaddu'ar
Ubangiji yayi maka sauyi na alkhairi.
Sannankuma ina so ka sani, ban taba kin ka cikin
raina
ba,kuma ba xan taba kinka ba, shi aure
nufi ne
na Allah.Shi ne yake shirya abinsa yadda
yaso.
Ina fatan kafahimce ni? Ya gyara tasyauwa yana
kallonta, yace, na fahimce ki mama, na
gode da
gudunmawarki. Toamma bana so kana
damuwa.
Yayi dan murmushi, nadaina kanwata. To kai sai
yaushe zaka yi auran? Sairanar da na
daina ganin
Mama a matsayin budurwa.Ta kalle shi
tana 'yar
dariya, ka tsufa Ya Ali, ka fagirmi ya Abdulrahma.
Kana so a fara maka kiran
gwauro
ko? Hakan bai dameni ba. Ni ya dameni,
aceyayana gwauro. Yayi dariya, nace ki
bari na
tabbatarna rasa wacce nake so, sai in rufe ido in
kwaso kowace ce inyi maneji. A'a yayana,
tsakani da Allahzaka aureta, ai sunnan
ba'ayin ta
da maneji. Iba dace,ibada kuwa akwai
hakkoki cikinta. Gaskiyane, amma kin san shan
kojo
kwanciyar rai. Kuma kowane soyana da
mizaninsa a xuciya, ni na san babu
macenda xan
so tamkar yadda na ke sonki. Ya Ali kenan,ka
bar maganr nan don Allah, na yi karya
ne?
Banfada ba. Bari na shiga ciki, kin gaji da
surutu
na ko?Ta kada kai, a'a wlh kawai barci na ji ya
soma kama ni. Kindai gajin kena. Eh, toh
da xak
duba agogonkakila ka ganr dare yayo. Ya
duba
agogon ya dubeta,sha daya da rabi ne kawai.
Tayi sauri ta mike, wuu! Aikuwa na kawai
bane,
dare yayi yaya. Kai kankaidanka ganni da
wni a
wannan lokacin, dole ka koranigida. Uhm hakane,
amma banda Al-ameen, don ban isa na
rabaki da
shi ba, do ne? A matsayinka nayayana,
idan bayi
dai-dai ba, dole ka hukunta ni kotare da wa nake.
Yayi dan murmushi, to na gode. Saiwani
lokacin
kenan? Uhm..... Sai da safe. Allah
yakamu lfya,
Ameen. Ya wuce ba tare da sake waigowaba. Shi
kuwa kallonta yake tayi har kule ya sauke
numfashi, ya koma inda ta tashi ya
xauna, shiru
jimsannan ya kada kai cike da damuwa.
Damuwar mamaba a kan tausayin Ya Ali kawai ta
tsaya ba. Ji takekamar tayi abinda ba dai-
dai ba
ga Al-ameen. Shi yasa xuciyarta ta rasa
sukuni
ta rika korafo wajenBaraka. Allah ya sani ba tadi
tayi da Ya Ali ba, illa ta saurare shi ne
kawai don
ta kwantar masa da hankali.Yaushe
rabon da yayi
mata magana irin wannan?Tabbas ta gane yana
cikin matsala, dalilinsa da ya sakenan ta
tsaya ta
saurari kalaman bakinsa, wadandatake
ganin
amayo su xasusa ya sami sukuni aransa.To ita
gashi ta shiga matsalar, gani take tamkar
taci
amanar doktanta. Ta runtse ido hotunan
sa
sukabayyana gareta, yana ta cuba murmushi
muryarsa nafadin..
[11/01 18:43] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***11
Washegari anti amina da anti rabi
suka
shiryatafiya. Tun dare mama ta hada
kayanta
tace ita mazata bi su,fasa karin
kwanakin da
tace zata yi.Gabadaya suka rufe ta da
tsokana
wai sbda alamin zatakoma.Tace eh
sbda shi din
ne haramun ne? Ita kadaita san
abinda ke
damunta. Duk da ta ba danliti
amsa,ji take kamar
amsar tayi kadan ko alama batason
ganinsa balle
tahi munanan kalaman
bakinsa,shiyasa ta zabi
data koma minna tayi zamanta
canhar lokacin da
alamin zai dawo. Allah da
ikonsakuma,anti amina
ta kafe tare zasu tafi wannan
karon.Gaskia
hankalin ta zai fi nutsuwa a minna
sbda tana
gani bebi alamin tana renon sa yana
mata dariya
idanta kira shi dokta.Ita kanta anti
rabi bata so
hakanba,sai dai ba yadda ta iya dole
mama ta bi
anti aminata nace.Suna ta zuba
kayan su a
mota.Yara damanya na taya
su,bayan sun kare
suka kara sallamada kowa duka suka
yo musu
rakiya har da marya da ango.Mama
ta shiga
bayan mota ita da malami.Yayaali
ya tsaya jikin
tagar ya zuro mata ido "wai
damadake za'a
wuce? Tace eh mana."Na zaci zaki
yiwaumma
kwana biyu".Tayi murmushi,naso
hakan ammaai
zan dawo,yaushe kenan? Ni ma sai
inzo
mugaisa.Tayi er dariya,gaskiya ba
zance ga
lokacin ba,watakila ma sai alamin ya
dawo,"Ke
don Allah,kusan wata uku kenan
ashe zaki iya
tafiya ki barumma tsawon wannan
lokacin? Tace
ba haka bane
Sai ga yaya soja ya fito tare
daabba,shi yakatse
musu zancen.Abba ya leko,toauta na
a kula
dakai kin ji? Tace to
abba",yayanyace "abba har
wanirarrashinta kake yi,jaririya ce?
Yaceitace
mana,damaina son gaya maka ka
dainarankwasar
min ita'.Yawaigo gidan bayan
yanafadin,rankw
ashi abba?Irin wannan?Abba ya
bude murfin
motaryace,"auta nafito! Fito ki bi
abdulkareem.
Tafito dage da kai har dakukan
shagwaba,masu
dariyanayi.Shi ma ya fito
dasauri,sorry
abba,sorry! Ya kamakunnuwansa
yarike,"na
rantse ba zan sake ba" tacuno baki
tamakale
kafada,ni ba zan bi suba.Yaya
yace,"za ki tsallen
kwado awajen nan,I'm telln you,ki
shigamotamu
tafi!Ta kara turo bakin,abbayace 'yi
hakuri
komaki kyale shi".Har ta tura kai
zatashige ta
sakedagowa ta dubi umman ta
tsayekofar gida
tanadariya,ta ruga wajenta ta
rungumeta,umma
zan dawonan ba da dadewa ba.tace
wuce kutafi".
To Allah ya tsare. Ta saketa,ta kwaso
sauri bata
san yaddaakeyi ta dawo ta bangaran
inda yayaali
yake tsayeba,kawai ganinsu tayi daf
dajuna,ta bi
shi da kallokafin tace,ba zan dade
ba,zandawo."
Jikinsa yayi mugun mutuwa
yace,adawo
lafiya"'amin".Ta bude mota ta shiga
yataimaka
ya rufe kofaridanuwansa na
kallonta,Ta
sunkuyarda kai,ita kantabata san
abinda ya
kashe mata jikiba,sannan batasan me
take tunani
ba,Ji tayi motana tafiya ta dagoda
sauri tana
daga wa kowa hannuhar suka
bace.Ta maida
kanta jikinmota ta jawo malami
tarungume.suna
isowa daidai shagondanliti,daga
muryayayi yace
"Allah ya kiyaye hanya!Ta ballo
masaharara,yaya
nta na fadin,"amin""amin".Tana
harararsayana
mata murmushi har da dagamata
gira,ta
sakidogon tsaki,"ke da wa? Anti
aminata
tambaya,tace mantuwanayi.Yayanta
yace 'ba zan
koma ba!tacenima bance ba yaya ai
ba waniabun
damuwa bane namanta". Suka fada
titi,komadamuwar ne ba zankoma ba
lazy
girl"tace "lazy soja"ya kyalkyale
dadariya yana
kallon motarabdulkareem tana bin
su abaya
yace,ni ko? Za ki shiga guardroom
yarinya,jikin ki
zai gayamiki".Suka kalli juna ita da
malamisukatintsire da dariya haka
suka cigabada
tafiya.
Har suka iso minna anan suka
tsyasuka karayiwa
juna sallama sannanabdulkareem ya
daukihanyar
unguwar su,su kuma sukacigaba da
tafiya.Sun
isa abj lafia,sojoji biyu kegadin
gidan suka
budemusu get. Bayan sun yi
sallolinsukowa yaci
abindayake sha'awar ci daga nan
mamada anti
amina suka shiga gyaregyaren
wuri.Karfe tara na
darelokacin neda mama ta gama
shirin
barcibayan wankan datayi.Suna
kwance da
malami wanilittafin labarin yaratake
karanta
masa,anti amina tashiga dakin
tace,gadoktan ki
can akan layi dama yasan yau zaki
dawo?Ido
waje ta kada kai tace a'a kilasun yi
waya da anti
rabi ne ta gayamasa,ba mamaki je ki
dauka.Tasauko kayan barci ne jikin
ta rigada
wando ta rugafalon kasa ta dauki
kan wayar
dakeaje gefe,tayimasa sallama,ya
amsa muryarsa
nabayyanar dafarin cikin
zuciyarsa.Watau abj
kikagudo ko?me kikenufi da kika
baro dokta
acan?'Yardariya tayi tace,shi ma yaji
yaddanake
ji.Baki da hujja yarinya kikomagun
sa kafin mami
taci ki tara.Zankoma yallabai,toya
karatu,ya
rasha?To ba laofoamma rasha kin
sansai maneji
da nake yi,zuciyata nagun ki
myprincess.Tana
murmushi nima inatuhumar
kadokta,waya gaya
maka ina nan?Yace kawai na kira ne
inji ko
suanti sun dawo,inyi musu barka
dadawowa.Sai
take gaya min kemakina abj,ta
dannumfasa tace
ta kyauta.Ko?Allah,dama ina
tatunanin ina zan ji
ka?Allah sarkisakeenta,to ya biki?
Tace anyi an gama lafiya amarya na
can tare
daangonta.da kyau,saura namu ko?
Tayi
murmushi batace komai ba,ba zaki
amsa min ba?
Me zan ce?Bayankasan hakan?yace
to Allah ya
nuna mana,ki karahakuri na kusan
dawowa kin ji?
Idanuwanta suka kawokwalla.Na
kosa dokta,baki
kai ni ba sakeena,ni kadai na san
yadda nake
ji,kin san irin son da nake miki
kekanki kin san
ina wahala anan tsawon watannin
danayi ban
ganki ba sakeena yasa idanuwa na
sunmakance
alhali lafiyar su lau,dul abinda na
kalla
bayagamsar dani my princess hakuri
kawai nake
yi. Tagoge kwallan bisa kuncinta,ta
numfasa,no
sakeena,pls kar ki gigita ni,stop
crying,please!M
uryana rawa tace dole in yi hawaye
dokta,domin
na fi kafuskantar kalubale shiyasa na
kosa ka
dawo ayi takare,Yace kalubale?
Wane iri sakeena
ta?kowa zuwayake nema na,kare da
doki
ma,shiyasa na gudo abjdon inyi
musu nisa.Yayi
hucin zafi,ya fahimci ta shiga
damuwa,kar ki
saurare su sakeena kullum ki
rikakallon zoben
alkawarin mu sannan kar ki manta
akwairanar
auran mu a kanki. Nauyi ne babba a
kan ki
myprincess pls,kar wani kalubale
yasa ki qi
saukewa,kitaimake ni dom girman
Allah".
Ta kara goge hawaye,ka daina roko
na
doktadomin kai ma kasan cewa ban
iya rayuwa
da kowaface kai,idan kana roko na
sai in ga
kamar baka yardadani bane.Da sauri
ya amsa na
yarda dake sakeenakema in har kin
amince da
magana ta to ki sharehawayenki ki
daina kuka
zuciyata ta daina konewa. Ta share
fuska tare
da kokarin tsaida hawayenta,nadaina
dokta,yace
good girl!To bani labari me
kikashirya a bikin
mu? Tace me zan shirya baka nan?
Nikuwa kinga
list din nan anan rubuce,karanto min
inji?Da farko
akwai immunization day,wasu
manyamanyan
allurai ne na tanadar don
amarya.....Dariyarta ta
katse shi shima ya fara dariyar,ki
tsaya kiji
mana!me zan ji?Wannan shirin naka
almara ce
kamasake.Na riga na gama shiri na
ba zan sake
ba,yarinyaallura biyu da safe,biyu da
rana,biyu da
daddare,shidakenan.Sosai ma,duk a
jiki na,ah
to,sa wasa kiga aiki.Ta cigaba da
dariya
hankalinsa na kara kwanciya,kokari
nsa ta manta
da waccan maganarshiyasa ya dage
da bata
dariya har dare ya fara nisabasu sani
ba,ai kuwa
yayi nasara don ko data je takwanta
bata yi
tunanin komai ba,tace labarin
dayarika bata har
tayi barci mai rai da koshi ne.
Kwanabiyu cif!yau
zuwanta abj kuma ko a daren yau
alameen ya
kira sun sha hira tana ta kewar
bebialameen ta
kwanta barci,sosai take son
ganinsashiyasa ta
kwaso hotunansu ta tsibe tana kallo
hakata bata
lokaci tana kallon doktan ta sannan
tasumbace
shi,ta tattara hotuna ta maida
cikinjakarta,ta
dawo ta kwanta ta zurawa malami
ido amma a
zahiri ba shi take kallo ba,wani
tunanin candaban
take yi,bata san lokacin da barci ya
sace ta ba
Tsintar kanta tayi tare da danliti bisa
benci
akofar shagonsa cikin wani irin
nishadi na
banmamaki.Wani abu suke ci wanda
bata
tantance komenen ba.Ta sanya masa
a baki ya
cinye,shi ma yadauko yasa mata?Ta
sake
daukowa ta kai masa bakishi ma ya
kara mika
mata sai ta hade da yatsun sa ta
cije,ya rika
yarfawa yana fadin,"wash! Sakeena!
Wlhda zafi!
Ita kuwa dariya take yi har da kama
ciki,yakawo
mata duka ta tashi da gudu ta mika
hanyargida,tana gudu tana waigensa
tare dayi
masadariya.shi kuwa kwala mata kira
yake mai
karfi yanaamsa kuwwa "sakeena!
sakeena!!
sakeena!!! Ta yunkura ta tashi zaune
dafe da kirji
tana fadin,innalillahi wa inna ilaihir
rajiun!sharkaf
tayi da zufa kumatana ta
numfarfashi tamkar
wacce ta sha gudunfamfalaki. Ta
lalubi fitilar
tebur ta kunna ta cigaba dazare ido
tana dube
dube,mamaki ya isheta
tanatambayar kanta 'me
ya hada ta da danliti? Barcin da bata
sake
komawa ba kenan har gab da asuba
alokacin ne
wani sabon barci ya dauketa,ji tayi
ana
tabubbuga ta,ta bude ido a natse ta
dubi mai
tashi
Malami ne a tsaye yana mata
dariya,gari yawaye
anti ki tashi mu yi sallah.Ta tashi da
sauri tadubi
agogo karfe shida daidai,ta duro ta
fada bayi
tayoalwala tayi sallah,wani abinda ke
daure mata
kai shafta mance da mafarkinta,a
zahiri ta san
tayi mafarkiamma ta kasa tuna
irinsa. Haka ta
wuni tunani babu kuzari a jikinta
kuma ta kasa
gayawa kowa. Hattaalamin da bata
iya boye
masa duk wata damuwartayau ta
kasa gaya
masa mafarkinta mai ban
mamakiballe ya taya ta
addua.Dare yayi sosai lokacin
dabarci ya sake
dauketa kamar jiya haka ta
sakeganinta da
danliti. Babu bambanci da mafarkin
jiya,ta farka
a firgice hankalinta ya tashi,gaba
daya kanta
yayamutse tana jin muryarsa yana
kiran sunanta
cikinkunnuwanta,shiya ta zuwa
yatsunta,ta tashi
ta runtseido tamau!Tana fadin inna
lillahi wa
inna ilaihir rajiun!Sannu a hankali ta
daina jin
kiran. Ta makure a gadota rasa
abinda ke mata
dadi a duniya,gab da asuba wani
barcin ya sake
sace ta,yadda take zaune amakure
gefen
gado.Malami ke tashinta ta bude ido
tadube
shi,yace a zaune kika kwana anti? Da
kyar
tatashi sosai ta zauna,wuyanta yayi
mugun
rikewa,yakage,ta kasa motsa shi,tace
ya aka yi
na tashizaune?Yace oho nima ynzu
na tashi na
ganki a zaune. Ta jujjuya wuyanta
tace,wash!
wuya na ya rikemalami ban iya
motsa shi.yace in
kira momi?
Tace aa kyaleta, yanxu zai warware
in na
tashi,yana tsaye yana kallonta tana
ta juya
wuyan har tasamu ya saki, ka yi
alwala ne? Ya
ce aa . To jekayimana ka fito, ya
wuce ya yayo,
ya dawo itama dashiga toilet, ta
kama ruwa
tafara alwala, Sakeena! Tajian kira
ta. Ta waigo
da sauri, bata ga kowa b, tayi jim, a
tsaye sannan
ta ci gaba da alwala ta kare ta fito
taysallah.
Wannan yinin tayi tunanin Dan Liti,
gaba 1mind
dinta, ta koma fandogari. Har Anti
Amina ta
lurabatab cikin sukuni. Yau da wuri
Al-Ameen ya
kirawaya 8:30 ma bata gama yi b,
tana daki ta
idar dasallar isha. Malami ya shigo
ya gaya mata
yaya Al Ameen ya kira, takalleshi up
n down tace
kace masaina zuwa.. Ya juya ya fice,
shi kansa
da yake yaro,yaji mamaki , don bai
saba gani b,
Da taji waya harrige rige sukeyi
wajen rcvng. Tay
guntun tsaki ta tasorai bace ta sauko
falon suna
ta hira da malami yanabashi daria.
Tayi tsaye,
tana kallon sa, kafin yace gata. Ya
miqa mata ,
ta amsa ba fara'a, tace hello.Yace
Amincin Allah
ya tabbata gare ki my princess...Kai
ma hak. Yau
kuma yanga kike ji, kika barni
damamaki? Ko
amarci ne ya fara tun yanxu?
Tayatsuna face
tace " sallah na ke," Oho yau na
bugoda wuri ko?
Na kosa inji ki ne my wife.. Tayi far
da eyez tace
ka kyautah wa kanka......
Banda ke? Watakila, banson gulma.
To yakike?
Kalau, aa ba kalau b, kamar
sakeenata batacikin
walwala, waya taba min ke? Wa
zaitabani kuwa?
To ai ban saba jin ki haka b my
princess ko
bakida lfyne? Lfy lau nake. Ina
shakku gaskia,
karki boye minsakeena, gaya mi
meke damunki?
Ta danyi shiru, hawaye suka cika
eyez
dinta,murya na rawa Lnibansani ba
Dr. Kayimin
pryr raina yana baci nekawai"jikinsa
yay sanyi
karki damu mama in shaAllah zan
miki, kinsan
Dan Adam ajjizi ne, 9 yake baicika
10 b, dole
wata rana kaji ba daidai b. Haka
lyftake,so karki
damu, ok? Nagode, ki manta kawai.
Kinsa wani
abu? Kishin kishin naji wai skul
dinnansuna son
rike ni, kamar yaya? Wai in zauna
anan inyimasu
aiki.... Banjin zan iya ko da sunyi
man tayin.Don
me? Ke kingoyi baya ke nan. Baci
gaba bane?
Niban ga wani abu a cikin sa b.... Ni
nagani,
wayau nekawai suke mana , a haifi
mutum a
kasar sa, yayi girma ya gama whlar
studyng a
kasarsa, tashi 1 watakasar ta gwada
masa
money ya bar kasar sa. Alhalinal
umar sa na
matukar buqatar gudunmuwarsa. Ni
banda
sha'awar wannan, na fi so inyiwa
kasa ta bauta,
badon kudi b sakeena , sai don tai
mako ga
masubukata kin gane?????
Uhm.... Uhm?? Haba sakina ta, na ce
ki sakiranki,
ko naji dadi, kina so in shiga
damuwa ne?
Tayihamma,gaba 1 taji slp ya rufe
mata eyez,
yayi yardariya ya ce, wannan uwar
hamma, ai sai
ki cinye ni,barci kike ji? Wlh kuwa
gaba 1 eyez
dina sun rufe,. Aikuwa ya kamata ki
kwanta kiyi
slp, in kyale ki ko? Tadan nunfasa,
kuma bana
son kwanciyar. No pls kijeki kwanta,
Allah na
yafe, ok? Sai 2mrw zankira inAllah ya
yarda, sai
da 2mrw ko? Shi ke nan. Ki fa
yibarcin, kar ki
tsaya tinkng komai. Ta amsa,to.
Gudgirl I lov U
my prncess. A hnkli ta ce Me too...
YaceSo
much? Tace So much! Murmushin sa
ya kari
yace to ayi slp lfy. To. Ta fadi tare
da aje kan
wayar ta jimatsaye tana tunanin iska,
ta tako ta
dawo daki 9pmdaidai. Malami har
yayi slp. Bata
sauya komai jikin taba ta
kwnta,shirun da tayi,
bawai Al amin take tnkba , fandagori
kawai take
tink,can mind dinta ta koma,tana
matukar son
ganin Dan liti. Yayin da shima al
amin yake zaune
bisa bed yana tinkn yanayn sakinarsa
take
ayau,don hka ya roki Allah daya
yaye mataabinda
ke bata mata rai. Dukkansu sun raba
darebasuyi
slp b... Yau mafarkin mama ya sauya
salo,domin
a yau kiran da ya kwala mata yasa ta
tsayacak,!
Tana kallon sa, tafiya zakiyi ki
barni??? Ta kada
Kai..
Ya ware hnds dinsa yace, Kizo nan
don Allah.
2acigaba da kallonsa bata motsa b,
kizo mana
nace,! Taruntumo da gudu ta
rungume sa, ta
fasa kuka, ya riqeta tamau! Yna
fadin, ko ke fa?
To kidaina cryng, donbanga dalilin
yin sa ba... Ya
dago fuskarta yana sharemata
hawayen, ya isa
haka, ki daina bata hawayen ki?
Kuka take yi
sosai, tana kwance rashe rashe
bisagadon, ta
jima tana kuka kafin ta yunkura ta
tashizaune,taja jikinta,ta jingina da
akanta kan
gado tacigaba da tsiyayar hawaye
ana sharewa.
Bata sakekomawa barci ba har aka
kira asalatu.
Ta sauka tafada bayi tayo alwala ta
bada
faralo,ta zauna shiru bisa sallaya.
Zuciyarta tana
azalzala mata son ganinDan liti......
Muryar
malami taji yana fadin, har kinkinyi
sallah ne
anti? Shine baki tashe ni ba?
Tadanruntse ido, ta
bude,yi hkri malami,na manta ne. Je
kayo
alwala,. Ya wuce bayi yayi alwala ya
fito
yayisallah. Yana idarwa, wanka yaje
yayo yayi
shirin skul. Bisa gadonsa ya koma ya
kwnat.jim
yayi shiru cankuma ya dago kai yace
anti kifa
tashe ni karki manta.Tace bazan
manta ba,ya
koma ya kwanta.ya bartazaune bisa
sallaya. Anti
Amina ce ta shigo,karfebakwai da
rabi wai barci
ne ya dauke ku? KaiMalami!... Ta
bubbuga
shi,yayin da mama tay firgigi ta
bude ido, skul din
fa? Ka kwanta kana ta slp?? Yasauko
a firgice
yace , nace anti ta tashe ni fa!
[11/01 18:49] +234 818 701 7363: BAKIN CIKI 1***12
Tace, Ita ma aunty ai ta bingire, dube ta
aza
zaune take yinsa. Ta so kayi breakfast
dadin
kana jiranka. Ta juya inda Mama ke xaune tana
famanxuba mika, Yayan ki zai fita ne, ki
fito ku
gaisa. Tace,Gani nan. Suka fice da
Malami, ita
kuwa mama bayita shiga ta wanko Fuska ta fito.
Suna bisa tebur ta same su fuska ba
walwala, ta
ja kujera ta xauna, inakwana yaya? Yace
kalau,
ya lazu Doktan ki?Murmushin bai kai ciki ba tace,
ai ni ban shi ba Yaya.Yace a Yau kuma?
Zamuyi
waya ai, zan gaya masaabinda kikace.
Tayi shiru
Aunty amina tace, me yasami idanuwanki? Kamar
sun kumbura? Ai ba sa min ciwo, tace, to
meyasa? Da alama dai sun kumbura.Ta
murje
idon. Yayanta na cewa, ke me zai
dameki?Ita da take tare da lazy Dr. Suka fara dariya,
ita
kuwayake takeyi. Ta sa abincin, sai juya
masa
cokalitakeyi, ta kasa ci, da alama tana
son tayi
matamagana ne. Amma ta kasa, aunty amina ta
kare mata kallo, tace wai menene? Ta
dago ido
ta dubeta, tadubi yayanta, jim kafin tace,
Fandagori nake sonxuwa. Fandagori? Me
zakayi? Yayan ta ya tambaya.Idanuwan ta suka
yi rau-
rau! Da kwalla tace, ina sonxuwa ne
kawai. Ya
xura mata ido yace, xo nan bebi.Ta taso
a hankali ta zo gaban sa ta tsaya. Ya kamo
hannnayenta biyu yace, me zaki yi a can?
Bayan
yaukwanan mu bakwai da dawowa?
Tace Umma
na keson gani. Ya dubi Aunty amina, yace kinji
shagwabarbanza! Ke kadai ke da Umman
nan ne
wai? To ba zaiki ba ki ba, nan zaki zauna
sai
karshen wata. Ta karamurtuke fuska. Don Allah
yaya kayi hkr ka bari in tafi. Ni wlh ko a
motar
haya xan iya tafiya, ba sai direbaya kaini
ba.
Yace, motar haya? Baki a tunaninki bebi,banso in
sake jin wannan maganar, karshen wata
inada
hutu zamu tafi tare. Is dat clear? Ya fadi
tare
damatse yatsunta da karfi. Tayi tayi ta kwace
amma takasa. Ya kara girgiza ya, ya kara
fadin
Is dat clear? Ta kara cunno baki ta kauda
kai. Ya
saki hannun yace je ki ci abinci, ta juya da gudu
ta haye sama.Aunty amina ta kwala mata
kira,
Mama! Ya dagamata hannu, a kyaleta!
Iya shege
takeji kwana biyu,ko baki lura ba? Tace haka ne
fa, ni ma ban ganemata ba kwana biyu.
Ya dubi
malami yace, lazy man ayi sauri mana.
Yace na
gama Dadi. Mu tafi kenan?Ya ce eh. Suka bar
tebur. Madam ta kwaso masajakar sa da
hularsa.
Malami ya goya, ta sa jakar suka fito tayi
musu
rakiya xuwa mota. Sai da suka fita,ta dawo cikin
gida. Kai tsaye wajen mama ta nufa,tana
xaune
bakin gado ta kumbura suntum!
Idanuwan ta sun
kada jajur! Ta kare mata kallo, sannan taxauna
gefenta, wai Mama me yake damunki ne?
Komunyi miki laifi ne? Ta kada kai. To me
zai sa
ki tashihankalinki haka? Wajen Umma
nake son inje. Ai bahana ki akayi ba, tunda yace ki
bari
karshen wata kutafi, sai kiyi hakr xuwa
tym din.
Tayi shiru ba tace komi ba. Ta rungumo
kafadarta, wannan abu na banimamaki, kamar
yau kika fara xuwa garin nan? Dabakinki
fa kika
ce kin fasa kara kwanankin da
kikacexakiki, balle
ace matsa miki akayi. Tace sai da na zokuma
naji bana son zaman. To kiyi hkr,
tundaYayanki
yace ba xaki motar haya ba. Shikenan,
yauwa
autan Umma. Ni bari in je inyi wanka, in dankwanta
kafin rana tayi. Tace to,
auntyn ta
bar dakin takoma nata. Ta aiwatar da duk
abinda
take son yidaganan tabi lfyr hafo. Bata
jima ba, ta sunkuci jakarhannu ta rataya ta yafa
mayafi
ta debo takalman tarike a hannu ta
sadado ta
sauko kasa. Shigar ta falon ke da wuya,
wayar Al-amen ta shigo falon, gabanta yayanke
ya fadi,
ta tsaya cak! Tana zare idanuwan.Tsoron
ta
Allah, tsoronta kar karar wayar ta tashi
antyamina. Saboda haka tayi azama ta nufi
wajen wayar,ta daga kan taaje gefe, ba
tare da
tayi magana ba,balle ta san waye akan
layi. Ta
dan kara tsayawa, jim shiru bata jin wani motsi
ba, tayi hamdala ga Allah. Taaje
takalmanta ta
xura tayi waje abinta. Babufargaban
komai ta
doshi gate har tana gaida masugadi. Suka amsa
tare da fadin a dawo lfya. Taceameen.
Tayi waje
cikin sauri ta bar sashin unguwar tafito a
sarari a
inda ta samu shatan tashi ta kai ta tasha. Tayi
muguwar sa'a fasinja daya akejira
motarta tashi
xuwa Minna. Inda daga can zata sami
MotarFandagori. Sha biyun Rana Aunty
amina ta farkabarcinta, ta sauko falon kasa, tin
daga nan
ta faraganin abinda bata sa ba ba, kayan
abinci
na aje bisatebur yadda ta barsu. Mama
ta bata kwashe ta gyara wurin ba. Cikin ranta
take fadin,
lallai yau Mama tsiyatakeji. Haushi ya
isheta ta
nemi kujera tsakar falo taxauna ta shiga
kwala mata kira. Shiru bata amsa ba.Mamaki ya
isheta,
t yunkura zata tashi idanunwantasuka kai
bisa
waya, Ah ji wani sabon iya shege.
Sumama! Ta nufi kan wayar ta dauka ta mayar
yadda
take.
Tana jan tsaki. Ta hawo saman ta fada
dakinmama cikin zafinta. Ganin babu
kowa a
dakin yasatayi turus! Cikin sanyin murya take
kiranta, mama! Kokina toilet ne? Shiru?
Wai
malam yaci shirwa. Tabude bayin vata
ciki.
Hankalinta ya tashi ta sauko dasauri tana kiran
Mama! Har waje. Daya daga cikin masu
gadin
yake gaya mata ai ta jima ta da
fita.Al'amarin ya
daure mata kai. Ta dawo falo..... Tana mamakin
mama. Karar waya
yadawomata
da hankalinta, ta tashi taje ta dauka,
hello!
Muryar aunty Rabi taji ta amsa. Hello
aunty amina,Rabi ce, tace nagane ai ya yara?
Lfya lau
wlh. Waime ya smu wayar ku ne? Al-
ameen ya
kirani, wai tunsafe yake neman layin,
amma yana engage. Tace, uhm.... Ke dai bari, ina
nan
ina
ganin abin mamaki.Kamar yaya? Tace,
Mama ce
daxun da safen tacewaYayanta ita gida
zata koma, yace ta bari karshenwata ya kaita.
Nima
na rarrasheta, har fa ta amince,wai kuma
na
tashi barci yanzun, bata ba dalilinta
cikingidan nan. Sannan ina zaton ita ta cire mana
kan waya
ta aje gefe. Cikin al-ajabi tace, to saboda
me?
Oho! Kuma ba ayi mata komai ba? Wai
zai yi mataRabi? Ko da ma anyi matan ai be
kamata
tayi hakanba ko? Tace gaskiya ne ka, ah
to, ita
da yayanta ne.Ni ba babu ruwan. Tace,
amma ai mama bata dawannan halin, me yasa za
tafar shi
yanxun? Wlh bakiji ba duk Al-ameen ya
damu,
nace masa ya barizanyi tryn inji. Tace
watakila don taga kowa na rawarjiki ne da ita, shi
yasa
take son ta lallace. Zata kuwayiwa kanta
sakiyar
da ba ruwa, idan ta bari yaron nanya
kubce mata. Aunty Rabi ta numfasa tace, to
yanxumenene abinyi? Tace, yayan nata
zan kira
Yanxun in gaya masa ta gudu, Allah ya
sawwake.
To ameen. Taaje waya, sannan ta sake dauka ta
lallatsa lambobinmaigidan na Ofis,
jimawa kadan
ya dauka, ta zayyanemasa kaf, abinda ke
faruwa.
Nan take haushi ya rufeshi. Ya mike cikin fushi
ya fito daga Ofis, ya fadamota bai zame
ko ina
ba sai tasha, jami'an union ya samu ya
bayyana
masu kamaninnta, nan take sukabashi tabbacin
ta zo tashar ta shiga motar xuwaMinna
tun safe.
Ran maza ya kara baci kwarai. Yafada
motar sa
yana tambayar kansa, dama mama taiya irin
iskancin nan? Lallai zasu gauraya,
zatayabawa
aya zakinta...
Karfe uku da rabi mota ta aje taabakin
titi, ta fito ta gangagro saitin shagon danliti, saidai
shagon a
rufe yake. Babu kowa wajen. Ta
tsayatana kallon
kofar shagon kafin ta wuce, tana tafe
tanawaige ko zata ga Danliti ya dawo, amma har ta
dainahango shagon. Babu alamun kowa.
Taci
gaba da tafiya ranta bace na rashin
ganin Danliti,
xuciyartacike da tambayoyi, tana hasashen
menenemusababbin rashin xuwan Dan
liti shago?
Tun dagakofar gida yara ke kwala ihun
mama
oyoyo! Shi yasaUmma ta fito har kofar sassan
dauke da mamaki bisafuskar ta. Suna
hada ido
tace ke kuma dga ina haka? Ta kwaso da
sauri
ta rungume ta, Umma na! Tayisauri ta dago ta,
ta xura mata ido, meya faru ne? Mekuwa
Umma?
Na dawo ne kawai. Ta wuce uwar tabiyo
bayanta,
bata yarda da ita ba. Cikin falo yara sunrufeta,
tace, kuyi hkr ban siyo muku komai ba,
gakudin
nan kuje ku siyo biskit. Ta dauko Naira
Hamsin
ta basu., duk suka watse da murna. Har
yanxunUmma kallonta takeyi, tayi dan
murmushi
tace, saikallona kike yi Umma? Tace dole
in kalle
ki, kin shgokamar an koro ki. Ni bawanda
ya koroni, ke nake tamafarki Umma, nace
gaskiyya
ni xan dawo. To inajakar kayanki? Tana
can,
kamar yaya? Yaya ne yace baxan taho
ba, ni kuma na silalo na gudo. Ta daukisalati ta
sauke,
kika yi me? Kanki na lfya kuwa?Mama ki
gaya
min gaskiyya dawa kuka yi fada?
Taceumma ni ina fada ne? Da wan xanyi kuwa?
Umma
kiyarda
da ni, wurinki nazo. Ba zan taba yarda
dake
baMama har sai Yayanki ya zo naji ta
bakinsa. Kuma wlh naji akasin abinda kika fadam
sai na
bata miki raifiye da zatonki, kinji nagaya
miki. Na
yarda, shikenan,Ina abbana? Ya tafi kd,
tayi 'yar dariya, Allah sarki inaango da amarya?
Yau
kwanan su uku da komawa.Kije ki zubo
abinci ko
sai kinyi sallah? Tace bari infara cin
abincin, yunwa nakeji. Ta tashi ta shiga ta xubo
abincin
ta dauko ruwa ta dawo falon ta
xauna.Bata wani
ci sosai ba, saboda cikinta ya cushe
dayunwa, don ko karin safe batayi ba, bayan ta
gamatayi
sallolinta tayi wanka, cikin kayayyakinta,
dakegida ta dauko tasa. Ta fito tace zata
shiga
sasa tagaishe su, daga nan zata wajen Baraka.
Umma tace daga xuwanki? Ba inda
zakije sai
Yayanki ya zo najidalilin dawowarki gida.
Ta ya
mutsa fuska, tace kaiUmma! Barakara kamar
wata bare, kuma wlh damada xan tafi
bamu
sallama ba, na wuce, hkr zanje nabata.
Tace,
tazo nemanki kinbi 'yan abuja, amma bainda zaki,
kinji na gaya miki. Ta bata rai sosai. Ta
jefar da
gyele bisa kujera ta koma dakinta.
Ummatace, in
kinso kiyi bindiga, ba fushi ba. Ta shige natadakin.
Jimawa kadan mama ta fito
cikin
sanda ta lekafalon, daga nan tana jiyi
sautin
Umma tana karatunQur'ani. Tayo sanda
takalmin ta a hannu, ta daukigyalan tayi waje.
Bata shiga
sassan ba, kai tsaye waje tayi, sauri take
kar
wani ya ganta. Yaran natakaratu ta gaida
Malam ta fice. Ga ta nan ga ta nan harkofan
shagon
Dan-liti, farin ciki ya lullubeta da tahango
shi a
bude. Sai dai kash! Tana isowa ta
iskeayuba ne a cki. Tayi masa sallama, cike da
mamakiyake
kallonta har ya kasa amswa, gaba daya
tsigar
jikinsa ta tashi. Ya xura mata ido kafin
yace, sannuko? Me za abaki? Tace ba komai,
don Allah
ko danlitina nan? Ya kara matsowa ido
waje
yace, a'a bayanan. Tayi dan shiru jim,
kafin tace yayi nisa ne, eh to,kano ya tafi siyo kaya,
amma
watakila xuwa anjimako gobe ya dawo.
Ta
numfasa cikin rashin jin dadi, tace,
shikenan nagode. Zan dawo xuwa goben. Ya
nadan
murmushi yace Allah ya kaimu. Ta wuce
ta
komagida. Ayuba bai gasgankanta
idonsa ba, sai da ya fitoya bi bayanta da kallo. Ya
dora
hannu
bisa kai yace,na shiga uku, amma Dan liti
anyi
mugun dan iska! Baikoma cikin shagon
bisa benci ya xauna yana jimami! Mama kuwa
tana
tafe har tuntube tayi saboda
takaicinrashin ganin
Danliti. Ta shige gida can sassan
sukawunanta. Hajiya Gaje tace, a'a saukar yaushe?
Tace daxun
nazo. Lfya dai ko? Tace kalau. To
yamutan
Abuja? Suna lfya, ina su Dan lami? Ko
sunsami makarantar? Tace ai kuwa makrnta ta
samu,
shekaran jiya ya tafi, ana can sakkwato.
Allah
yataimaka. Amin. Umma tayi sallam
sassan suka amsata dubi Mama tace, Abbanki ya
dawo yana
kira, tamike tana fadin to. Hajiya tace,
ashe
autan Umma andawo? Tace eh wai
hankalin ta ne ya dawo gida.Sukayi 'yar dariya, Haj.
Gaje
tace, ah shagwaba! Sai da auran yazo
ake kwa
xucin gida? Kina wasa neyarinya. Suka
fice suna dariya. Abban yana falo azaune, ta shigo
da
fara'arta, Allah ya taimaki maimartaba!
Yace zo
nan. Ta matso jiki babu kwari tazauna
akasa gefensa. Mama me ya faru kika
baroAbuja ko
jakar kayanki baki dauko ba? Tayi kasa
da kai
tace, Allah abba babu abinda ya faru,
cewa nayizan dawo wajen Umma, shine yaya
ya hana,
ni kumana gudo. Ya xura mata ido, yace,
me ya
sameki? Kina ma gani kamar ba laifi kika
aikata ba? Haka kawaiki kamo hanya ki taho ke
kadai,
ba tare da saninkowa ba, idan wani abu
ya faru
dake, ya kike so mutane suyi? Wannan
rashin hankali ne, irin wandaban taba sanin ki
da shi ba.
Ina fatan kuma daga shiba zaki sake ba? Ina fatan
kinji da kyau? Ta kara kasa
daidon
tace, yi hkr Abba Insha Allah ba zan sake.
Yanumfasa yace yanxun saboda Allah
kinsan
awane halisuke? Zaki gamu da Yayanki ai, kala
bazan ce masaba, yayi miki duk abinda
yayi
niyya. Umma tace ni faabin daure min kai
yakeyi.
Wai mama ta gudo? Ta kuta tana zuba mata
harara. Abba yace, tunda daiAllah yasa
ta ido
lfya, mungode masa, sauran magankuma
sai
yayanki yazo. Idanuwanta suka kwalla tana,duban
abba tace, Allah abba bada
gangan
nayi ba,kullum mafarkin gida nakeyi,
shine nace
ni dai zandawo in ganku. Yace, to kin
ganmu ko shi kenan? Tace ka gaya wa yaya idan
yazo kar
yace zai bigeni.Umma ta karbe, ai ko shi
bai ce
ba, ni zan sashi.Kuma tunda abin naki ya
zama tsiya anan din zaki tazama, na ga inda
zaki samu
ki dauki wayar. Karyartsiya kikeyi! Ta turo
baki
tayi shiru. Abba kuwa 'yardariya yayi
yace, dama kinyi shiru da bakini, da kanta zaki ji
tana
neman
hanyar komawa. Ba kuma zatanba,
yauwa! Ki ma
sani. Ta shiga murza ido ko alamarbacin
rai bata ji ba, tayi shiru tana sauraren suna
tazazzaga
mata tsiya. Ita bama wannan ce
matsalartaba,
kusan ma da za'ace ba zata koma din ba,
ita adadinta. Damuwar ta daya, tayi tozali da
Danliti
ko hankalinta ya kwanta. Domin ko a
daren yau
ma takuma yin mafarkinsa irin na jiya. Ya
kira ta amsakiransa har taje gunsa. Da wannan
azalzalar
songanin Danlitin ta wayi gari. Allah-Allah
takeyi,
abba yabar gidan, ta sulale taje ta duba
ya dawo. Kafin lokcinfitar sa tayi har tayo
wanka ta
chaba ado. Yayan kuwa sammako ya
bugo mata,
karfe tara dai-dai yanaparkin kafar gidan.
Ya bude ya but, ya kwasokayanta, da ganin
yaddayake ya wurgo jakar kasa
zaitabbatar da
afusace yake kalla ya iso wajen
dasurinsa yana
masa sannu da xuwa, ya amsa, kalla yakwashe
kayan ya shige da su cikin gida. Yaya
abdulqadeer ya biyo bayansa, sallamar
sa hade
takeda kwala wa mama kira, Ina bebi?
Abba da Ummasuka fito falon. Yaya Babba
sammako kayo
haka?Abba ya tambaya, yace ina fatan
Bebi nan
na. Yace ,ta iso tun jiya, zauna mana!
Yace ina take tukunna?Umma tace tana dakinta
tana jinka.
Ya wuce dakin abba ya bishi. Mama na
makure
karshen gado, kaitsaye ita ya dosa,
kafarsa daya ya dora bisa gadonya mika hannu zai
janyota.
Abba ya riko shi yanafadin, yi hkr Yaya
babba ka
dubeni ka saurareni. Yadubi abba ransa
bace yace, abba yarinyar nan tana dahankali
kuwa?
Ban iya barci ba fa saboda bacin ran abin
da tayi
min jiya! Tana nufin tayi girman da ba
zaa gayamata taji ba? Saboda muna wasa
da ita?
AbbayaCe, Allah ya huci zuciyar Soja.
Zauna kaji,
zaunanace ko? Ya zauna yana kallonta
xuciyarsa natafasa. Umma tace, wlh da ka kyale shi
ya
tattabajikinta ko hankalinta ya zl jikinta.
Abba
yace ya dai karya ta kike so, kinsan irin
dukan da zai yi mata?Yadda ya hassalo din nan?
Ya juya
kan Yaya yacigaba. Dubani nan Babban
Yaya,
kayi hkr don girmanAllah, ni kaina na san
Mama bata kyauta ba, kumatun jiya na nuna
mata
kuskuranta. Ni tunani na ma kowani abu
ne ya
faru tsakaninta da maidakinka. Kayi hrk
babban Yaya da yardar Allah ba zata sake
ba.Idan kuwa
har ta sake, duk hukuncin da ka
yankemata kayi
daidai. Ke kuma bashi hkr, maras
kunyakawai. Tuni hwaye ke ta kwaranya bisa
kuncinta,murya
na rawa tace kayi hkr yaya don Allah. Ya
ballomata harara yace, ga komatsanki
can na
kwaso miki, idan na sake ganin kafar ki cikin gida
na, sai na karyaki. Kuma daga yau mun
bata, kar
sake min magana!Abba,Yace Allah ya
huci
xuciyar Soja, ai ba zatasake ba. Ta ma sake! Ta
rarrafo da sauri, ta rungumebayansa,
Allah yaya
bazan sake ba kayi hkr. Abbayace, Allah
sarki
tsaknin babban Yayya da bebinsa, ai ba ajin
kansu. Ko? Zuciyarsa ta fara sauka,
sannua
hankali ya huce, ya jawo ta gefensa ya
zura
mataido, ban sanki da rashin ji haka ba Bebi na,
sabodahaka kar ki kara idan ba ki so mu
bata.
Ina fatan kinjini? Kwallan ta suka wuce
da gude,
tace Allah ba zansake ba Yaya. Ya share mata
hwayen, ya wuce, shikenan, ki zauna
wajen
Umma, shi kuma lazy Dr.Din me zan gaya
masa?
Tun jiya yake damun mu.Tace ai zan dawo. Haka
xan gaya masa? Ta amsa daka, yace an
gama.
Ya dubi Abba yacigaba, munshirya abba,
Umma
ki yi hkr idan ta kara guard roomxan sata. Tace
yayi kyau. Abba yace, Allah ya so ki 'yar
nema,
da kin jigata. Suka fara dariya, yace
dukda haka
sai na dan tabata. Ya duma mata dundutsakar
baya, ta fasa kukan shagwaba, tana
susarbaya.
Ya mike yana dariyan mugunta, yayin da
takefadin wayyo Allahna. Ka dai jibgeta
da wayau, injiAbba, yace ladan sammakon
da nayi,
ta hana min xuwa ofis. Suka koma falo
suka
gaisa. Karin safekawai yayi a gurguje ya
shiga sauran sassan ya gaidakawunansa, ya
fito ya
sake dibar hanya. Yau maAbba kd ya
sake tafiya
bin wata kwangila da yakenema. Bayan
sun gama ayyukan gidan. Ummakwanciya
tayi, ba
dadewa barci ya kwasheta. Nan da nan
Mama ta
kwashi takalma da gyale tai waje ta
nufishagon danliti, amma kash! Ayuba ta sake
samu.Dan liti
bai dawo ba kamar zatayi kuka, ta
tsayadauke da
tagumi.....
Ayuba yace, karki damu xuwaanjima, ninasan
bazai wuce yau ba. Tanumfasa
muryasanyayetac
e, zanzo anjiman, Allah ya sayadawo
lokacin.Yace, amin ta juya ta fito ta
danjima a tsaye batasan abinda ke mata dadi
ba.Salalau-
salalau ta komagida, ta fada dakinta, ta
kwantaranta na mata daci kamar
tayitsuntsuwa
tabi shi kanon. Ta juyanan, tajuya can duk inda
ya jefa idonta,shi take gani yamiko
hannayensa
yana murmushi.Yana fadin zomana! Jikin
ta gaba
daya ya hauciwo, zazzabi naneman rufeta. Har
cikinkasusuwanta take jin ciwontamkar
mai
sanyin kashi. Karfehudu bayan tayi sallar
la'arsar
tasake sabon wanka ta sauya kayatacewaUmma
zata wajen Baraka. Ummabatayi musu
ba,saboda
sun warware matsalaryayanta. Cike da
farinciki
ta bar gidan kuma xuciyarta najaddada matatabas
taga Danliti. Wayyo Allah!
Ranta ne
kawai kesaka mata haka, saboda ta zaku
tagashi,
ayuba, ne cikin shagon ahain yanxun
kam ya rasa kalmar dazai gaya mata. Ta zura masa
ido,tace,
kodai guduyakeyi idan ya hango? Ya
kada
kaiyace, wlh baidawo ba ne Mama. Ashe
kasansuna na nan? Yayidan murmushi yace, haba
kamarwani bako a garin?Asalin sunanki
sakeena,
ko banfada daidai ba? Fuska sake
taamsa, haka
yake, amma abokin kayacika yawo, dama haya
yakedadewa. Yace, kin sansha'anin
kasuwa,
watakila ma bakano kadi ya tsayaba. A
fada nan
ne, a fada can ananeman halali. Tacegaskiyya
ne. Barin in tsallakawajen kawata, may
bekafin in
fito. Allah ya taimakeni yadawo. Yace,
Allah
yasa. Kin damuda yawa, neman me kike masa
ne?Ta gyara tsayuwa tace, a'a tsakanida
shi ne,
so kake kaji? Ya kada kai yana 'yardariya
yace,
wane niinji sirrin ku? Sai dai in ce Allah yadawo
miki da shilfya. Tace amin, barin in je
indawo. To
shikenan. Tabar wajen ta tsallaka titi.
Al'amrinkara daurewa Ayua kai yakeyi,
yama rasa yadda zai fassara shi.Kamardaga
sama
wata mota (ToyotaCarina) tayi fakin
akofar
shagon, me ayuba zai gani?Mutumin na
sa nea ckinta. Yayi azama ya fito dashgo, yayin
da shi
maDan liti? Yace, siyo ta nayi. Motar?Ya
tambayadauke da mamaki. Yace, eh
mana.Ya
bashi hannu suka tafa, ka tsulana tsiya mutumin
na a bayankasa, ya akayi? Yace yadda
akayikenan? Kasan itamota akwai kara
aji, shi
yasa nashiyo, kada yarinyarnan ta dauke
ni wani gara. Yacekai! Don Ubanka dalabari,
shigo dai
daga ciki! Yayi dangutun tsaki, tanata
xuwa
nemana nakoa? Ya sakibaki ya na son
kallonsa, ka ma sanikenan? Ahaf! Kana wasa
danine.... Ya
wuce ya bude but, yasake juyo wa ya
kalleshi, ka
na nan tsaye? Ga kaya kazoka taya ni
cirewamana. Ya tako a hankali ya tsayagabansa,
kana bantsoro Danliti. Wlh kabi a
hankaliMalam
mu kwashikaya in ka na kwasa! Mts.. Ya
jatsaki
ya shigo fito da kaya yanashigewa da su shago.
Ayuba natayashi har suka kwashe.
Tsakar
shagonya baza 'yartabarma ya zauna.
Ayuba na
bisakujera, kofin ruwaguda ya shanye, ya aje
kofinsannan ya dubi Ayuba,duk kayi wani
la'asar,
kai banza newlh, yace ai doleabin nake
da ban
tsoro. Tsoro?Tsoron me xanji? In gaya makayadda
kasan Tv haka ake nuna
minitaakofar
shagon nan. Sakeena a tafinhannu na
take,sai
yadda naga dama da ita. Yacigaba da
kada kofardamarsa. Ayuba yace, xan
bakashawara
mutumi na,tunda ka nace, ka matsa sai
da
kabirkita hankalinyarinyar nan, kuyi aure
kawai kahuta da kwashe- kwashe.
Sakeenakarshe ce
wajen kyau, ni ban mataba sanin haka ta
hadu
ba, sai danatsu anan tanamin magana.
Kaga idanuwan takamar madara!Mts.... Ya dan
kada
kai. Yaci gaba,yarinyar nan inaiya ma
cewa idan
ka aure ka hutamutumi nan. Adage yake
kallon sa tsawon lokacinkafin yace, aure? Wa
zai
aureta?Kana hauka ne? Idan na aure
ta,insiyo
mata kima? Yadda tageni,haka kowa sai
yazage ta a garin nan. A'a danliti! Karika sayan
tsoronAllah a ranka... Ya daga
masahannu, ya isa
hakaAyuba! Naga alama kai ma sai
nasaan daure
minbakinka, kar kaje kana min shegensurutu a
gari. Domin daddawa bazata gayawa
manda baki
ba. Saidai ni bana zurfi shige-shige
irinnaka. Shi
yasa nakeba ka shawara ka aureta. Malamba
ruwanka! Ni banshakkar Uban kowa, irin
ta irin
tamasu taurin kai biyuna baro da ciki a
garinsu.
Daya akano, daya a zariya.Zaman da nayi a can
kafin in dawonan. Ido waje yace, iye!
Kwarai!Me
zai danne ni? Kila ma yanxuduk sun
haihu, wa ya
sani? Ayubaya kara la'asaryana kallon yadda
yake kadakafarsa, ko ajikinsa.Wata 'yar
fulani ta
leko tana fadin,hannun ku dai! Adama
fura? Dan
liti yace, dama tahamsin. Ta sauketa shiga
damun fura. Dan liti yafito ya zauna bisa
benci
yana hirada 'yar fulani ya bar Ayuba.
AwadayaMama tayi a daddafe
wajenBaraka, duk hankalin tayana can tunanin ko
Danliti ya
iso?
Suka fito tare zasu wuce Baraka tace,
Yau ba
zakishiga wajenkishiyar taki bane? Ta ya
mutsafuska, tace, kullumnazo sai na shiga
wajenta? TaceHala Dokta yayi laifi ne, ni
nagako
maganarsa baki min ba. Tace ninadaina
yayinsa.
Tayi 'yar dariya tacemama kenan.Ashe Dr, zaiyi
laifi har adainayayinsa?
Dakata, kina nufin kin warwareranar da
akasanya
miki? Tabbas haka ne,domin hankali na
ya fikwanciya da kai.Yayi wani
saurayinmurmushi
cikinnishadi, nagode sakeena, kin
cetorayuwa ta,
ban sanirin godiyar da xan miki ba.
Dadiya rufe ta, ta rausayakai, nima na gode, kin
gode?
Menayi na godiya? Dole ka godewa
wame sonka.
Ya kara jingina da motayaxura mata ido,
kamar na sace kisakeena, kalaman kina gigitani,
gashi
banzo miki dakomai ba, balle inbaki
tukwici. Ta
kada kai tanamurmushi, ban sankomai
naka. Ba kiso nake na, al bahaka bane nufiba, so
na
gaskiyya baya bukatarkudi. Allah ko? Eh
mana.
Kin finigaskiyya. Amma duk da
hakayakamata ace na zo miki da waniabu,
hausawasunce yaba
kyauta tukuici. Kar ki jikomai kyauta
saikin ture
sakeena, tunda kika zabeni. Tace gaba
damurmushi tana fadin, to Allahyasa. Awa daya
da rabisuna tare, sannan sukayi
sallama,ya wuce,
ta shigo cikin gidan.Umma na kwance
bisa
doguwarkujera afalon, ta shigo simi-simi
zatawucem umma tace zonan Mama! Ta
dawo
gunta zaunabisa kafet. Ummata tashi
zaune ta
dube ta tsaff!Kafin tace, ke da akece kije
ki gaya masa an sanya mikirana, me ya
kaikidadewa. Ta
sunkuyar da kai, batatanka ba, ban gane
miki ba
Mama,kina so a zage mu a garin nan ne?
Bikinki fah saura wata uku ko kinmanta ne? To
muba
kananan mutane bane, ko kingaya msa
ko
bakigaya masa ba, ba zaki kara fita ba!
Kinji na gayamiki! Ba zaki kawo mana sakarciba,
dan na
lura taketaken ki kenan. Idan kuma ba
hakaba,
abbanki zai maida ki minna koabuja,
tashi ki ban wuri! Ta mikeda kyar fuska kumbure, ta
wucedaki. Umma ta bitada kallo ganin
yanayim
fuskarta yasa ta kama bakicike da
mamaki. Ta
jima zaunesannan ta tashi tarufe ko ina ta kashe
fitulu ta samiabba a daki. Waikasan
yarinyar nan
sai yanxun tashigo? Ni fah ban gane
sauyinyanayin ta ba, ina mata fada
tanabatarai, yace ai na leka ta falon bakina hango
su
sunawasu dararraku, ni ban ganewanene
ba,
amma yayishigarsa tsaf harda motarsa.
Kajiba?
Allah ya sagobe da kanka zaka fita ka
bashilabarinta. Ai kamarkin shiga raina,
kwanciyar nan danayi abinda nake ta
tunani
kenan,karta hadu da romon baka,
yajikirtatunani
nta. Ya kamata ka hanzartayin wani abu. Yazama
dole kar girma na ya fadi.Haka suka kwan
daabin
cikin xukatansu. Ita kuwaMama ba
nantunaninta
yake ba, hankalintakwance tayi barci cikinshaukin
son dan Liti. Da safe Abbaya
xaunar
da ita yayi matanasihohi tare da jan
hankali,
akankuskuranda take neman aikatawa.
Har yayi,ya gama batacekala ba. Abinda bai
sani ba,
shinebabu kalma dayada ta shga kanta,
domin
kuwa tananan akan bakanta,duk ta inda
za'a bullo mata. Danliti ne, ba sauyi.Bayan
sun gama
ayyunkan su, tayiwanka Umma tayi barci
ta
sadadata fice kamar jiya. A shago ta
samiDanliti, koda ganinta, sai yai tsayea kofa,
bakinsahar
kunne ya mike, ah! Sanyinraina kamar
kinsantsundum nake cikin tunaninki.
Tatsaya
rungume dahannaye ta zuba masa ido. Tace,hum!
Haka naji.Baki yarda ba
kenan? Dubi
lissafinda nakeyi dole na aje shi don
banafahimta. Tayi dan murmushi, to yaka
kwana?
Ya amsa barcin nan baiyidadi basakeena, ko'ina
najefa ido ke nakegani, kamar zanzautu
nake
gaya miki. Tayi dariyafasa min kai. Saiga
Ayuba
ya shigo, manya manyainji kanana! Tadubi Danliti
tace, ka yarda mugaisa? Ku gaisa sanyin
raina
badamuwa. Ayuba ya saki baki au saima
kayarda
zamu gaisa? To matar kace?Ya kada kai,wane ni?
Tafara dariya tana fadinkadai ina
kwana?Yace
baxan amsa ba. Dan liti yaceto idan
bazakaamsa
ba, ka fita ka bamu guri,yace ai ko baka ce
ba.Ya juya ya fice mama na dariya,tace
wlh baka
da dama korarsa makayi? Ah to yadawo
ne? Ta
kadakai a'a, yace to shigo daga cikimana kya ta
tsayuwaanan, tace wlh karka damu
datsayuwata.
Yadan batarai me yasa? Tace dan Allah
karkabata ranka, yasaki fuska nima na
hkr banso natakura ki. Ammadole kici wani cikin
shagon
nan,me xan miko miki? Ta kada kaidon
girman
Allah ka barshi. Yaceanan nezamuyi fada
idan har baki sa minalbarka ba. Me zanbaki?
Ta sa
hannu cikin wani katontire ya dauki
mintguda
daya tace, na dauka Allah yakawo
kasuwa. Yazura mata ido kawai, bai ce kalaba.
Tayi
murmushi tabare mint din ta ajefa baki,
kaganinama sha. Yace yanxun duk
girmanshagon
nan ki rasa abinda zakidauka, sai banzan sweet.
Ta rufebaki tana dariyakafin tace, baka
gane
manufa ta bakenan. Na daukisweet ne
saboda
mahimmancinkalmar, kai sweetheart dina ne,
dole in sweet ashagonka. Yayi 'yardariya
yace,
shagon mu zakice. Toshagon mu. Yauwa
yanxu
najimagana. To ki kara sweet dinmana, tunda ita
kika fiso, zan karabari sai zan tafi.Yace
nabari
sakeena ta. Sun jimasuna hira, sai
datakin taci
tashin mama daga barci,sannan tace masazata
koma gida. Ya dauki leda yacika mata da
kayanzaki, ya bata. Ta sa hannu ta
amsatana ta
xuba godiya. Ya dago kantaya fito, barin
in dan taka miki.Tace ka barwa shagon wa?
Bayanka
kori Ayuba? Aiko bakin kwata na rakaki
ko?
Ta fito waje tana dariya, kawai saiga
Barakata tsallako titi. Ido sukayi da junabakinta
har
kunne,ta bar Dan liti tsaye tayi
gunta,kawata! Ta
tsaya tanamata duban da yafi gaban
mamaki? Tace ban ganeba? Kamar yaya? Daga
shagonDanliti naga kin fito,eh menene?
A tunani
na kodasiyayya ce, ajinki ya wuce ki yi ta
ashagon Danliti. Amma sai
nagakamarkun fito tare kina dariya. Ko idonane?
Tace
kemuguwar
'yar sa ido ce wlh, bamaganar sa ido
bane,wai da
gaske daga shagon kika fito?Daga can
nake.Amma dai siyayya kikayi? Barakake kika
haifeni ne?Wannan irin tambayoyi, me
yadame
kine? Ta fizge ledarhannunta, ta duba
idan sweet
kikeso ai gara kitsallaka shagon Okundiri ki siya,
yafiye miki mutunci.Arnan? A waje na
Okundiri
ya fiDanliti mutunci. Tagyara fuska tace,
ni kuma
wajenabai fishi ba. Fadazamuyi Mama? Yaushe
kika faragood time daDanliti? Ban sani
ba, ta
nuna tace,kina nufin yayi nasara kanki?
Baikamata ba, domin a iya sanina,
bayaudara Dr. Kike ba. Yaushe kikacanza? Ban sani
baBaraka.
Haba mama, ai ko laifi Dr.Yayi miki
bagirmanki
bane ki huce haushinkiwajen Danliti.
Kigayawa manya mana ayi masafada. To
Ummamtsw.....
Ta fige ledar ta, ta dawotana kara zuba
tsaki.
Baraka kuwatsaki tayi musamman da
tagaMama ta sake komawa wajen Danliti. Allah
kadaiyasan
me sukace. Ta dai ga Mamata wuce,
tanadariya.
Gabanta ya kara faduwa, tadafe kirji
tanaInnalillahi wa Inna ilaihi raju'un!Wlh sai
Umma tajimaganar nan...... KARSHE SAI
MUN HADU A NA BIYU
No comments:
Post a Comment