Download Now ZURFIN CIKI book 1 part 1
Ummi tana tafe tana yan wakokinta, tareda gudu
hade da tsalle. cinikin ummi ne gudu, sam bata
tafiya a hankali.daga can gefe ta hango wata
yarinya wadda bazata wuce sa'arta ba.
tace,"yauwa,ga firdausin data tsokane ni" ta nufi
wurinta ,tasha gabanta ta rike kugu. "fiddausi wa
kike tsokana? fiddausi tace "ban tsokane ki ba
fa".cikin tsoro tayi maganar .ummi ta shako mata
wuya. ina jin lokacin da kika ce ummi tsiga.ban
ce ba inji fiddausi .ummi ta hankada ta tare da
cewa "Allah yaso ki." nikan garin da fiddausin tayi
ya tarwatse a kasa tace "kin gani ko? wallahi sai
kin biyani"ta soma kuka,ummi ta sheka da
gudu,sai gida. tana ajiye man gyadan data siyo ta
nufi ba daki don fitsari ya matse ta .umma dake
zaune tana fadin. "da mutum!da mutum!!" saida
ummi ta bude . Ganin yaya Abba tayi,da gudu ta
juyo ta fada dakin umma,jiki na bari bayan tayi
bol da dakakken yajin da umma ta daka zata
soya mai don cin abincin rana. sai kuma ta tuna
cewa bata tsira ba,don Abba tsaf zai binciko ta.ta
fito da gudu ta nufi dakin tsohuwa. tsohuwar tana
sallar azahar.ummi ta tsallake ta ta kutsa kasan
gado.nan ma tayi ciki da furar da tsohuwar keson
sha da zarar ta idar da sallah. Alhaji babba tasa
ya aiko mata da furar daga kasuwa.don tasha da
rana. Abba ya fito wanka ranshi a bace.dakin
umma ya nufa yana fadin "ummi ke ummi zonan"
Ya samu Umma tana tattara yajin da Ummi ta
zubar, tana fada. Ya ce, "Umma ban san irin
dukan da zan wa Ummi ba yau. Ta ce,"Abba ka
mata dukan mutuwa, na gaji da halin Ummi.
Yarinya sai ka ce 'yar fata? Ka dubata ta tafi
dakin Tsohuwa, don ta san zata hana a dake ta."
Ya ce,"Allah sai dai Tsohuwa ta yi ta fadanta,
amma ba zan barta ba. Ya juya zai tafi, suka ji
muryar Tsohuwa tana fadin. Ba zan yi fada ba, ka
kashe ta ka ji mai sunan Malam, ba na son ka
barta da rai. Ta dubi Umma" ke kuma Suwaiba
dama kin san ba za ki daraja sunana ba ki ka sa
a ka sa miki don kiji dadin ci min fuska?" Umma
ta ce," Ba haka ba ne Tsohuwa, Ummi ba ta yo
halinki ba. Ita fa rashin hankali ne da ita. Yayanta
fa ke wanka ta zo ta leka shi, nan kuma tazo ta
zubar min da barkono. Abba ya ce, "Umma don
Allah kiyi shiru ki kyale Tsohuwar nan, ai ita ta
6ata Ummin, duk abn da yarinyar nan tayi sai ta
hana a yi mata fada. Uhm duk fadanki yau sai na
dake ta, ba sunan ki ba in ma kece,"Tsohuwa
tasa kuka gami da salati. "Yanzu mai sunan
Malam ni ka ke fadawa haka?" ya ce, "An fada
miki." Umma ta ce, "kai Abba zan sa6a maka
jeka." Ta juyo wurin Tsohuwa, Don Allah kiyi
hakuri............... Maman Fiddausi ce tayi sallama
tare da Fiddausin suka shigo. Ran Maman
Fiddausin a 6ace, ta tsaya rike da gari a
hannunta ta dubi Umma. Ta ce, Umman Abba
dubi abn da Umminki tayi min don Allah, yarinyar
nan tayo nika da kyar," tun safe sai yanzu na
samu, amma ta zubar min." Abba ya ce, Kinga
halinta ko?" Tsohuwa ta ce, "Wannan ba matar
Bala ba ce?" Maman Fiddausi ta ce, "Ni ce." Ta
ce," To kije kije ki nemi wanda ya zubar da
garinki, Ummi ko fita ba tayi ba. Umma ta ce, "
Ta fita Tsohuwa, na aike ta siyan mai." Tsohuwa
ta ce," Tsokanarta a ka yi to. Umma ta amshe
abin garin ta zuba musu, sannan ta ce, "Don
Allah Tine kiyi hkr." Abba ya nufi daki. Sai da ya
shirya tsaf, sannan ya dauki belt ya nufi cikin
gida, dakin Tsohuwa ya shiga kai-tsaye kasan
gado ya nufa. Ya jawo ta, ta soma kurma ihu.
Daya ya lafta mata amma ta dane shi tare da
cukwikuye belt din tana ihu. Tsohuwa ta iso tana
dukanshi a baya, fadi take "Za ka kasheta ne?
Jama"a kuyo dauki. Haushin hakan yasa shi
damko kanta ya shiga zuba mata kola, ya
sirmiyota ya shiga lafta da takalminshi, tunda ta
hana belt din. Sai da ya mata tas, sannan ya fita
ya bar su, Tsohuwa na kuka Ummi na kuka. , Sai
da komai ya natsa ta leka ta jawo furarta don
tasha, sai ta ganta a zube. Ta ce, A" a ke ki ka
zubar min da fura?" Ummi ta ce, To ba shi ne
janyo ni ba Yaa Abban. Tsohuwa ta ce, "Ai ko sai
ya siyo min furata. Ta mike ta wuce Umma tana
rabon abinci, ta nufi soro in da dakin Abba yake
(Zaure) Ya fito yana rufe kofa, ta ce "Au za ka
fita ba? To ka sawo min furata da ka zubar. Ko
kallonta bai yi ba ya rufe kofarshi ya wuce. Ta ce
mishi "Aikin bana, in ba siyo min ba ubanka ai ya
dawo ko min dare ya sito min. Abba ya ce, Ku ku
ka sani. Ra ce, kaima ka sani, dan jakar uba. Ta
dawo ciki tana mitar ya cika bakin rai. Umma ta
ce, "Ina Abban? Tsohuwa ta ce, "Ya tafi, in bai
sai min furata ba ranshi zai 6aci yau a gidannan.
Umma ta ce "Ni bai ma ci abinci ba ya fita, ke
Ummi zo ki kira min shi, yunwa fa yake ji.
Tsohuwa ta ce, "Ba za ta kira shi ba, ya dake ta
sannan ta kira shi? Tunda bai barta taci da dadin
rai ba, shi ma ba ya ci ba.,, Umma tayi shiry,sai
haushin Ummi da take ji kamar ta shake ta ta
mutu. Ummi tayi wanka ta zura kayan Mkrnt,
tana saka sandal Umma ta ce, "Ina Ummi? Zo
nan." Ummi ta tafi tana cewa a ranta. "ALLAH
YASA DAKIN YAYA ABBA ZA TA AIKE NI, SAI NA
RAMA DUKAN DA YA YI MIN JIYA, DON YANZUN
DUK ME YA MIN SAI NA RAMA.........." Umma ta
katse mata tunani da cewa,"dauki shayin Abba ki
kai masa kada yayi latti,kai shayin ki dawo ki
dauki dankalin,yau shi kadai ma nayiwa dankalin."
Tace,"nifa?"umma tace "ke kina cin dumame
Abba ko ba ya ci,dan haka dan wanda ya rage
shi nayi wa." Ummi ta figi kayan tea din ta nufi
dakin Abba tana tura baki.tare da sallama bata
jira amsa ba,ta daga labule ta fada. Dabi'ar da
yake mata fada akai kullum,ya gama saka
singiletinshi kenan yana kokarin saka riga. Yace,
"wai ke wace irin majanuniya ce?ban ce miki in
kinyi sallama sallama sai na amsa za ki shigo
ba? sai kawai ta saki tiren,ruwan zafin ya zube
masa a kafa,dankalin ya watse kan rigar da zai
saka. tayo waje da gudu,sai dakin tsohuwa.ya
fito da sauri yana cewa,"umma ta kona ni! ta
kona ni!!" da sauri umma ta fito daga dakin Alhaji
babba,shima Alhajin na biye da ita yana fadin
"wacece ta kona ka?" Yace "ummi ce! ummi
ce!!."nan take Alhaji babba ya rike kafar yana tofa
mishi addu'a. Umma ta debo kullun kamu ta zuba
mishi,amma duk da haka sai da yan yatsun
kafarsa suka kumbura. tsohuwa ta fito daga daki
tana fadin,"kai ummi bata ji? wai ni meyasa aka
sa mata sunana?" Abba ya kalli tsohuwa cikin
takaici yace,"duk ba ke kike daure mata gindi ba?"
Umma ta shiga dakin tsohuwa ta janye kayan da
tsohuwa ta jera don kada aga ummi,ta janyota
tun daga dakin take kwallo da ummi har waje.
Alhaji ma yau har dashi aka zane ummi,tsohuwa
dai sai yan mitoci take yi,wai yanxu haka ma
bata sani bane. Abba dai ranar dai bai je
makaranta ba,haka nan da yamma sai da ya saka
ummi a dakinshi ya bata gwale-gwale sannan ya
zane ta. misalin hudu da rabi na yamma,Ahmad
abokin Abba yayi sallama a kofar gidan,Abba ya
amsa ya fito. Suna zaune kan dakalin kofar gidan
suna hira,sai ga ummi ta yanko da gudu tana
waiwayen baya. Ya ce,"zo nan."tazo yace,"kinyo
tsokanar fada ko?" tace,"a'a.yace in har tsokana
ki kayo zaki sani shegiya mummuna kazama. Ta
murguda baki,yasa takalmi ya jefeta,ta shige gida
sai ko ga wani yaro jiki duk kwata yayyanshi na
biye dashi. ya tambayesu,suka ce "ummi ce ta
jefa shi kwata"ya taso yaron har cikin gida ya
kamota dakin tsohuwa ya tsareta ta wanke ma
yaron jiki,ta kuma wanke kayan. sannan ya
zuzzuba mata kola a kai.tsohuwa tana ta yiwa
yaran fada,wai ita ma su daina tsokanarta Umma
ko lekowa bata yi ba,ya fito ya samu Ahmad yana
cewa "kayi hakuri na barka kai kadai." Ahmad
yace,"ba komai" sai Abba ya zauna sannan
Ahmad ya dube shi. Abba wannan kanwar taka
kuwa bata da Aljanu? Abba yace,"ba kowa
akanta,sai iskanci." Ahmad yace."a'a,kai dai ku
kaita ayi mata rukiyya." Abba yayi dariya,sannan
yace kasan Allah ba kowa akan ummi,saboda
Alhaji karami ya taba yin wannan tunanin. ya
dauke ta yakai ta rukiya bata da komai."Ahmad
yace tabdi!,gaskiya in ta isa aure duk wanda ya
aureta akwai aiki babba a tare dashi. Abba ya
ce,"wane mahaukaci ne ma zaya dibar ma kansa
ummi?"Ahmad ya ce,"sai ai muku hadin ggida..."
ya kaima Ahmad naushi a gefen ciki,Ahmad ya
kauce yana masa dariya. Abba ya ce,"ka cuce
ni,ace in auri ummi ai sai na hada kayana na bar
garin nan. nan. Ahmad ya s heke da dariya har
da rike ciki.sannan ya ce,"don me? Abba ya
ce,"to wannan yarinyar ba sai ta hada maka
gobara gida ba?gata kazama ga muni." Ahmad ya
ce,"kama dai kuke yi." Abba ya bata rai,"Ahmad
bana so.in har da gaske ina kamada ummi ba sai
na koma ciki an sake haifana ba. Don Allah ni
tashi ma ka tafi,don wallahi da don kai bane kake
fada min haka da sai munyi rigima,na tsani
ummi,bana sonta sam! Zaune suke a kofar gidan
Alhaji babba kan katuwar tabarma,sun jere abinci
suna ci. kullum Alhaji babba da Alhaji karami nan
suke zama tamkar tagwaye,suna matukar kama.
mafi yawancin lokuta ma kaya iri daya suke
sakawa,domin Alhaji babba duk kayan daya saya
tare yake sai musu. haka nan hula ko
takalmi,haka nan matansu baya
bambantawa.shima Alhaji karami duk da bai kai
samun babba ba yana koyi dashi. Alhaji babba ya
kalli karami yace,"Aminu ya zancen makarantar
bashir?" Alhaji karami ya dubi wansa ya ce,"Alhaji
bashi fa ya fadi jarabawa,jiya na tsare shi da
maganar sakamakon jarabawarshi yace bai duba
ba,saida yaji nace zan hada shi da Abba suje
sannan yace min yaje wai duk ya fadi. Alhaji
babba yace,"Ash sha! sai ya maimata shekara
kenan?"Alhaji karami ya ce,"to in ma ba zai
maimaita ba Alhaji shi ya sani,ba sahura ta bata
su ba? shi Abba ai ba haka yayi ba,ka dubi fa
yadda yaki aikin kanikancin nan,uwarshi ta zuga
shi wai yayi karatu kadai yayi aikin gwamnati.
kullum haka sahura take kitsa ma yaran."Alhaji
babba yayi yar dariyar takaici,sannan yace"in
banda abin sahura yadda kasan nan tamu ta
zama waye zaici alwashin aikin gwamnati? ina ce
masu digree ne ke yawo ba aiki?" "har masu
masters." inji Alhaji karami.ya tashi zaune daga
kishingidar da yayi,yace dubi misalin dan
abokinnan naka Alhaji buhari." Alhaji babba ya
ce,"kwarai kuwa,mas'ud ba.yanxu ma fa kasuwa
yake zuwa,sai yanxun yake koyon kasuwancin."
Alhaji karami ya ce,"to daya dora shi a kasuwar
fa tun farko?shi yasa na fada ma sahura ta bar
yara su hada da sana'ar hannu. Donni dai yaro
kamar bashir yanxun ba zan dauki kudina in ba
shi ba."Alhaji babba yace,"shi yasa kulum nake
kara son Abba,yaron nan da kanshi yace min in
kai shi shagon dinki. Har naki suwaiba ta
ce,"Alhaji ka kai shi in ya iya sana'ar hannu ko
bai samu aikin gwamnati ba zai rike kanshi da
sana'ar nan." Alhaji karami ya ce,"to ai kasan ita
suwaiba tasan abinda take yi.amma sahura sai
addu'a." Sallamar Abba ce ta katse su,ya zauna
can gefe sannan ya gaishe su,duk suka amsa tare
da tara hankulasu gurinshi. Ya mika ma Alhaji
babba kullin takarda tare da cewa "Alhaji gashi
maganin (ulser)ne" Alhaji babba ya amsa ya
ce,"Abba sarkin amsa magani, a gurin wa ka
samo wannan kuma?" ya ce,"Ahmad abokina na
raka ya amso ma babanshi,shine nace bari in
amso muku" yace to Allah ya saka da
alkairi."Alhajikarami yace"dame ake sha?" Abba
ya ce,"da madara peak." suka ce"to" daya mike
zai shiga gida Alhaji babba yace ya shige da
kwanikan abincin. yau kam Abba bacci yake ji da
wuri,don haka ya baro shagon dinkinsu wanda ya
kan kai goman dare a ciki ya nufo gida. Ya bude
dakinshi ya shiga ya cire riga sai singileti da
gajeren wando na jeans.ya nufi ciki don ya kama
ruwa ya kuma yi wa ummanshi sallama. tsakar
gida ya sameta zaune ta zabga tagumi,inda
abinda Abba ya tsana shine,yaga ummanshi cikin
damuwa. da sauri ya isa wurinta,"umma
lafiya?"ta dube shi "ina fa lafiya,ummi ce tunda
tayi sallar isha'i ta fice kusan awa guda zance
jiya ka mata dukan fita wasan dare?" Abba yace
"to wai me za'a yi wa ummi ne ta zama irin
sauran yara?" umma tace,"addu'a ce Abba,kuma
muna yi kullum." ya juya cikin bacin rai,layin su
Amina kawarta ya nufa,don bata wuce can.duk da
cewa Amina bata kaita rashin ji ba. can din kuwa
ya sameta,ta tara zugan yayan layi sai tsokanar
fada suke yi,ita ce shugaba. wata falwaya Abba
ya samu ya jingina yana kallonsu,don yana iya
tunkararta su diba da gudu. shi kam ba za ya iya
guje-gujen nan ba,duk wanda yazo wucewa sai
sun tsokane shi,wani su jefe shi,wani kasa zasu
watsa masa su gudu wani kuma rigarsa zasu ja.
c can wani shida budurwarsa sun zo wucewa ta
fizge ledar hannunsu ta watsar,sannan suka ruga
da gudu. tayo gurin da Abba ke tsaye bata zaci
da mutum a gurin ba,sai dai taji anyi caraf da
ita.sai da Abba ya zabga mata koso a tsakiyar
kai har tayi fitsarin wuya,sannan ya tasata har
gurin mutumin data yaga ma ledar. suna
tsugunne suna tsintar lemunsu da ayaba ya
ce,"malam ga wadda ta yaga muku leda." da
zafin nama mutumin ya mike,Abba ya
ce,"gata"mutumin ya shakota yace yau sai naga
ubanki." Abba ya ce,"ko kara ka kai gidansu nine
zan hukuntata,don haka gata na kawo maka
kanwata ce kuma naga lokacin data tsokaneka."
jikin mutumin yayi sanyi ya ce,"na gode bawan
Allah,taje taci albarkacinka." Abba yace "daka
nade ta." mutumin yace,"ba komai,ke kuma ki
canza hali ke mace ce." Abba yace nagode"
sannan ya tasa ta zuwa gida. Bokiti ya cika da
ruwa ya dora mata,,umma rasa bakin magana
tayi daya sanar da ita tsokanar daya tarar da
ummi suna yi. Daga karshe ta ce,"Allah ya
shiryaki,abind ya sameki kada ya sami sauran
dangi. Alhaji kuwa daya sameta dauke da bokitin
tana kuka tana fadin "yaya Abba na tuba,bazan
sake ba." ya ce,"uwata bakya ji ne fatan Allah
yashirye ki."ya nufi dakinshi.tsohuwa takaicin
Abba ne ya hanata fitowa tayi magana. nata
ganin,ummi bata wuce fita tayi wasa da
kawayenta ba,a cewarta ba laifi ba ne. amma an
bi an tsangwami yarinya,an hanata walawa.sai da
Abba ya gaji dan kanshi sannan ya sauke mata
ruwan. Sannan ya mammaka mata
takalmi,sannan ta shige dakin
tsohuwa.tsohuwana daga kwance ta dubeta.
"yaga dama ya kyaleki?kai mai sunan malam
akwai mugunta.zo ki kwanta." cikin kuka ummi
tace,"kayana sun jike,bokitin ruwa fa ya dora
min."tsohuwa tace,"barshi da halinsa,ace mutum
ba zai sake ba?" ummi tace,"ai sai na rama,shima
din sai yayi kuka."tsohuwa ta ce,"a'a,kada ki
soma zancen ramakon nan.kin san ko kin rama
ke ce zaki kwan ciki." ummi ta ce,nifa sai na
rama."tsohuwa ta ce,"baki gaji da shan wahala
ba kema da shegiyar gaddama,ga zanina nan
kikin raki ciro ki daura kizo ki kwanta." ummi tayi
lamo bayan tsohuwa tana tunanin dame zata
rama abinda Abba yayi mata jiya.har bacci yayi
gaba da ita waiwaye............. SULAIMAN shine
asalin sunan Alhaji babba,Aminu kuma shine
Alhaji karami. tsohuwa itace mahaifiyar su,kuma
su kadai ne yayan data haifa.Asalinsu yan
zamfara ne a kauyen daji a karamar hukumar
kauran-namoda. malam Idris mahaifinsu shine ke
zuwa yawon fatauci,har Allah ya zaunar dashi a
garin kano,da matarshi Habiba. sunzo da
yayansu guda biyu,sulaiman da Aminu.sun yi
karatun muhammadiyya mai zurfi,amma basuyi
karatun boko ba. sannan ya dora sukan harkar
kasuwanci,Allahya albarkaci kasuwancin Sulaiman
inda harkoki suka bude mishi cikin kankanin
lokaci. matsalar shi daya rashin boko,malam
idrisu mahaifinsu yana daya daga cikin wadanda
basu amshi boko ba lokacin da tazo. Don haka
sam bai saka yayansa ba.Sulaiman ya auri
Suwaiba wadda suka dauki watanni suna
soyayya,ita yar unguwar sheka makaranta ce.
Amma asalinsu yan Daura ne jihar Katsina.kafin
aurensu sai da yayi gini a unguwa uku gidaje
guda biyu iri daya. Ya ce Aminu kaninsa ya zabi
gida duk da cewa a lokacin baiyi auren
ba,wannan abu yayi wa mahaifisu dadi. yayi ta
shiwa Sulaiman albarka,don haka sai aka rufe na
Aminu,yayin da sulaiman ya tare a nasa da
matarsa Suwaiba. / ZURFIN CIKI book 1 part 2
ZURFIN CIKI book 1 part 2
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:40
Kwanci tashi 5yrs ta miqa suwaiba bata taba ko
batan wata ba. awannan yr ne mahaifinsu ya
cimma 1yr da rasuwa. saida aka watse makoki
danginsu na qauran-namoda suka koma. sannan
sulaiman yace da aminu, to ni xan dauki tsohuwa
in maida ta gidana,kai kuma aminu ka fito da
mata kayi aurenka dan mu xauna kusa da juna.
tsohuwa ta saka kuka tace wannan yaran nidai
da ka barni na xauna da gidan xai xama kufai.
sulaiman yace tsohuwa kiyi haquri, sai a saka
haya.aminu yace haka xa ayi. daqar tsohuwa ta
yarda dan tace ita wannan gidan mutuwane xata
rabata dashi, dan gidane me tsohon tarihi a
gurinta. ta ce gidan da mijinta ya rasu gidan da
ya kawo ta tun tanada jajayen sawunta. suka dai
lallabata. lkcn da aminu ya gabatar da sahura a
matsayin matan da xai aura, tsohuwa ta tuma ta
ce ba ta laminta ba, don kuwa kowa yasan
mahaifiyar sahura gun masifa. sanna sahurace ta
gajeta. aminu sai ya watsar da mgnn auran
gabaki daya har tsawan lkc. sulaiman yanata
roqan tsohuwa ta amince, dan ya lura aminu yayi
nisa. Ba yadda tsohuwa ta iya, dole ta amince,
aka sha biki ta tare gidan aminu. mai hali dai
baya fasawa, dan sahura batasan hulda da
suwaiba da surukarta, gashi daga kawota ko
2mth bata yiba ta kama fada da yan unguwa. a
cikin 3yrs sahura aka samu ciki. lkcn sulaiman ya
samu xiyarta qasa mai tsarki shida tsohuwa dan
sauke farali. sunyi addu'a allah ya bashi xuri'a
shida aminu.suna durowa gida suka samu lbrn
cikin sahura, murna a gun sulaiman tamkar
matanshi ne keda cikin.lkcn haihuwa tahaifi da
namiji murna gun yan uwa biyu ba'a magana,
anyi shagalin suna inda yaro yaci sunnan mahai
finsu wato idris shine suke kiranshi abba. Sannan
Ahaji Sulaiman ya biyama qaninshi kugeran
makka daga nan ne aka samu ahj Babba da ahj
qarami tun abba yana jariri ahj babba da
matanshi suke dawainiya dashi Sahura ba taso
saidai ba yan da xaitai da ita. domin alj qarami
na gama shirin fita xai saba shi sai gidan sai yayi
kukan nono ake maida shi, saidai tayi ta mitar
cewa anriqe mata yaro gidan,sahura dai in an
kawoshi bata isa taxoba dan tasan tsohuwa
tafita danja.duk da gugar xana da haibaici da
sahura take antayo ma suwaiba ta katanga ko
inta je gidan, baisa ta daina dawainiya da abba
ba. cikin hakane sahura wata ran sahura ta tashi
da xaxxabi mai tsanani da amai, shine taje asibiti
ganin likita ya tabbatar mata da tana dauke da
ciki.ko da ta fadama alj qarami ba qaramin murra
yayi ba ita kuma ta batarai, yace tunda abba
yana tafiyan shi ko ina ayaye shi. Da yamma
bayan yadawo kasuwa ya shiga gaida tsohuwa
shine yake gayamata xa'a yaye abba. tace
saboda me? ku barshi yayi 2yrs. sai yace ai uwan
tanada juna biyune, shi yasa, daman sha waran
da nakesan fada maki shine xanba yaya shi
kyauta har abada.tsohuwa tace kai amma ka
kyauta. Washegari da safe shine ma yayi ma
abba wanka tana kwance ya shirya shi, sannan
yace mata ta hada kayanshi duka dan xan kaishi
gidan ahj babba gaba daya. tace kana nufin kayi
kyauta dashi gaba daya? yace ea. tace tabdi!,ba
xai yiwu ba. infishari banxane kaxa tayi mana. su
wa yace kada su dage su samu nasu dan? nima
wahala nasha na haifi dan, ba shago na bude ya
fito ba....sam bai kulata ba, ya hada kayan yaran
ya fita. ya shiga gidan ahj babba da shi. dakin
tsohuwa ya shiga, nan ya samu ahj babba suna
gaisawa, yace yauwa, dama gurinka naxo yaya.
abba ya sauka daga jikin babansa yaje jikin ahj
babba da gudu, ahj ya dauke shi ya rungume. Ahj
qarami ya keqa ya kira suwaiba,ta shigo ta xauna
sai ahj qarami ya soma jawabi da cewa. tsohuwa
ina san ki xama sheda, yaran nan na ba yaya da
suwaiba har abada.ahj babba yasake rungume
yaran a jikinshi wani saban son shi ya ratsa shi.
idanshi suka kawo qwalla, suwaiba ta sa kuka
tace mun gode da wanna abu da ka yi mana.
Allah ya bamu ikon riqeshi da amana. ahj babba
yace bani da bakin da xan maka godiya, saidai
ince allah ya qara xumunci. ahj qarami yace haba
yaya dana nakane, saidai inasan abba ya xama
xaka kai daya. tsohuwa tace allah ya maku
albarka daku da yayanku, kaima allah ya baka
haihuwa. sukace amin. Sahura kuwa mijinta na
fita da yaro, itama ta xari hijabi ta nufi gidan
iyayanta, ta shaida ma mamanta cewan aminu
yayi kyauta da danta, kuma yaba mutanan da
basa qaunan ta. nan da nan uwar tahau masifar
cewan ba xai yuyu ba, ai dole ya baki danki.
shiko uban cewa yayi ai ikon sane, dan haka
baiga laifinsa ba dan yaba dan uwansa dansa.
sannan yace ,ta tashi ta koma. uwar tace ba xata
koma ba, ya ce ta xauna. bai sake bi ta kansu ba,
ya ci gaba da harkokinsa. shiko ahj qarami cewa
yayi baxai bita ba, lokacin da ya dawo ya samu
batanan, sannan bai fadama dan uwansa ba har
aka kwana. sukuma su suwaiba basu fahinci
sahura batanan ba dan ba hurda suke ba, saida
kukaxo cin abinki ahj qarami bai futo da kwanu
ba. sannan wan yace iyalin naka bata nanne?
yace yaji tayi, niko baxan bita ba. ahj babba yace
akan wani dalili ne? ahj qarami yace ban sani ba,
na dawo gida ban ganta ba. da safe ahj babba ya
tashi gaba sukaje gidan, sahura ba kunya tace
danta takesan ya dawo mata dashi, inhar yana
san xama da ita. Ahj babba yace, indai danta ne
xai maido shi. ahj qarami yace shi kuma inhar sai
an dawo da dan to ya haqura da auranta. kuma
na cikin ta ma inta haife shi xaixo ya ansa ya
qarama wansa inya so yaga yadda xatayi. duk
juyin da akayi yaqi yarda daga qarshe ma tafiyan
shi yayi. ubanta yace da ahj babba kaima jeka
yadda suka so haka xasu yi. satinta guda taka
abincin kirki gagaranta yake yi, ita kuma uwan ta
daina samun wani abu daga gun sahurar ke kawo
mata. dan haka suka yanke shawaran ta koma,
duk da haka saida ya shareta na kwana uku
sannan ya sakar mata. haka ta haqura saidai
tasha alwashin dun runtsi sai danta ya dawo
hannunta. sannan ta kulla sabuwan gaba da ahj
babba da suwaiba kuma tace duk tsohuwa ce
takitsa abin. abba yana samun kulawa tare da
tarbiya mai kyau.sahura ta haihu ta sake samun
da namiji aka samasa bashir, daga nan haihuwa
akai akai.. Tun abba yana qarami ya koyi wasu
halaiya na ahj babba. da farko, sallar
asuba,axahar, laasar, magrib da isha. ahj babba
kan tasa abba suje masallaci da rana kuma
umman sane ke turashi. ranan jumaa ahj na
dawowa gida dan ya tafi dashi. dan haka sallah
ta xauna ma abba da xaran lkc yayi xai fara shiri
yi. sannan ya iya sadaka dan dasunje yana bashi
kudi ya rabama almajirai ko yasa a asusun
masallaci. sai xumunci aduk lkcn da ahj babba
xashi xanfara yana tafiya da shi. ya tashi da san
iyayan shi matuqa bai taba sanin basu suka haife
shi ba. duk da cewan duk lkc da ya shiga gidansu
umman bashi takan cemai bafa umman kace ta
haifeka ba, nice na haifeka. riqonka muka basu. in
yaji haka sai yace allah kiyaye. sai ya baro gidan
ita kuma taita xakinsa. inya fadama umman shi
saitai murmushi ta rungume shi. ya ce aidai kece
ummata ko? ita kuma tace nice ummanka rabuda
ita kaji. abba yanada tausayi dan haka ya
taimaka ma ummanshi aikin gida. shekara sha
biyu ya sauke kur'ani.a lkcn ne ya gama pry ya
samu xuwa js1 Abba makarantan masu kudi ya
ke yi.ita kuma sahura duk yaranta ta batasu,
musamman bashir. duk lkcn da akace yaje
makaranta inyace ya gaji, saitace ya xauna kaje
gobe. ko ahj babba ya korashi sai dai ya labe
inya tafi shi kuma ya dawo. yafi san xuwa qwallo
ko shagon game. to hakama qannansa duk sun
dau irin tarbiyyan uwarsu. cikin haka wata ran
umman abba ta tashi da matsananciyan mura,
lkcn ahj babba yaje legos don taho da kaya. ahj
qarami ne yakaita asibiti bayan gwaje gwaje, an
gano ciki wata biyu da yan kwanaki. murna gun
ahj qarami tamkar yayi tsuntsuwa yaaje ikko ya
fadama ahj babba. suna isowa ya shiga gun
tsohuwa ya sanar da ita. nan take tasa kukan
murna.ita kuwa suwaiba tamkar mafarki, sai
kunya ta isheta. lkcn da ahj qarami ya fadama
sahura, sai cewa tayi um, bana an tabuka, ni dai
gani da cikin na shida amma sai yauxu ta samu
daya. ahj qarami yace kinji matsalanki, ke ba dai
kiji wani ya samu qaruwa ki taya shi murna ba,
sai dai baqin ciki. ta ja tsaki bakin cikin me
xanyi? tunda ni ga nawan. ciki mai laulayi
suwaiba ta samu, wanda duk abin da taci sai ya
dawo. wannan lamari ya daga ma ahj babba
hankali da abba, duk aikin gidan abba ke yi, ga
makaranta, ko an hanashi sai yayi.dan haka aka
dauko harira qanwar suwaiba, wanda mijinta ya
mutu. umman abba dai bata samu kanta ba saida
cikin yayi wata biyar. sannan ta samu sauki.lkcn
sahura tanada cikin wata bakwai, lkcn haihuwa ta
haifa mace, murna gurinta kamarme, dan sai
yanxu ta samu mace. safiyar talata umma ta
tashi da naquda, hankalin ahj da abba ya tashi
matuqa. duk da tsohuwa tana ta kwantar masu
da hankali, ranan abba ko makaranta bai jeba,
duk da san makarantansa, har suka dawo sallan
axahar shuru. ahj babba yace tsohuwa bari na
samo mota akaita asibiti. tace to. yana fita ba
jimawa ta haihu. ta santalo yarta mace mai
matuqan kama da ahj babba. tsohuwa tace da
abba,mai sunan mlm bi su ahj kace sudawo ta
haihu. dama harira tasa ruwan wanka lkcn da
suka xo ta fito daga wanka.nan aka wanke
yarinya yan barka sai xuwa suke amma sahura
saida aka. Sahura saida aka kwana sannan ta
shigo. ta dauki yar ta taba baki tace wannan yar
baqinqirin haka sai idanu daqwa daqwa. wata
mata da taxo barka tace ai wannan yar sak
abba,suna kama sosai. sahura ko kunya ta ce
basa wani kama da abba. da tasamu kyan abba
da tayi kyau, umma tayi ma matan alama da
haunu tai shuru. ranan suna taci sunan tsohuwa,
wato habiba, dan haka umma ke ce mata ummi.
abba yana ji da ita, saidai in yanasan tsoka nanta
sai yace dubeta ta ba ummata wahala, sai na
xaneki kika girma kika qi mata aiki. umma taita
masu dariya. tsohuwa ma naji da ita dan guta
take wuni. tunda ga kan ummi umma bata qara
haihuwa ba. abba yana aji uku suna qoqarin xana
(j.s.c.e)ya dage sai ahj ya saka shi shagon dinki.
ahj yace abba kabar batun dinkinnan ka tsaya a
karatunka. yace ahj nidai ina so kaga inna iya su
umma sun huta dakai dinkin su gidan laminde.
umma tace ka barshi yayi ahj sana an hannu ai
tanada dadi, kaga in ya gama bokon ba bai samu
aiki ba xaya riqe kanshi da sana anshi. ahj yace
to shi ke nan Ahj yace, to shi kenan, wane shago
ka ke san shiga inkai ka? yace, na can bakin titin
nan, in da kake saya na lemo. ahj yace shi kenan.
mafarin shigar abba gurin koyan sanaa kenan.
ummi ta taso da rigima, tsiwa tare da tsokana,
wanda yasa suka daina shiri da abba sam. abba
ne ya kaita makarantan boka da islamiya, kullum
yaje daukota sai ya raba fada ko ya bada hakuri.
umma kullum addua take fili da xuciya da lokutan
sallah, allah ya shirya mata ummi. ita kuma tata
kalan quruci yan kenan inta girma xata daina.
tsohuwa takance aini me sunana kingama min
komai, domin banasan ragon da, da in kai qara
gara akawo min na bada haquri. duk lkcn da tayi
wannan kalman sai sunyi fada da abba, dan cewa
yake ai dama tsohuwan nan tuni na ane kin daure
mata gindin ta siqa tsokanan yayan mutane. ita
fa mace ce ba namiji ba, shi kenan bata da aiki
sai dambe? tsohuwa takance batta tayi. tunda
ganan abba basa shiri da tsohuwa. ita kuma fati
yar sahura kamar ummace ta haifeta dan bata da
hayani. ummi kuma kamar sahura ta haife ta.
Wata rana abba ya ke cewa, umma da ace lkc
daya kuka haihu da umman bashir, allah cewa
xanyi kunyi canjin yaya. umma ta dube shi dan
me kace haka? yace sbd masifar ummi irinna
umman bashir ne, fati kuma ba ruwanta kamar
ke.dariya kawai take yi. kwanci tashi ummi ta
gama pry, lkcn abba yana shekaranshi ta qarshe
a jamia. yana karantan (mass comm)ne dan yana
san xama dan jarida. umma tasoshi da likita
amma yace baida raayi. tace kaga kai bakada
hayaniya abba aikin jarida na masu maganane.
yayi murmushi yace umma kenan. ummi ta samu
shiga aji daya a qaramar sakandare. maimakon
hankali abin nata sai gaba yakeyi. aduk lkcn da
tai laifi abba ya daketa sai tayi wani abun dan
tabashi haushi, da sunan ta rama. ahj babba ya
bude mai shago, tare da xuba mishi kekuna.
tsohuwa tace dakai wanine mai sunan mlm, saika
tafi da takwarana ta koya. abba yace ko a
kwafan shago na na ganta ba sai na karya mata
qafa ba. ummi ta murguda baki, sai daya tafi
sannan tace allah ya kiyaye inje wannan qaxamin
shagon nashi. Tsohuwa ta ce,"tafi can kema da
baki son ci gaba, in banda abinki da zaki kwantar
dakai ki koya in an tashi auranki basai a saya
miki keken ba. in kuma shi kika aura kinga
shikenan inya samo dinkin da yawa saiki taya
shi, ta ce"Allah ya kiyaye me xanyi da yaya
Abba,yayi ta cin xalina?ni bana son shi" Umma
dake gefe tana jinsu ta ce,"ke in kin samu kamar
Abban ma ai kinji dadi,shine zai ce mai zaiyi
dake? mara hali irinki." Ummi dai tayi shiru tasan
inta cika surutu kan Abba yanxun nan umma ta
doddoketa,umma tafi son Abba fiye da ita. watan
ramadan ya tsaya,duk daukacin musulmi sun
dauki azumi ranar da akai na uku Abba ya shigo
gida karfe daya saura. daga shago yake zaiyi
wanka yaje makaranta don yanada darasi karfen
biyun rana. Gidan shiru kowa na bacci,don haka
bai shiga dakin umman shi ba don baya son ya
tasheta ya shige bandaki. Da ya gama ya fito ya
nufi daki kamar ance ya kalli madafi, ummi ce
tsugunne tana cin abinci. ya tsaya yana kallonta,
dagowan da xatayi suka hada ido, yace ke! karya
axumin kika yi? ta toshe bakinta sannan nace
dan allah yaya kayi haquri. yace fito muje. ya
kaita dakinshi yasata gwale gwale. da xashi
masallaci ya kulleta ta baya. ya ce inyaso ki
tashi kafin na dawo, xan gane. yana fita tahau
binci ken abinda xata lalata mashi. ta ciro bidiyon
da yake kallo xata doka da qasa, sai taga kwalin
wani kaset tana kallon hoton jikin kwali, na
tsiraici ne. ta xare ido kicin mamaki, tace lalle
yaya abba, daman shi dan iskane? to kuwa xan
tona mai asiri. ta turashi cikin xaninta, da taji
motsin shi yana bude qofa sai ta koma inda take.
ya shigo ya kalle ta ya ce nasan kin xauna dan
kinga bananan. ya xauna bakin katifa, sannan ya
dubeta fuska daure. ummi meyasa kika karya
axumi? tace ba komai. yace tunda aka fara axumi
kike karyawa ko? tace yaune kawai yaya abba.
yace kinsan hukuncin wanda ya kasya axumi da
gangan. Tace eh an fada mana a islamiya, amma
mlm yace sai wadanda axumi ya wajaba akan su.
ya kalle ta cike da mama ki, a xuciyanshi yana
cewa, yanxu har yarinyan nan tasan akwai
wadanda axumi ya wajaba akansu? afili kuma
yace lalle ummi kina buqatan sa ido. dama
saboda bai wajaba akanki ba shiyasa kika karya?
to daga yau xansa maki ido, kuma xan fadama
umma ta sa maki ido. hakanan duk wani abu da
akeyi lkcn axumi an daina qyale ki, xaki ringa
sallar tarawi, ke har tahajjud sai kinyi shi. sannan
bayan axumi saikin rama wannan axumin. ya
xuba mata ranqwashi a tsakiyan kanta ,tare da
cewa tashi ki fita munafuka. daga dakinshi bayi
ta shige ta qara kallon kwalin, sannan ta maida
ta soke shi, tace sai na tona maka asiri. da dare
bayan angama bude baki, abba xai tafi tarawi ya
shigo dakin umma yace ina ummi? umma tace
gatanan kan kujera tayi sharkaf, wai yau taji
axumi. abba ya shiga ciki yana kallanta. yace
umma xaki yaudara ko yar rainin wayau, tafa
karya axumi daxu da rana na ganta tana cin
shinkafa. Yace shine kika xube wai ke kin sha
wuyan axumi ko? umma ta dube ta tana mamaki,
tace abincin da kike kinba almajirai da ma qarya
ne? ya dubeta yace biyu kenan ga larya axumi ga
qarya, xaki sani. tashi muje salla ko in ballaki.
umma tace allah ya shiryi halinki. abba yayi
dariya tare da cewa, kema dai umma yaxaki
amince da batun wai tac almajirai abinci, su basa
axumi ne, umma tace tunanin haka sam bai xo
min ba. saida ya sakata sahun salla, sannan ya
nufi gun maxa. bayan ya gargadeta da cewa in an
idar ta jira shi, inyaxo batanan sai ta sani. koda
aka idar da yaxo bata nan gurin ya kaure da
dambe da wata yarinya wai da suna sallah tana
bigeta. shine daga idarwa ta cakume yarinyan da
fada. bai tsaya sauraranta ba ya cire ta kalmi ya
shiga dukanta, sannan ya tasata xuwa gida. sai
da ta shige dakin tsohuwa sanna ya koma nashi
dakin. hakanan suka ta xuwa masallaci har
axumi yakai ashirin. Ahj ya kawo masu shadda
da leshi da atamfa na sallah ita da umman su
bashir da fati. ya suya masu takalma da mayafai,
abbane xai masu dinki, ran ummi baya son dinkin
abba, domin wanda take so bashi yake mata ba.
ta ce umma dan allah nidai a bani dinkina na
kaima laminde, yaya abba baya min ne kyau.
umma tace kije ki karbo da kanki. tace ai baxai
bani ba ne, xai dakeni. umma tace ai nafi san ya
dake kin, lamindan finshi dinki mai kyau tayi ne?
ummi tace nidai gara ita. tsohuwa tace ai banga
lkcn da mai sunan mlm xai faranta ma takwara
ba, kullun burinshi ya quntata mata. umma tace
tsohuwa ummi fa ba a mata gwaninta, inace dinki
in yayi mata har aro ake xuwa yi? ta dube ta
tace keda shine inya jiki kyayi biyu babu, yaqi
maki dinkin luma ya hana kayan bare kiba
laminde inga ta tsiya. qarfe dayan dare ya tura
dakin tsohuwa tana xaune a kan sallaya tana
addua, abba yayi murmushi. tsohuwannan kina
birgeni dama kina ibadan dare? ya kalla kan
gadonta, ummi taya dai dai tana ta bacci./ ZURFIN CIKI book 1 part 3 ZURFIN CIKI book 1 part 3 Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:42 Ya kalla kan gadonta, ummi taya dai dai tana ta bacci. Yace, ummi ke! ummi!! tashi. tsohuwa tana yi masa alama da hannu gami da gyaran murya, wai ya bar ummi maimakon haka ma sai ya dauki wani kofi nan gefansa da guntun ruwa a ciki ya watsa mata a fuska. ta farka firgigit, yace taso, da sauri ta tashi yace dauko hija binki maxa. ta dauka suna fita tsohuwa tana sallamewa. tace kai mai sunan mlm ka lafama yarinyan nan haka, wai axumi wajaba akanta yayi da xaka tasheta da tsohon darannan xuwa masallaci? yace kema in xaki, xo muje. ya tasata suna tafiya tana hada hanya suka tafi tahajjud. sai qarfe hudu na asuba aka tashi. ummi har kuka tayi saboda tsananinjin bacci, amma tana tsoran kar ta kama bacci yaxo ya same ta. tun tana layin bacci har ta gyagije. sakamakon tashinta da matan kusa da ita keyi. kafin kwana uku ta saba da sallan dare, lkc nayi xata farka. abba yana xaune ga dinki gabanshi amma yana can tunanin bushira, yarinyan da yake matuqan so ce. amma yana shakkan fada mata,dan iyayanta sunada kudu matuqa. kuma shine yakema duk yan gidansu dinki. Ahmad abokinshi da ke gefe kuma sai yayi murmushi, yasan tunanin bushiqa ne ke damun sa, dan haka sai ya ce, abba kasan allah, abari ya huce shi ke kawo raban wani. haka kuma ZURFIN KICI, ba xai kai ka gaci ba. ka fada mata kawai. abba ya ce hum ,ina tsoron kada ta ce bata sona, dan bansan ina xansa raina ba. ahmad yace daga ganin yadda take jin kunyanka tana sanka. abba ya kalli ledan da ke dauke da dunkunan su bushiran, yace ina xatan yau xasuxo amsan kayansu, dan tun jiya nace suxo.ahmad yace to in sunxo kayi qoqari ka fada mata mana, indai ba ragon namiji kake ba. abba ya tsurama qasa ido yana tunanin in sunxo mai ce mata? kusan awa biyu sukaje sukai sallan axahar, tungan motan ta tsaya yasan tasu bushurane. shi kadaine a shagon sauran basu dawo ba. bushura ta shigo da qannansu da yarsu aisha. ya taresu da faraa, suka gaisa kan bushura na qasa, sam bata iya kallan abba tela kamar yadda suke kiranshi. Ya tura masu kayansu suka duba sunata murna dan ya masu wadda sukeso. aisha ta aje masa cikon kudinsa kan table. har sun fita yagadai baxai iya hakuri ba, yace bushura xo gashi. ta juyo tana dariya taxo. yace bushura inasan na fada maki wata magana gashi kuna sauri ko? ta kalli motan tace fada min. yace kina sona? ta xare ido sannan ta ruga da gudu. gabanshi na faduwa, bata tsaya ba sai mota. ya kwantan da kanshi akan keken yace menene maanan gudun da yarinyannan tayi? ya tambayi kansa, qarfe uku sunada lecture, amma baya xatan xashi makarantan. ahmad ya dubi abba wanda daga ka dube shi xakasan yana kin damuwa. yace wai banaga sunxo ba? ko ba motan su bane? shiya bandawo ba nakuma hana yaran dawowa dan ku sasanta. abba yace um, inaga yarinyannan gara na haqura, dan bana san insa kaina cikin tunani. ahmad yace ban gane ba, abba yace, to naga daga tambaya tana sona, saita kwasa da gudu ta shige mota. ahmad yayi yar dariya sannan yace ,amsan ta baka. tana nufin tana sonka. abba ya harare shi kada ka maidani dan iska, ina ta magana ta xabga da gudune shine tana sona? yace jeka tambayi manya .yaci gaba da cewa kaine baka mata magana da hikimaba, ka fito mata kai tsaye baka sakaya ba. abba yace, kai nifa ka sanni ba ruwana da wata kwana kwana, idan abu yayi min bana kwana, inko bai min bama haka, ni ba ruwana. Ahmad yace sai xurfin kici ko? da ya aka shawo kanka ka fada mata,abba ya mike tare da kallan agogo, yace inada lecture. gida ya nufa dan shirin xuwa makaranta, har yayi kamar ya tambayi ummanshi cewa in ka ce ma mace kana sonta taji kunya ta gudu wai alamun so ne? sai kuma ya kasa, yana jin nauyi amma in bai samu wata manufa ba dole yaxo ya tanbaye ta dan baya boye mata komai.bushura yar ahj sale ce kwamishinan gona na wannan xamani, gidansu yana karkasara. danqareran gida ne ginin xamani, sun san abba ne sanadin dinki da yayi wa wata qawansu jamila.dinkin yayi matuqan birge su dan haka suka fara kawo masa dinki, tun ranan da ya fara ganin su bushura ta kwanta mashi a rai. to ashe ita ma yamata.shiyasa yau daya furta mata take ganin kamar anmata gafara da aljanna.wata xuciyar tace ,to yanxu da kika gudu in ya xaci baki sansane fa, nan take hankalinta ya tashi har tana rayawa ga abba can da wata.dan haka taga dolene ta koma gun sa inhar tana sansa. dan tasha ganin mata na masa tayin kansu in sunxo kawo dinki.nan ta soma tunanin wace dabara ce xatayi ta fita?saiko ta warware daya siket din kayanta cikin dare.da safe ta nunama momynsu tace mata telan ya manta bai hada wannanba,dama yace xai gwada nine kafin ya hada.momy tace direba ne xai kai mashi.bushura tace momx xaifa gwadani ne muje dai xa kaini.tace to kuje, bushura ta danyi gayunta suka tafi.saidai kash! bata samu abba ba ance mata yana gida. tace gidan da nisane, aka ce mata babu nisa,dan haka ta sa aka rakata.tacema direbansu tana xuwa telan na gida.gidan ba nisa. A qofar gidan su abba ta tsaya, sai ga ummi ta sheqo da gudu tana dawowa daga aike.ta tsaya tana kallan bushura, sannan tace lafiya?bushura ta dubeta. yauwa abba yana nan?budan bakin ummi sai tace yaje kashi ya fada a masai.bushura ta dafe qirji, yaushe? ummi tace oho.sai ga abba ya futo sanye cikin shadda bulu mai duhu yana ta qamshin turare.shawara ya yanke lkcn da yake xaune a shago kan cewa yaje gidan su bushura,tunda gidan kwamishina ba boyayye bane,suka hada ido da bushura,ta saki faraa sannan ta dubi ummi,kince ya fada ina? ummi tayi ciki da gudu.ya bita da kallo sannan ya kalla bishira,me tace maki?bishira tace, ba komai.saidai dariya da maganan ummin tabata.yace tunda baxaki fada min ba xomuje ki gaida ummana.cikin muryan jan hankali tace ina jin kunya.ta bude jakanta tace kamanta baka dinke wannan siket dinba.yace mugani,yaga yadda aka warware shi aka cire xaran da kyau. murmushi yayi dan yasan ya dinka siket din,kusan shinema na farkon dinki.ya gane yaran nata qila san ganinshi take san yi. Ya dinke siket din yana cewa"to amma sai dai ayi min izini inzo gida in kawo da kaina in na gama." tace haba dai,ya za ayi in taso ka?"ya ce,"ba komai,in dai anyi min izini sai inzo," ta ce,"to in maka kwatance?" ya ce,"a'a huta kada ki bata bakinki,nasan gidanku zanzo anjima bayan tarawih." ta ce,"to." sai mun zo" tace"ku dawa? ya ce,"abokina mana,kinga zo muje gurin ummana ku gaisa." Bishira ta bishi cikin jin kunya.tun kafin su shigo daman ummi ta shiga gurin umman da gudu tace mata"umma ga budurwar yaya Abba." Umma tace budurwa kuma? tace eh ai zama su shigo.daga nan ta kara kyallawa dakin tsohuwa tana fada mata. Umma dai jim tayi dan bata da wani burin da ya wuce ta baiwa Abba ummi,kuma da tasan har zai ga wata can da wuri haka data fada masa kudurinta,sa tay 'ZURFIN CIKI' gami da nauyin baki....... sallamar Abba ce ta katse ta ta ce,"shigo Abba." ya ce Umma bakuwa ce taxo gaisheki.Umma ta fadada fara'arta tace to shigo,ba dai surukar tawa bace?" ya ce,"ai ita ce kam" Bishira ta shigo tana sunne kai,ta gaida umma Umma ta ce,"masha Allah,Allah yasa rabon muce."Abba yana dariya ya ce,amin ummana."ya dubeta,"tashi ki gaida kakata." suka nufi dakin tsohuwa,umma ta jinjina kai .tabbas Abba nason yarinyar,in ta dubi yanda yake fara'a da zumudi. a fili ta ce,"Allah yayi mana zabin alkairi."ummi na kwance kanta na cinyar tsohuwa,sai ta kalli bishira ta tuntsure da dariya,lokacin da suke gaisawa da tsohuwa. Abba ya ce,"dariyar uban me kike yi?" sai ko ummi ta sake shekewa da dariya. ya nufota ya suri kafafunta,tsohuwa ta ce haba mai sunan malam yanxu in bata yi dariya ba kuka zatayi?" ya ce,Bishira tashi muje" Tsohuwa tace to yanmata mun gode ki gaida magabatan naki,sannan kiyi ta hakuri da halin wannan miskilin." Umma ta ce,"tsohuwa kodai kishi ne?suka yi sallama,ummi wadda tunda ya shureta ta rigasu fita sai ta dauki takalmi Bishiran guda daya takai soro (zaure). don haka da suka fito suka shiga nema ummi ta kule uwar dakin umma tana ta dariya tana lekensu. Abba ya ce,"ummi! ummi!!" taki amsawa ya nufi waje da niyar dubota don yasan ita ce zata dauki takalmin,sai ga takalmi a kofar shi. Don haka ya dauko kawai ya dawo ya bata umma ta ce,"ka kaita su gaisa da umman Bashir." Abba ya ce,"a'a ba yau ba."ya rakata wurin direbansu,kusa da shagonshi sukayi sallama da alkawarin zai zo washegari. yaje kuma bishira ta fada masa lallai tana sonsa sai dai tana tunanin iyayenta ko zasu amince? ya ce,to shi dai zai turo magabatansa su nemar masa izinin zuwa zance kamar yanda yake a shari'a Bishira tace a'a ya bari tunda yanxu shekarar farko take a babbar sakandare(s.s.1)ba za a bari ya dinga zuwa ba,amma zasu dinga haduwa gidan yarta dake na'ibawa. Abba baida zabin da ya wuce ya yarda da hakan tunda tace baza a barta yin tadin ba.sai dai fargabar shi kada nan gaba sunyi zurfi cikin soyayya ace ba za'a bashi ba. ta ce,"Babana bashi da matsala,amma momy dinmu ce abin tunani."Abba ya ce,"shikenan Allah ya shige mana gaba." soyayya ce mai karfi ta kullu tsakanin Abba da bishira,wanda har ummanshi da kanta tasan cewa Abba yana son yarinyar. Domin duk lokacin da zaije gurinta tana lura da zumudin da yakeyi,kazalikain tace ka gaida surukar tawa, bakinsa baya rufuwa. Don haka sai ta tattara batun ummi ta aje a gefe addu'a ce kadai bata daina ba.ana sauran kwana uku sallah.Abba ya siyo fenti yazo da mai fentin nana ak fente gidansu ciki da bai. Da yamma kuma ya kawo dinkunan su ummi da fati,ummi tasa ihu,sam irin dinkin da ta aro gurin kawarta Amina ba shi yayi mata ba,ya zai mata dink iri daya da fati? ya ce,"kin isa ki sani in miki dinkin da kike so?ta ce to ni dai bazan sa ba umma ta rafka salati tana kallon ummi ta ce,"ummi kina da hankali kuwa? kudi kika biya ko ko Abban sa'anki ne?" tace cikin kuka to ni umma ya zai min iri daya da fati? ya dubeta a fusace,"in kin bari na dauki kayannan wallahi bazaki sasu ba." Umma ta ce,"ni da zaka daukesu ma da naso"tsohuwa ta fito ta ce,"saboda me? akan wane dalili zaka amsar mata kaya?tunda baka mata wanda take so ba sai ka kyaleta." Da hannu Umma tayi mishi alamar yayi shiru,sannan ya fita waje.Abba ya kada kai ya fita. washe gari kuma ya shiga da me fenti har cikin gidan Alhaji karami,sahura tana daki lokacin da yake nuna ma mai fenti guraren da zaya fara. Ta fito daga daki ganin Abba sai ta hade rai sannan ta ce,"mune kashin baya? ai dama ka bar shi tunda baka mai da mu wani abu ba,mu ne dai baka so din mahaifanka. Ta dalilinmu zaka shiga aljanna,ba dalilin wasu banzaye ba da sauri ya nufi hanyar fita waje don baya son yaji zagin da zata yiwa Alhaji da Ummanshi. wannan na cikin dalilin dayasa baya son zuwa gidan Alhaji Babba da Umma,sune suka ci kashi da fitsarinsa. suka bashi tarbiya da ilmi,suka ci da shi suka shayar dashi.amma sam basa yi masa abinda umman Bashir ke masa. haihuwarsa ce kadai su Alhaji babba basu yi ba,sahura tana zuwa har shago tayi masa rashin mutunci,sannan ta ce ya bata kudi,ta ce ya ba bashir kudi ko ta aiko fati. Bai taba kin bata ba,amma duk da haka bai tsira daga zagin rashin mutunci ba.ta ce ya tare a gidan ummanshi komai nashike mata,wai da kuma sam ba haka bane. Umma bata taba tambayar shi sisi ba,haka nana duk lokacin da ya bata wani abu ko ya sai mata,sai tace ina na umman Bashir? kaje itama ka bata,in ko bashi da yawa ni naci girma ka bata. Ranar sallar idi kuwa ummi koda tayi wanka kin saka sabon kayanta tayi sai na bara. Lokacin da zasuje sallar idi,Abba ya fito daga wanka ya kalleta ina kayanki sabo? ta tura baki"ni baxan sa ba." Yace,"to zanga wanda zaki bi masallacin,kuma ki kara magana saina fasa bakinki."sai ta wuce kofar dakin tsohuwa,sannan ta ce,"to ai dai nima nasan hanya,kuma sai naje."ta fada dakin da gudu. ya bita bata san yaga tsohuwa lokacin da ta shiga wanka ba,bayan fitowarsa.don haka ya ritsa ta ya kwakkwada mata mari,sannan ya rike mata kunne. zan kara fada ki fada? ta ce,"a'a kayi hakuri." ya saketa ya wuce,ta zauna tana kuka. misalin karfe hudu na rana ,bishira ta iso shagon dinkin ita da direba,shagon a rufe.don haka ta ce su karasa gidan. Can dinma baya nan,amma sai ta fito ta shigj gidan dauke da tire babba cike da kuloli. cikin kunya ta gaida umma,ta kuma bada a aje masa.umma ta ce,"to ko ina Abba yayi? kila gidan su Ahmad yaje."umma ta ce,"ke uwar gudu ina yayanki?" ta ce,"nima na ganshi?" karar bude kofarshi suka ji,ta ce,"leka in shine kice yayi bakuwa.shine kuwa,jin cewa ga bishira ya shigo da zumudi. Umma tace ka kaita ta gaida umman bashir. yace to, ta fito ta tafi kicin ta bar masu dakin,ashe ummi tana uwar daki tana jinsu.ya ce,yanxun fa daga na'ibawa na ke,ina ta xumudi in ganki. tace,na xaci ba xa kaxo ba ne,nace bari inxo ni,dan baxan iya kai dare batare da idanuna sunganka ba.ummi ta toshe bakinta saboda dariyan da yakesan kufce mata,yace sai inga kamar bakya sona.bishira tace haba abba, in kace haka bakamin adalci ba.yace to wadannan kulolinfa me kika kawo min?ta ce bude ka gani.ya bude ya gani yace kai, lalle ashe ni dan gatankine? tace sosai ma.ya marairece murya yace to bani abincin a baki.ummi daga cikin dakin tace, la'ilaha illallahu.abba ya miqe da sauri.kafin ya ankara ummi tayi fitan bindiga tsakar gida tana fadin la'ilaha illallahu,dama yaya abba dan is....umma ta gwabe mata baki,bayan ta fito daga dakin ahj babba.ummi wadda inta s6a magana ko ana hanata sai ta kai aya.ta dafe baki,tace maci gaba da fadin,umma to kinji abinda yake ce mata ne? umma ta jefeta da takalmi tare da cewa,wai baxa kiyi min shuru ba? ummi tace,to fa cemata yayi xai bata abinci a baki,kuma daman xan nuna maki wani kaset da yake kallo. Abba ya riqe kai tare da cewa ummi in na kamaki xaki sani, kaset din wa kikaga ina kallo? tace na yan is....da gudu ya bita ,yayin da umma ta jefa mata murfin kwano,amma duk haka ko da ta fita waje saida tace masa sai na nuna ma ahj kwalin kaset din.take ya tuna da kwalin kaset din daya boye,wanda ya qwace a hannun bashir,kaset din tsiraici ne wanda laanannu sukayi.abba cikin takaici yace,kai ummi! kai ummi!! kinsan allah in kina wasa dani xa karyaki a banxa.ta ce to ba a dakinka na gani ba?yayi qwafa,allah ya sani ya tsani ummi kamar ya shaqeta ta mutu.sai ya samu kanshi da qin komawa gidan,kunya da nauyin umma yake ji,yasan dai ba xata kama xancan ummi ba,amma yasan xuciya da xargi,qila xuciyanta ta xargi wani abu.bashir ya fito daga cikin gidan su abba yace,yauwa bashir shiga gidanmu kace bishira taxo. Bashir rai bace ya shiga,dan yana jin haushi ya amsar me kaset.ya shiga umma na qofar kicin xugun tana tunanin halin ummi.bashir yayi sallama umma ta amsa.yace,abba ne yace in kira bira ne ni yace ne?umma tace gatanan ciki,taxo bakin qofa ta kalli bishira kanta na qasa tana mamakin ummi.yarinyan sam bata ji.umma tace kixo yana kira awaje.cikin kunya ta fita, yace da bashir rakata gun ummanka su gaisa.bashir yayi fara,a antynace ke nan?abba yayi murmushi. bishira ta xauna gaban ummansu bashir suka gaisa. bashir yace,budurwan abba ce. sahura tace,yau kika taba xuwa nan unguwan? kanta na qasa tace, xuwana biyu kenan.ta kalli bashir tace kaji ko? amma shine ko a turo ta nan gidan.nina haifi abba amma an gaje min shi.tace yarinya duba nan.bishira ta dubeta,ta dafe qirjinta ni na haifi abba nine uwansa.matan gidan can mai gidana ya bada shi a gunta,da ubansa da maigidan dan wa da qani ne amma sun gaje shi.bani da ikon sashi ko hanashi amma sun mallakemin shi. da muryan tausayi take maganar. Bashir yace, umma indai ya aurota xamu samu sauqi.bishira tace kada ki damu, insha allah komai xai warware. tace, to yan nan na gode.fati ta shigo ta gaidata cikin nutsuwa, bishira tace wannan qanwansa ce? umma tace eh, ai su ga sakamakon mugunta nan sun haifi yar muguwa mara jin magan. bishira tace, kai yarinyar bata ji. fati ta ce abba ya ce kixo.sahura tace kinji ko? shifa ko nan gidan baya qaunan shigo wa.bishira ta miqe ta balle jaka ta ciro sabbim kudi yan ashirin ko irgawa bata yiba ta bata, tace kinsaya goro.sahura tace harda abin arxiki?to an gode.bashir yace antyna inane gidanku?tace karkasana gidan kwamishinan gona.bashir ya raxo ido, nako san gidan,lalle antyna ina qara gaisuwa.bishiratayi dariya.abba na tsaye suka fito,yace mata to ki tafi xanxo amjima. tace baka kaini dakinka ba.ya girgixa kai, bai dace ba wannan ba mutunci bane,sam bai kamace yar mutunci suna xuwa dakin samari ba. bishira tace danme? yace sharia bata amince ba, damin duk lkcn da mutum biyu suka kebe,musamman mace da namuji. Abba yace na ukun su shedan ne. irin wannan yana haifar da xinace xinace a bayan qasa.tace hakane ta tafi.abba ya rakata har mota, bashir kuma tamkar maroqi, sai fadi yake allah ya tsare antina ki sauka lfy.bayan tafiyanta abba bai iya shiga gidan ba tunaninshi daya kada umma ta xargeshi.dan haka ya nufa gidansu ahmad.ya ba ahmad lbrn abinda ya faru.dariya ahmad yayi tayi.yace kai amma wannan ummin taku yar dirama ce. abba yace cikin takaici yanxu kai har kaga abin dariya?yaja tsaki yace allah na tsana ummi, namata muguwan tsana. dubi wannan yarfin da tai mani. ahmad yace xata bari, wata ranama ko ance tayi watace sam batayi ba.abba yace taf wannan yarinyan dawuya in xata taba yin hankali, duk wanda ya aureta ya auran ma kanshi fitina.ahmad sai dry yakeyi. da magariba ya shiga gidan,cikin saa ya samu ummi tana cin abinci.nan take ya kama hannun ta har saida tayi yar qara, yace muje ki dauko min kwalin kaset din da kika dauka, Umma tace, Abba na soma tunanin yarinyar nan tan da aljanu da gaske. abba yace hakama alhaji qarami yace, amma fa anje babu kowa akanta. ya saki ummi bayan ya ranqwasheta. sannan ya ce, in kika sake yarda ki kaga wani abu a dakina kika dauka sai na balla ki. washegari abba ya tasa ummi ya nufi gurin masu ruqiyya, amma da aka mata babu kowa a kanta kamar yadda ya xata. ya dawo ya sanar da umma,umma tace na gode allah.halinta ne ita kuma irinta kenan? yace irinta kenan umma,baxata canxaba saidai muyi ta mata addua, soyayyan abba da bishira ta bunqara,har dangin abba sun san da batun,sahura duk tabaxa ma dangi.sanadiyyan maganan da tayi ma bushiran na cewa an rabata da daxta. wata rana bishiran tace masa xata xo gaida ummanshi,yace to cikin xumudi sai tace, umman su bashir fa nake nufi, ba ance ita ce mamanka ba? abba ya ce inji wa? inji ummanka. abba yace sam, ummana ba xata fada miki ba sai dai ko ita umman bashir din. tabbas itace ta haifeni, amma ba itace ummana ba.tace dan me? nan take ya hada rai. Abba yace mata ba matsalanki bane, so ban so ki saka kanki ciki. nan take ta yarda da batun umman bashir.ta a mince qwarai umman da abba ke kira umman shine muguwa ce.kuma itace ta raba abba da umman shi.dan haka saita tsiri xuwa gun umman bashir, tare da yi mata kyauta.shiyasa suka saba sosai.duk xuwan da bishira xatayi sahura saita kukkushe umman abba, tare da yi mata sheri. dan kawai bishira ta tsaneta,kuma bata xuwa gunta koda taxo anguwan. abba bai taba sanin haka ba,ita kuma umma bata taba fadan mai ba, dan ummi ta taba fada mata cewan budurwan abba tana xuwa gun umman bashir kuma bata xuwa gunki. umma tace nida umman bashir duk daya ne intaxo gunta tamkan taxo guna ne. sai kuma habaicin da take jiyowa ta katanga sahura nayi.har ya kai umman abba na ganewa in bishira taxo, domin inxata tafi xakaji umman bashir tana cewa,to na gode yar albarka bakya gajiya da abin arxiki,ai ko baki kawo min komai ba yancina da kika fara qwato min kin biya ni. kuma ina tabba tan maki inkinga abba bai aureki ba baya ry/ ZURFIN CIKI book 1 part 4
ZURFIN CIKI book 1 part 4
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:45
Wannan furucin ke sa bishira na qara shige ma
sahura, duk wannan sha'anin da sukeyi abba bai
sani ba. wanci tashi abba ya samu digree,
sannan yaje kamp din shi a damaturu jihar
yobe.sati biyu yayi sannan ya dawo. cikin sati
biyun nan da baya nan ummi ta baxa iya
shegenta son ran ta, umma ta qosa abba ya
dawo saboda yanxune ta gane tsoran abba yake
sa ummi tayi mata aiki da aike.dan tasan in ya
sani baruwan shi da pushin tsohuwa,xai
nakadetane, amma ahj da umma duk abinda
ummi tayi daxaran xasu hukunta ta xata sa masu
kuka tace dan de aci mata xarafine.shi yasa suka
sakama ummi sunanta,sannan kuma suke
dukanta a gabanta,imba hakaba maisa basuyima
mai sunnan malan ba?dan dole suke qyaleta ,duk
da ummi ta soma tasawa amma sam bata yi
hankali ba. shekarun ummi sha uku tana js2
amma ko yaushe qara tirewa ummi keyi. addua
kurun sukasa agaba,kuma sunsan allah xai amsa
masu. Ranan da abba xai dawo ummi ta kama
yima umma aiki da aike, dan kar a fadama abba.
a ranan ne ummi taga wata alama da ta
tsoratata cikin fitsarinta. a rudenta da hauka ta
nufi gun umma tana cewa, umma na shiga uku
na, fitsarin jini nake yi. umma tace, wane irin
kuma fitsarin jini? ummi sai tsalle take tana fadin
ta bani ta lalace. umma tace ke xonan. ta jawo
ta xuwa cikin daki, tace ke yimin bayanin yadda
kika ga abin. ummi ta cire xani xata cire siket.
umma tace, ke dakata min bance ki nuna min ba,
yaya kalanshi yace? ko da tayima umma bayani
sai ta fahince girmane ya kama ta. dan haka sai
ta kamo ta ta xaunar kusa da ita, tayi mata
bayani game da abin data gani, sannan ta nuna
mata hadarukan da take ciki a halin yanxu. tace
ummi ki natsu kiyi hankali, kisani yanxu kinkai
wani matsayi wanda xakiyi taka tsantsa da
rayuwanki. hadari na farko shine wasan banxa da
maxa, kece mara hankali indai kin sama abokin
wasa ba ruwanki da maxane ko mata ke dai kiyi
wasa, Umma tace kisani yanxu xaki iya daukan
ciki, indai har kika bari wani namiji ya shiga
harkanki. ummi tayi xullo tace umma ciki irin na
bara'atun baito? umma tace, eh ummi tace
wanda har suka yar da yaran aka xo aka kama
su yan sanda? umma tace tabbas. ummi cikin
fargaba tace to ni umma baxan yi ba. ta soma
kuka, to a kaini asibiti a bani magani mana.
umma tace duk bayanin dana maki baki fahinta
ba? ai wannan kin dunga yinsa kenan har
qarshan rayuwanki, ko kuma in kinkai wani
mataki na tsufa. ummi tace, to shi kenan, yanxu
kuma inna yi wasa da maxa sai in xama irin na
bara'atu? umma tace qwarai kuwa. ummi tayi
tagumi tana tuna yadda suke tsokanan bara'atu
inta fito. suna cewa tayi cikin shege tayi cikin
shege! ta dubi umma tace xan daina ma yan
maxa magana. umma tace ki dinga maganarki da
kowa, kidai kula da kanki, sannan duk sokanan da
kikayi da xunubin da ki ka kwasa to fa ki sani an
bude maki fayel. Umma tace xunubinki xaki
samu,gashi bakya san sallar kan lkc, sannan ga
karya axumi.ummi ta sake tsurewa ,tare da fadin,
to ba tsohuwa tace min inna mutu baxa ayi min
hisabi ba,wai ni yarinya ce wai makarantan
annabi ibrahim xa a kaini.umma tace da kenan
kafin ki soma kalar wannan fitsarin, yanxun kam
in kin mutn xa a tambaye ki a cikin kabari,
tambayoyi uku masu sauqi, masu wuya agun
mara rabo.sannan xa a maki hisabi inkinyi mai
kyau kiga mai kyau. tayi tagumi, umma ta manna
mata tsumma a jikin pant. tace tashi kisa in
kuma kinje gun haukan guje guje ya fado mutane
sun gani shi kenan asirin ki ya tonu, kowa yasan
kin girma. ummi dai ranan lafewa tayi kan kujera
tanata tunani. tana kwance lkcn da ake hayaniyan
dawowan abba kannanshi ne suka shigo mai da
kayansa. qasa ya xauna a dakin umma, ya miqe
qafa domin duk a gajiye yake. umma tayi ta dire
mai abubuwan ci wanda tasan yanaso a gaban
shi. sannan ta ba fati kudi ta sayo mai lemun
kwalba, dariya yayi ya ce,ni dan gatane, shiyasa
ina can ina tunaninki ummana, har nace inama
ana tafiya da uwa da na tafi da ke.umma cikin jin
dadi tace allah sarki abba, niko ina nan ina maka
addua allaih ya baka abin da kaje nema,yace
ummana kenan. ummi dai tana jinsu sam baima
gantaba, sai can ya lura yace a,a kekuma lfy?
umma tace bata dan jin dadine. yace tabdi,lallai
kuwa ciwan nan yayi tsanani, ummi da ko a
gadan asibiti take bata daina halinta? umma tace
ai yanxuma nasan lafawa yayi ko ummi na?
ummi dai kallansu take yi. abba yace allah ya
yaye. suka ci gaba da firan su yana bata lbrn
camp tare da nuna mata hotunan da suka dauka.
yace dan ba kusa bane da kunje min kunyi kallo.
ummi da xata bayi sai tafiya take wani iri tare da
ware qafa. saboda rashin sabo. tsohuwa tace a,a
takwara lfy? ummi tace, fitsarin jinin nake yi.
umma ta fito da sauri tace ke ummi xo. tsohuwa
ta saka salati, tare da cewa yarinnan nan badai
faduwa kikayi ba. ummi tace nifa ban fadi ba
hakanan ya xo min. umma tayi mata daquwa
tace bayin kenan? tsohuwa tace ke suwaiba
yarinyan nan faduwa tayi? da yake umma ta
fahinci hausanta sai tace um,lkcn tane yaxo.
tsohuwa ta saka salati tace, ni habiba yau naga
abinda ya isheni? yarinyan yar shekaru nawane
kwata kwata. lalle xamani, to sai ayi axaman
aurad da ita. umma tace waxai kula ummi da
sunan aure ni suwaiba? ki kalla haukan data keyi
a gari. abba cikin daki yace umma wa tsohuwa
take cema ayima aure? umma tace ummi itama
cikin dariya. yace tabdi jam to wannan takwaran
taki waxai kwasa, ga muni ga rashin hankali.daga
bayi ummi tanata murguda mai baki tana cewa
eh din. Tsohuwa kuwa masifa ta hau yi,"gaka nan
mara mutunci a gabana kake zagin takwara?kai
mai sunan malam ka kiyaye ni" shi dai ya fita ya
nufi dakinsa don kintsawa,yana mamakin ummi
ta zama babba. Koda umma bata fada mishi ba
ya gane haka ne ta yadda tsohuwa tayi maganar.
tsohuwa ta dubi umma ta ce,"ki na daure ma mai
sunan malam gindi yana ci ma takwara kashi a
hannu,alhalin yana zaune a inuwarta.nan fa gidan
ubanta ne." umma ta bata rai matuka,ta ce
"tsohuwa ni da Abba da ummi duk daya suke a
gurina,don Allah kada ki kuma furta haka har
Abba yaji. kai ni da za a ce in zaba tsakanin
ummi da Abba,na rantse Abba zan dauka."bata
jira abinda tsohuwa zata ce ba,tayi ciki abinta.
tsohuwa ta gama yan mitocinta ta shiga daki.
Kwana biu kamar gaske,ummi an nutsu, amma
abinda ya takura mata na daukewa sai umminku
ta ci gaba da gashi, sai ma abinda ya karu. Abba
ya daga ido sama yana kallon wasu tsuntsaye
suna ta shawagi a sama, zuciyar shi tana cikin
matukar damuwa sakamakon sheshshekan kukan
da bishira keyi, bata san cewa ya fita damuwa da
tafiyarshi kaduna ba? in ma da don ta ita ne da
sauki tunda gidansu da waya zai iya zuwa
(telephone) na bakin titi ya kirata. damuwar shi
umman shi. ta katse shi "yanxu Abba haka zan
daina ganinka?" ya sake tausasa murya."haba
bishira, ina kano ina garin kaduna?" ta ce, "tabdi,
nifa dalilin kukana taron matan kaduna nake ji, an
ce kwarjini garesu. kawai kaje ka sa samu wata
ka manta da batuna." Yayi murmushi "bishira
kenan, kada ki dauka son da nake miki mai rauni
ne da har zan canza wata dake, ni dai ki min
addu'a." ta ce,"sam ban yarda da wannan zancen
ba, ni dai bari in kira antina mijinta zai iya
taimaka maka a barka kano." kafin ya ce komai
tayi ciki da gudu. yayi yar dariya. bishira tunda
ya ce kaduna aka tura shi duk ta damu. Anti ta
fito daga kicin, bishira ta ce, anti kizo inji Abba.
anti ta dubeta, "in zo?" bishira ta kama hannunta
"don Allah aunty taimako zaki mana, zo ki ji." 49-
suka xauna sannan abba ya gaidaa anti cikin
girmamawa.bishira ta dube shi ka fada
mata.abba yace me?tace anti kinga fa kaduna
aka tura shi,ni kuma wlh ba xan so yaje garin nan
ba.anty ta sa dariya.to yanxu so kike yaqi xuwa
ko so kike ya tafi dake? tace,ni so nake ki yima
abban nasir bayani,nasan ba xai rasa sanin wani
da ya sani ba.abba da anty suka sa dariya,yace
kamar yaya?tace yayi magana a barshi anan
suka sake tuntsira dariya.tayi fushi ta miqe fuuu
ta nufi cikin falon gidan.anty tace bishira tana
matuqan sanka,dan allah ka kula da ita.ya kalleta
ya sunkuyad dakai,yace nima anti ina santa,kuma
tuni nasa manya susan xancan,saboda in samu
natsuwa,amma tace tana jin tsoron
mamanta.anty tace eh to,dole taji tsoro dan ba
dole bane hjynmu ta yarda,amma shi babanmu
bashi da matsala.abba yace to ni dai xan tura a
kowane lkc,dan ahjna yayi min magana tun kafin
tafi ta camp. Din nan yake ta min zancan." Aunty
ta ce,"to in kun tashi fa ba gurinshi za'a tura
ba,gurin kaninshi ne dake jakara.amma kafin
hakan sai an nemi izinin Alhajinmu din." Abba ya
ce,"to ni ko wa zai shige min gaba gurin neman
izinin?"aunty ta ce,"Abban nasir zan sanar
dashi,insha Allahu har wannan din ma batun
(service)din naka zan mishi bayani." cikin murna
abba ya ce,"to na gode,Allah ya saka da
alkairi"anty ta ce,"ba komai" ta mike "bari in turo
ta don nasan tana can tana cika sai ka bata
baki." yayi yar dariya tare da cewa"to". ta zauna
tana kumbure-kumbureya ce"haba tawan har
yanxu baki huce ba?" ta sake kauda kai gefe,ya
ce"to shi kenan,yanzun dai na fasa barin
kaduna." ta dube shi da sauri,"ka fasa barin
kaduna fa ka ce?" yayi yar dariya"au na
manta.kece duk kin ruda ni,cewa zanyi na fasa
barin kano." ta share yar kwallarta,"to shikenan"
ya ce,"naji dadin kiran anty da ki ka yi.ina ganin
nan da yan kwanaki su Alhajinku zasu sanni,Allah
yasa ace an bani ke." Wayyo dadi,ta tuntsure da
dariya.abbana nawa,bana zaton cewa zaka kai ni
murna a ranar."ya mike zan tafi "ta ce tun
yanzun? to ka ce ina gaishe dasu umma." Ya
ce,"umma bata cin mike,kullum sai ta ci in gaishe
ki da kyau.amma ke kin ki zuwa gaida ta." ta
ce,"kasan fa ni bana iya sakewa da ita,nafi
sakewa gurin umman bashir." ya ce,"kunyarta ki
ke ji?" ta dan tabe baki tare da daga kafada kila.
ya ce,"ina mamakin yanda kika saba da umman
bashir,alhalin ummana tafi saukin kai." ta ce,"ga
wannan kanwar taka mara kunya." ya yi yar
dariya sabida tuno abind ummi ta musu. ya ce a
hankali,"zaki saba da halin ummi."ta dube
shi,"tun ranar dana soma ganin ummi din nan fa
ban taba jin cewa ina sonta ba." ranshi yadan
sosu,har ma ya gimtse fuska,amma baice kala
ba.lura tayi da canzawarsa.don haka sai ta ce"ka
min afuwa in na bata maka." nan ma bai amsata
ba.illa sai da safe. Tamkar Alhaji yasan yadda
abba suka yi da antin bishira,da safe Abba yaje
gaida shi ya ce,"babana zuwa yanzun ya kamata
a ce mun shiga maganarku da yarinyar nan."
Abba ya sunkuyar da kai tare da ce wa,"um,dama
gidan antinta da naje dazu munyi zancen,yanzun
dai su ce sai an nemi izinin shi baban nasu. ta
ce,mijinta zai masa magana,in yaso sai kuji ranar
da zaku je din." Alhaji ya ce,"to shikenan.Allah ya
kai mu.yanzu yaushe zaka tafi kaduna?" kafin
abba ya bashi amsa,ya ci gaba da cewa,ban so
ba sam da wannan yin nisan da zaka yi damu
Abba." Abba ya ce,"ina hasashen cewa za a barni
nan kano da yardar Allah,bisa ga taimakon mijin
yayar yarinyar da nake zuwa gurinta." Alhaji ya
ce,"to Allah ya yarda,sannan in an fada maka
lokacin da zamu gana da waliyyan nata sai ka
sanar dani." Abba ya ce,"to." Alhaji ya ce,"ina son
mu danyi bincike kan yarinyar amma mahaifinta
sannanne ne,anata yabonshi." Abba ya ce,"to."
Ranar juma'a da misalin karfe biyu da rabi Alhaji
ibrahim (wato abban nasir,mijin anty farida),ya
samu sirikinsa a gida. bayan sun gaisa ya
tambayi yan jikokinshi sai Alhaji ibrahim ya
ce,"suna lafiya.dama makasudin zuwan shi
ne,akwai wani yaro da ke zuwa gurin
bishira,yawancinan gidanmu suke zance. to
gaskiya na yaba da hankalin yaron,sannan ya
damu yana son ya turo iyayensa.to shi ne nace
bari in nemar musu izini tukun." mahaifin bishira
ya kalli surukinsa ya ce,"aisha ko bishira?" Abban
nasir ya ce,bishira ce." ya gyara zama. "bishira
ta gama sakandare ne?" Abban nasir ya ce,"ai
Alhaji ba yana nufin ayi auren yanzun bane,a san
dashi ne." Alhaji ya ce,"bana haka,ka sani sai dai
tayi abu daya,in karatun karatun,in auren to
auran. Ibrahim kasan wani abu daya? duk lokacin
da kasa yarinya ta soma tsayawa da saurayi
bayan tana karatu,musammanirin bishira irin
wadda tasan tsarina amma ta danne ta turo min
saurayi to gara ayi mata auren. Domin doguwan
soyaryannan bata da ma'ana,qarshe sai wata
shedana ta biyo baya,balantana bishira tana da
rawan kai.ya matsa kusa da wayan tangaraho
wadda aka jona ta ke amfani a daukacin gidan,ya
dannan nanbobin sannan ya kira hjy.ta amsa
daga sashanta,yace bishira na ciki? tace tananan,
yace ki turo mani ita,tace to.gaban bishira ya
badi,ganin mijin yarta a gidan dan tasan abinda
ya kawo shi.ta xauna can gefe tace,gani dady,ta
gaisa da abban nasir.mahaifinta yace nasan
kinsan dalilin xuwan ibrahim ko? kanta a qasa
tace,a'a. yace.yace to saurayin da ce xuwa gunki
ne yake san ya turo magabatansa,kuma nasan
kinsan da batun?sai dai inasan kisan abu daya
bana san doguwan soyayya,da xara nagama
buncike akan yaran wanda shari'a tace.inna
gamsu,to fa aurad dake xanyi kije can ki qarasa
karatun in kina so.ahj ibrahin yace yaran yace shi
ba dole sai anyi yanxu ba.nufin shi a amince
mashi.shi kuma xai jira har ta gama
makarantanta. ahj ya katseshi ta hanyan daga
mai hannu,ibrahin kaidai sheda ne bewan bana
haka, kuma ba a haka dani ko?yace auran yata fa
kakeyi,ka san tsarina.ibrahinyace na sani ahj.
yace yauwa,ina nan ban canxa ba.yace yanxu
abinda nake san ka dashi kafin na amince da
xuwan iyayan shi.ya dubu bishira yace kinasan
shi kin amince dashi? tace eh yace tashi ki tafi
angama.kai kuma inasan kashiga unguwa uku ka
binci komin labarin yaran da usilin shi.ahj ibrahin
yace angama.yace naso ace sai ta gana
karatu,dan sai anyi sa'a xata qarasa,anma hakan
xaifimin akan doguwan soyayya kafin inxo inajin
haushi.ibrahin ya miqe to ni xan tafi.ahj shima ya
yunqura xai tashi sai waya ta kama ruri dan haka
sukayi sallama anan. ummi ta shiga gida daga
makaranta take,akuyan umman bashir tagani ta
gani a gidansu tana masu barna a kicin da sauri
ta koma ta saka sakatan gidan,sannan ta
dawo.ta kama akuyan ta kaita bakin fanfo ta tara
kanta sai kuka akuyan take tayi. Umman bashir
ta jiyo daga gidanta,da sauri ta fita taxo tana
buga gidan tana mashifa.yan baqin
ciki,mahassada,yanka min akuyan xaku yi?san
ummi bata ji ba, dan gidan ba kowa. umma taje
sheka can gidansu,hta kuma tsohuwa taje
gaisuwa n mutuwa nan kusa dasu.saida taga
akuyan ta galabaita sannan ta janyo wata leda ta
daura mata a bindi,sannan ta saketa.akuyan ta
tashi da gudu tayi hanyan fita,tace shegiya gobe
kixo ki bude mana abinci kici.taje ta bude qofar
ta jiyo muryan umman bashir,dan haka sai ta cire
sakatar sannan ta dan sanmata qofan akuya tayi
waje da gudu.saboda ledar da ummi ta qulla
mata,sai take ganin kamar binta ake,dan haka ta
nausa cikin unguwa da gudu.umman bashir na
ganin akuyarta tayi fitan bindiga,sai tabi tana
cewa,ku taremin.ummi ta koma ciki tana
dariya.ita kuma umman bashir daqar ta samu aka
ruqo mata akuyan ta.aka kwance ledan taruqo ta
xuwa gida.sai masifa take, tana isowa qofar
gidan umma na RFIN CIKI book 1 part 5
ZURFIN CIKI book 1 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:54
Ita kuma umman bashir daqar ta samu aka ruqo
mata akuyan ta.aka kwance ledan taruqo ta xuwa
gida.sai masifa take, tana isowa qofar gidan
umma na isa. tace yar baqin ciki kun kama min
akuya kun jiqata xaku kashe min,ta ta allah ba
takuba.umma tace akuya kuma wani iri?ni bana
gidan dawowa ta kenan.ta ce kina nan muna
fuka.umma sai ta shige gida,amma duk da haka
sai da umman bashir ta bita har ciki tace sai ta
doke mace akan akuyan ta.umma ta shige daki
can qurya tasamu ummi a kwance,tace ke uwar
yan daukan magana, ke ce kika jiqa mata akuya?
umma tace cinye min abinci tayi.nan abba ya
riske ta tana ta tsine tsine.yace meya faru?tace
kai ja can ka bani guri,dan baka san darajata
ba,banda an raina ni yaya xa'a kama min dabba
a jiqa?in nai magana sai a maidani mahaukaciya
ko haquri baxa a ban ba.abba yace to kiyi haquri
in sha allah baxa a qara ba.tace baxan haqura
ba,tunda inta mutu nike da asara.umma tafito
tace to yanxu ya kike san ayi?ni dai bananan
ummi ce da wannan tsiyan wai ta sameta ta
cinye mata abinci. umma tace kinsan halin ummi
kuma nima haquri nake da ita.tace to ni baxan
iya haqurin ba.umma ta finciko ummi ta hanka da
mata.ta gata na ki rama mata.ta juya cikin daki
ta kama harko kinta.ba kunya ta kama ummi
tana ta jibga.abba takaicin mahaifiyan shi ya cika
mai xuciya,amma bashi da daman cewa ta
bari.shin baxa tai tunani ba takama yar matan da
tariqe mata danta riqon adalci da amana,tana
duka haka? sai data gaji dan kan ta sannan ta
fito.abba ma fita yayi cikin takaici,ummi kuwa
kuwa tayi tayi har tsohuwa ta dawo,ta sameta
xaune tana dirxan kuka. Dama taci karo da abba
a waje tace mai sunan mlm har ka dawo xaka
kuma fita?yace um.tace miskilin banxa saikace
mai ciwon hakori,ta riska ummi tana kuka,tace
umhum daman tunda naga ya fita yana ta
maxurai nasan yaci xalinci.kai na gaji da halin
mai sunan mlm.umma tace,ba ruwanshi.ummi
taqara satin kuka ba umman bashir bace taxo
tayi min duka.meki ka mata?wai din akuyan ta
taxo ta cinyemin abinci,shine na jiqata da
ruwa,shine taxo tamin duka kuma gashi banci
komai ba, ko qala bata ceba,ta juya sai gidan
umman bashir.ta sameta tana sinke kayan
miya.tace ke sahura saboda bakida mutunci shine
xakixo har gaban uwarta ki daka?sahura tace na
daketa,kamme xata jiqa min akuya?tace wane
shegen ne yace ki saki akuyan ki har taje taci
mata abinci?to kashedin ki mara mutunci da baki
san girman nagaba ba.bashir ya fito yace a'a
tsohuwa kidaina xagan mana uwa har cikin
gidanmu.tace iye!kaxone ka nuna min rashin
tarbinyan ka?nan har wata uwa gareka?nanfa sa
in sa ya tsarke a tsakaninsu.ummata juyo su
tarasa yadda xatayi,sai ga abba ya shigo.yauwa
abba shiga gidan can ka lallaso min tsohuwa taje
kasgedi ataba yar gwal dinta.ta dubi ummi tace
duk aka yar marajin can ni naji dadin dukan da
tayi mata,dan dukan algaki tayi.banda xalunci ya
xata kama dabba ta jiqa? abba ya fita ba tare da
yace qala ba. abba na shiga gidan bashir yana
tsigale tsohuwa tankar xai kai mata duka,abba ya
daga hannu ya wanka ma bashir mari,sannan
yace tsohuwa saankace da xaka dunga mata
wannan fadan.ya dubi umman bashir dan allah
kiyi haquri.sannan yaja hannu tsohuwa,shi kuma
bashir yana ta xagin abba yana cewa allah ya
isa. umman bashir ta ce abba tir da hauhuwan ka
tir!tir! kuma gab nake da in dagama ka nono.cak!
abba ya tsaya kalaman mahaifiyan shi sun shi
jeshi,a hankali ya saki hannun tsohuwa batare da
tasan ya tsaya ba.dan sababin da takeyi yaja
hankalinta.ya juyo har gabanta yace dan allah ki
yafemin ki ya femin.ba tareda ya jira amsan ta ba
ya fita. baiji muryan taba amma koda bata ya fe
maiba jikinta yayi sanyi.da yamma bayan su ahj
babba sun dawo kasuwa sai suka shiga dan
gaida tsohuwa.nan ta saka masu kuka suka rude
tare da fadin me aka mata?cikin kuka tace ni
sahura xatai ma rashin mutun ci tare da danta
bashir nan ta koro masu bayanin komai. Ahaji dai
sukai ta bata haquri,ahj qarami yace shi kam dole
ya cimata mutunci daga ita har bashir din.da
suka fito ahji babba ya ce kada gaje ka mata da
tsin hankali,nashihaxaka yi mata shi kuma bashir
ya girmama yayansa.abba kuwa yana fita sai ya
bar layin dan bacinrai,dakin ahmad yaje ya
kwanta duk da cewan ahmad din bayanan.tunani
yake tayi akan mahaifiyanshi,yadda ta runtse ido
da alkairin da umma da ahj suke mata.ahj qarami
cikin damuwa da takaici ya shiga gidansa,da
bashir ya soma yin karo,nan take ya rufeshi da
fada.sahura na ji ta taso cikin mashifa kada ya
xagan mata da,dan ya nemi tare mata
mutunci.ahj yace har wani mutunci ne dake
wanda xai kare maki?to da kinada mutuncin kin
tunkari mahaifiyata ki mata cin xarafi?tace har
gidannan ta shigo saboda na daki yar gwal
dinta,takan wannan wara mutuncin yarinyan xata
xo ta xage ni?umma tace ma ahj babba ka fito
gashi can fa ahj qarami rigima ta kaure
tsakaninshi da umman bashir.da qyar ahj babba
ya kashe wutan,abba da ya dawo yaji hayani ma
mahaifanshi sai ya qara barin layin sai can sha
daya na dare ya dawo ya kwanta,ranan ko abinci
bai ci ba.da safe yana gaban umman shi yana
fada mata kalaman da umman bashir ta masa
jiya,una ta ce ashsha,kai banji dadin wannan
kalaman na sahusa gare ka ba.saidai na gode
daka nemi yafiyanta,sannan ka kiyaye duk abinda
xaisa tayi maka munmunan furuci.dan bakinta
dafine a gareka.kada kaga cewan baka yimata
komai ba,to intayi ma mugun furuci sai
kamaka.yace xan kula,tace yauwa abba.saka
makon binci ke da mahaifin bishira yasa amishi
iri daya da wanda sirikinshi ibrahim yayi
mishi,ma'ana halayan kirki da mutuncin iyayanshi
da shi kanshi yaran.duk dadai ance masa ba
wasu masu hali bane?sai rufin asiri da suke da
shi.wannan bai dameshi ba tunda dai ance mashi
yaran yana neman na kanshi,sannan yana karatu.
to tunda tana sanshi ba ruwan shi. ya kira wayan
cikin gida ya kira hjy sai yaji sallamanta ta turo
qofa.yace yauwa dama ke xan kira.ta dire tire
mai dauke da kayan shayi akai,sannan ta xauna
tana gaishe shi. Ya amsa sannan yace ina jin
gobe masu neman auran bishira zasu je wajen
yaya a jakara. Hajiya zainu ta gyara zama,"ka ce,
bishira ko Aisha? ya ce bishira dai tayi yar dariya
yaushe bishira tayi saurayin da har zai turo? ya
ce,"a'a ba ki sani ba? ta ce,"na dai ji yanzun" ya
ce to na basu izinin turawa tun jiya tunda tana
sonshi babu ruwana da doguwar soyayyar nan
kin sani Hajiya zainu ta hade rai,"amma kana
sane da cewa ss2 zata je ko? ina laifin ta gama
sakandare? Tace ,"gaskiya ranka ya dade ka bar
batun auran bishira." ya dubeta,"kada ki damu
kanki fa.don kin san ba zan canza ba" ta bata
rai,to dan wanene? shima ya daure fuska dan
babanshine.ta mike a fusace ta fita sai dakin su
bishira. Lokacin suka farka daga baccin da suka
koma bayan sallar asubahi.ta ce,"ke bishira,ke ce
kika turo saurayinki gurin dadynku? wai yaushe
ma kika yi saurayin? Aisha tayi zaraf tace, momy
kin ma san wanene? hajiya zainu ta ce,"wanene?"
Aisha ta ce telanmu Abba din nan." Hajiya zainu
ta saka salati Abba tela? tela fa? Aisha ta
ce,"tela kuwa" hajiya zainu ta isa gurin bishira ta
rike mata kunne. "kece kika zabi auran tela? me
ya ci shi kansa bare ya baki? zai iya da
karatunki? wallahi tun wuri kije ki fada ma
dadynku bakya sonshi." Bishira ta ce,"nifa shi
nake so momy."hajiya zainu ta rufeta da duka.
washe gari su Alhaji babba da abokinsa Alhaji
sani,sai makocinsu malam ma'aru suka je
nemawa Abba auran bishira a jakara gidan Alhaji
musa wan mahaifin bishira. an amshesu hannu
biyu,sunyi magana ta fahimta an basu,kuma sun
karba.an yanka sadaki da dukiyar aure,sannan
sunce suna so za'a hada da yarta. Su Alhaji suna
ta godiya nan dai gemu da gemu suka rabu cikin
mutumta juna. Hajiya zainu ta dauki karan tsana
ta dora ma bishira,tunda tayi-tayi cewa ta janye
batun auran Abba taki,ta ce to bazan miki komai
ba.sannan in babu ta sameki kada ki ce kin
sanni,in ki ka zo nan gidan da sunan neman
taimako saina wulakanta ki. Duk bishira dai ta
yarda,nan aka sa rana kusan wata shida. Abba
ya iso kofar shagonsu da sauri don hangen da
yayi gurin ya cika da jama'a,yana zuwa sai yaga
ashe ummi ce tazo wucewa ta taba wani shagon
fale-fale ta taba sai yayi mata shocking. shikenan
ta tsaya tana jiran wa zai zo tasa shima ya
taba,can sai ga wani yaro,tace kai ka iya karatu?
yaron ya ce,"eh" ta ce karya kake in da gaske ne
nuna mun acan.da gudu yaro yaje ya dangwala
dan yatsa a kan A sai ko shocking ya debe shi ya
jefa kwata. Ashe yayan yaron na kallonta sai ko
ya biyota shine ta fallo da gudu ta fada
shagon,shi kuma y ce sai ya duketa. Abba ya
kalleta kallon tsana ya ce,"fito shegiya ya
hankado ma yaron ita ya ce ka mata dukan tsiya
yaron ya ce na hakura ta ci darajarka Abba ya ce
don Allah ka duketa,don wannan bata da wani
amfani daya wuce duka. yaron ya ce,ku dai ku ja
mata kunne don kar taje tasa dan wani a
matsala,ko ma ya rasa ransa,domin shocking zai
yi kisa nan da nan. Abba ya ce dama zai kasheta
ai da munyi murna.ummi ta kalleshi a ranta ta ce
sai kazo ka kashe ni. Bayan kowa ya watse na
nan yasata tsalle kwado. Ahmad abokin shi ya
shigo shagon ya ganta tana ta tsallen kwado ya
ce a'a Abba meye naka nasa mace irin wannan
horon? Abba ya ce kasan Allah da ace yarinyar
nan namiji ce da tuni na zuga an kaita gidan
horon yara,kaini da in kayi kisan kai babu laifi da
sai na ba yarinyar nan gamalan 20 tasha ta
mutu. Ummi cikin kasa-kasa da murya ta ce
nima da zaka mutu a dadina. Ahmad ya ce haba
Abba ya kake irin wannan maganar? ya dubi
ummi tashi ki tafi abinki.ummi taki tashi don
tasan in don Abba ne sai ta tashi ya ce ta sake
sabon lale don haka sai ta ci gaba da tsallan
kwadonta. kuma bata nuna kasalarta domin ya ce
sai taji jiki tukunna zai barta. wannan ya shigo ya
ce Allah sarki ai mata hakuri wannan ya shigo ya
ce don Allah a kyaleta.sai kurum ta saka kuka. da
kyar Ahmad ya shawo kansa har ya ce ta tashi
ta tafi.ya ce kuma inta yarda yazo gida ya samu
tayi wani laifim shi da ita ne.daf da magrib yana
sauri za shi masallaci sai ya ganta da dan tasi
tana kasa shi kuma yana tuko motar a hankali
yana ce mata an kusa gidan tana cewa eh. bata
lura da Abba ba saida ya ce ke ina zaki? da sauri
ta fice da gudu dan tasi yace ke yarinya zo nan.
Abba ya matsa gurin shi ya ce malam lafiya? dan
tasi ya ce yarinyar can ce ta taro ni tun daga
bakin titi.wai an aikota ta kira dan tasi za'a dauki
kaya zuwa wambai. nan na dibo fasinjan cikin
gari ne ma sauke su tare da basu hakuri,to da
mukazo hanya sai tace mun jaki ne za'a dauka
nace jakin lafiya? ya ya za'a iya saka jaki a tasi?
ta ce mun ita dai tashi aka ce mata ta taro,kuma
nayi-nayi ta shigo motar taki. Abba ya ce,kayi
hakuri karya takeyi,kanwata ce.wallahi bata ji.
dan tasi cikin takaici gashi ya sauke fasinjanshi
yajuya ya tafI. Abba ya nufi masallaci yana
kyalkyata dariya.don shi lamarin ummi tsoro ma
ya soma bashi jaki a tasi.kai shima dan tasin
mashiririce ne.banda haka tunda ta furta jaki ai
sai ya kama gabansa. yau bai ma bi ta kanta
ba.don yana sauri yaje gurin masoyiyar sa
bishira. Ummi ta shiga ajinsu na makaranta.kai
tsaye ta nufi kujerarta wadda babu wata yarinyar
data isa ta zauna duk ajin don suna matukar
tsoron ummi. Tun daga lokacin data bigi kirji ta
ce kujerarta ce,kowa ya sallama mata.malamai
ma da suka gaji da rabon fada cewa suka yi a
bar mata kujerar. duk makarantar babu wanda
bai san ummi ba,malamai da dalibai saboda
yawan fadanta da tsokana,har malamai bata bari
ba a tsokana. sun fita fitsari ita da kawarta
Amina,kafin su dawo malamin (social studies)ya
shigo. Amina ta ce ummi dubi har malamin(social
studies)din ya shigo. ummi ta ce,"ina ruwana,ko
wanene ma ni shiga zanyi abuna."Amina ta ce,"in
dai tica hassan ne gara mun juya don sai ya zane
mu." ummi ta ce,"tab ai gara dukanshi da in tafi
gida yanxun wannan mugun yaya Abban ya ci
zalina." sam ummi bata kalli malamin ba,sanda
take takai kujerarta,yayinda Amina ta labe ta
kasa shigowa,kamar cikin mafarki taji muryarshi y
ce,"ke daga ina ki ke?" ta dubi gurin da
sauri,"yaya Abba ne ya hade rai,fuskar nan tashi
babu annuri sai kace mai bada mugun labari. ta
tsorata matuka,ya ce" zo nan kiyi 'kneel down'."
jiki na bari ummi taje ta zube gaban allon.nan
take yayi mata bulala guda goma masu kyau.
take yan ajin suka shiga taitayinsu,don sunga
ummi tsiga tana kuka irin wanda bata taba yinsa
ba.don ko an duketa daurewa takeyi ta kuma
shanye dukan. sannan sabon malami dan bautar
kasa kamar yadda ya gabatar musu da Kansa
daga zuwa yayi wannan duka.lalle dole su
tsorata. ya ce,wuce ki zauna dakikiya mai idon
jaki.wannan kalma ta daga hankalin ummi,domin
taga yan ajin sun guntse dariya. ummi ta koma
kamar ruwa ya cinyeta a cikin ajin duk tsokanarta
ta tsiya,tsunguli wancan,shuri wancan,duk an
samu saukinta. taimako daya Allah yayi mata,duk
da halinta ta da kan daukar karatu.a zaton Abba
bata iya komai ba,tun da basa shiri. don haka
baya ko duba takardunta,islamiya ne yafi tsarata
don tashi hikimar fannin addininta ne dole a
matsa mata ta sani,boko kuma in bata yi ba ta
yiwa kanta. duk rubutun da Abba yayi ummi yake
ta dawowa ya ce ta karanta shi in ko ta mike sai
ta karanta shi tsaf.in da ta dan samu saukin shi
kenan. tun daga wannan ranar ummi alkadarinta
ya soma karyewa gurin yan ajin,domin in suna
fada shh da yazo ba bin ba'asi ita yake horawa.
sannan in ta duki wani kafin ya shigo.daya shigo
za'a fada mishi,don shine ya basu damar cewa
duk wanda ta taba in yazo a fada mishi. duk da
sun gano kanwar shi ce,gashi kuma wani lokaci
tsokanarta suke tunda ya ce mata ummi mai idon
jaki. sam bataji dadin zuwan Abba ba amma
tasha alwashin itama sai ta mishi abinda zaiji
bakin ciki kwatankwacin yadda taji. wata rana
Abba ya siyo wayar sadarwa, lokacin tana farkon
fitowa,yazo da ita gidan yana nuna ma su umma.
nan akayi ta mishi murna umma ta ce,"kai
Abba,kai da zancen aurenka ke karatowa ina kai
ina siyan wannan abar har kusan dubu ashirin ka
ce?" Yace umma amfani kai,kema xan sai miki ai
tunda nan gaba kadan xata sakko.ahj babba dai
yace xaya bani kudi in sayo musu shida ahj
qarami.ummi na wanke wanke tana kallan
su,wayar ta birgeta,irin wanda suke gani a cikin
fina finan indiya, ta xata yan sanda ne kawai
suke riqe irin wannan wayoyin.kai ko na bakin
titin nan da take ganin mutane na bugawa birgeta
yake yi,har ta tuna ranan da sukayi doguwan
tafiya sukaje phone book.suna xuwa suka tarad
ana layi,haka suka koma gyefe saida kowa ya
gama sannan suka shiga sunata latsa latsan
nanbobi suna karawa a kunne.saida wani mutun
yaxo ya kore su,bayan ya dundungure masu kai.
tayi murmushi, sannantace a ranta, allah yasa ya
sai ma umman su,ita ko ta samu abin latsawa.
daya nunama tsohuwa wayan tace shirman
banxa,inba qarya ba da wannan xaka kira wani
daga nesa?yace kn da a saudiyya kike xan kira
ki.ta ja tsaki tayi daki shiko ya fice nana
dariya.cikin satin ahj babba ya ba abba ya hada
masu waya da layi,ahj babba yafi kowa murna da
wayan, saboda shi mata fiyine. Wata safiya abba
ya shiga wanka, umma na kicin tana soya masu
dankalin hausa. zirif ta shige dakin abba tanata
danna danne,da taji motsin bayi sai ta aje ta yi
waje da gudu.saida ta tabbata ya shiga daki sai
tayi xirif da shige gida.lkc da taxo kawo mai abin
kari tasame shi yanata danna wayan,ya dubeta
kinxo kin tabamin waya ko?da sauri tace a,a.yace
munafuka,kece gashi kinyi min delete din duk
numbers din dake cikin wayan, muguwa. tace to
ni na shigone?ya harare ta yace fita, da ace ban
rubuta lambobin na aje ba da yanxun kin min
asara, muguwa kawai. ummi ta fita tana dariyan
mugunta,domin in da abin da tafi so bai wuce
taga bacin ran abba ba,kamar yadda tayi imani
shima burinsa kenan. umma ta lakato man xafi
tana shafama ahj a qafa tana murxawa.yace
yauwa suwaiba kamar kinsan tun daxu yakemin
kwankwatsa.daxidariya tace in dan tamu ne
kariqa ware ranaku biyu a sati kana hutawa.yayi
yar dariya,ina wani hutu da xanyi a gidan
nan,matsalar ummina kadai ta ishe ni.umma tayi
dariya,sannan tace ai ummi sai addu;a Ta canya
xancan da cewa,af na manta niko yanxu auran
abba yayi wata hudu nangaba?ya ce hudu ne da
yan kwanaki.tace tofa!gashi ni uwarsa banida ko
kobo,bari naxo na kama sana'a. ya tuntsure da
dariya,sannan yace sai yanxu kika san da
sana'a?itama dariyan tayi tace, in ba haka ba ahj
ranar biki ko an kirani bana amsa ba.yace gashi
kuma ke xaki mishi lefe.tace,to na shiga
aljihunka,in yaso in an soma sana'a sai in biya
ka.yasa hannu ya dago fuskanta yace sannu
sarkin wayau.suka sa dariya.yace in san muje
yaga gidajen nan na layin gabanmu,sai ya xaba
guda daya a baiwa masu hayar notice sai a gyara
shi.tace ya xabi na farkon layin dan yafi
kxau.yace amma bashida girma.tace ya ishe shi
daga shi sai matarsa fa?wanda ke cikin gidan ba
mata bixu ne dashi ba?yace to xamuje dai ya
xaba.sannan akoma kan lefe,tace allah ya saka
da alkairi,allah ya kaimu.yace amin.wayanshi
dake caji ta soma ruri,yace dauko min wayar
can.ta miqe tana cewa har naji tsoro,na kasa
sabawa da wayan nan.yace kuma gashi na kusa
bar maki ita. tayi dariyan jin dadi,tana
kallanshi.to ni wama xai dinga kirana?yace ni
mana,bana iya yi miki wata magana in na kira
abba na ce ya kawo maki,sai inga kamar yana
tsaye,inko taki ce dana kira sai ki kebe daga
jama'a muyi hiranmu. tayi dariya, daidai lkcn da
kiran ya sake shigowa,ya daga. ahj buhari ne
wanda ke sarin kaya gun shi daga kaduna.suka
gaisa yace ahj ka kira kan in dauka ta katse.ahj
buhari yace,dama ina san ince maka ne dan allah
gobe xan shigo,kasa ahada min kayan nan da
wuri.yace ba komai xa a hada.bayan sunyi
sallama umma tace ni abin da yake bani al'ajabi
da wayan nan, har kullum yanda xaka kira wani
daga nisan duniya,kuma kuyi xance radau.ahj
yace ci gaba kenan,wata rana ma sai kinga
fasahan data ninka wannan.tace haka ne.abba
yana xaune gaban ahj da safe bayan sun
gaisai,sai ahj yace abba ina ganin da yamma ko
xuwa dare kaje ka duba gidajen nan ka xabi
guda,saboda a ba su notice dan a gyara
didan.yace ahj ba sai naje ba duk wanda aka bani
yayi.ahj yace ummanka tace ka xabi na farkon
layin. cikin murmushi abba yace,ta shi
kenan,nima shina xaba domin duk abinda umma
ta xaba min shine xabina. tuni sahura ta fito da
anko,xaqewanta da nuna isarta akan bikin sai
kace ba dan fari ba. duk dangi sai surutunta ake
yi,har danginta.umma kan cewa tayi anko ba
shine damuwanta ba,dan haka sam bata bi ta
kansu ba.abba a cikin ajin da yake koyarwa,ummi
tana 2n gefe in da yayi mata maxauni a qasa,can
in da ba knwa sakamakon ganowa da yayi in tana
ajin ba a xaman lafiya,sannan babu me ikon xama
a kujeranta.yace,in ma ya sake ganinta ko a wace
kujera ce bas,xai ballata.rubutunda yayi take yi
ranta bace.ya kalli gun datake yace ke!ta dago ta
dube shi,yace xo nan.taje yace,amso min bulala
acan ajin.kafin ta dawo sai da ta duke wata
yarinya ta rugo.nan kuwa yarinyan ta biyo ta har
aji,abba kam daya amshi bulalar saida ya xaneta
tas.sam abba ya sama uni ido ko ta ina,ba
makaranta ba, ba gida ba.dan haka ta matsu yayi
aure ya bar gidan sannan ya gama service dan
shi ya qara gaba. tabbas lkcn auran sa xata yi
party.RFIN CIKI book 1 part 6
ZURFIN CIKI book 1 part 6
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:56
Tabbas lkcn auran sa xata yi party. Ummi party
xatayi na murnan barin gidan shi.ahj ya ba umma
wayarshi kamar yadda ya fada mata,ya ba abba
ya suya mata layin mtn kamar yadda ya fada
mata.ummi tafi kowa murna da wannan
wayan,domin in umma ta aje takan dauka tayi ta
latse latse,har dai ta iya abubuwa a wayan
saboda ta iya karatu.kwanci tashi bikin abba ya
rage saura yan kwanaki.duk gida biyun sai shirya
shirye suke,mu samman gidan amare saboda yan
mata biyu xasu auran.gidansu abba tuni ahj yasa
an masu fantin gidan biyun,gidan ango kuwa ya
sha gyara da fenti.ahj ya sabunta mishi qofofi da
wundunan gidan, batun lefe kam dama tuni ya ke
sayen xannuwanshi da kadan da kadan yana
kawo ma umma tana adanawa.dan haka ahj
karami yana kawo akwatuna umma ta fito da
kayan dan tasan me xa a qaro.sannan ya yaba
da hankalin abba.wannan ya nuna mishi cewa
abba xai iya riqe gidanshi.lalle sana'an hannu
tana da amfanh ga yayanmu a wannan xamanin
namu.umma tai mashi lissafin sauran abubuwan
da xannuwa da leshi xuwa shadda,tace ahj dan
allah adubo mana masu tsada, Ahj yace suwaiba
xan yi daidai qarfina,ba xan yi qarya ba dan sun
san cewa dana talaka ne,kuma suka ba shi.umma
tace,sai batun abin da xa a ci.yace suwaiba
kenan,saunawa xakimin lissafin kayan abincin?na
xata ma xakice kayan sawanku?umma tace suma
a kawo mana da wuri dan mu dhnka da wuri,ba
abba xan ba c saboda harkokin sun masa
yawa.saura sati uku biki aka kai lefe.hjy xainu dai
unguwa ma ta tafi a ranar,danginta na maigidan
su ne suka amsa.sai yatsina suke tare da raina
kayan da suka duba ma sai um da um suke
cewa,wata tace to an gode fa,tunda taji ta gani
mu menene namu?suka ba da tukuici, nan dai
yan kai lefe suka dawo jiki babu qarfi.koda suka
dawo suka sanar da umma sai tace ku qyale
su.mu dai mun yi daidai qarfinmu.umman bashir
kuwa da qannanta suka kai mata labari cewa,tayi
ina ko xa suyi maraba da kaya?suwaiba ta karbe
mishi kudi bada xuba kayan kirki ba,banga
laifinsu ba.ummi kam sai dibar ma umma kayan
abinci take a boye tana kaiwa gidan maman iman
maqotansu ne,matan suna shiri da ummi, don ita
rayuwar ummi dariya take bata,ta gwado shinkafa
ta kawo,taliya,ta tsiyayo mai,ta ce sauran kayan
miya da magi,har nama debowa zanyi. maman
imam ta ce lallai kawayenki zasu sha party.
ummi ta ce tab ai dole inyi party zan rabu da
alakakai sarkin mugancin duniya. maman imam
ta saka dariya,ummi ta kuma fita da gudu tana
fadina na tuna inda gishiri da maggi suke. daga
gidan amare anzo anga gidan amarya,nan ma sun
tafi suna mita,fadi suke "bishira batayi sa'ar miji
ba,wata ta ce ya aureta ne don kudin ubanta.
koda suka je suka fada ma hajiya zainu fasalin
gidan,daki uku ne duka falle dai dai sai kicin da
bayi a tsakar gida. kanwar zainu ta ce,"kai
gaskiya bishira bata yi dabara ba.hashimu dan
gidan Alhaji mansur ya jima da sanar dani ya
kamun bishira." hajiya zainu ta ce,"shi kadai?ko
yayan abokan babansu nawa ke sonta?tunda taki
tsayawa tayi karatu ta zabi ta auri tela,ba shi
kenan ba?dubi gidan ubanta amma ta zabi zama
a wani gida dakuna jere sai ka ce ajin
primary."lol. suka ce,"kwarai kuwa kamar ajin
makarantar gwamnati."ta ce,"shi kenan ai kaya
dai asai mata daidai tsarin gidanta ba iri daya za
a sai musu da Aisha ba." sun siyo sunje sun jera
komai ras,yanzun kam sai daura aure ya
rage,Abba da abokanansa walima kadai ya shirya.
can gidan ne suke ta bukukuwansu irin ma masu
hali.shi kam dai yasan yan'uwanta ba sonshi
suke ba. sam be je gurin shagalinsu ba. ranar
lahadi aka daura aure,misalin karfe goma na
safe,unguwar kam ta cika da mutane da motoci.
Abba da zugar abokananshi salisu yayan amare
yayi musu jagora cikin gidan. sun gaisa da
mutane sannan suka fito kowa fadi yake."kai
amma angon bishira zankadede dashi
tubarkalla."gashi Abba da iya daukar
wanka,tsafta ce dashi ga son kamshi. KAI MATA
IYAYEN GULMA. Can gidan ango ma anata
shagalin cin abinci, jama'a dangi da makota sa
gudunmawa suke ba umma tana a'a amma sai
ace ta rike sabida ita mutum ce mai kyauta.
umman bashir kam sai takaici take ji,kowa ya
shigo sai dai ya ce mata."Allah ya sanya
alkairi"kawai musamman ta shigo gidan don taga
ko ana ba umman Abba ne. Nan fa na fita ta
koma gida babu ko kunya tana ta masifa, fadi
take "lallai suwaiba,gudunmawar auran dana duk
ita ce ke karbewa? gaskiya naga sai dai amin
Allah sanya alheri a wuce,to da sake,ni na haifi
abuna ta bari sai ta tashi auran wannan
figaggyar yar tata sannan ta amshi bikin." ta
gama fadanta ta matsa,danginta suka soma yi da
ita,suka ce wa zai baki wani abu ke da ko dan
uwanki baki san ki bashi gudunmawa ba bare
kyauta.tsinanni yar rowarki ce taja miki."
kanwarta ta ce,"sahura sai dai ta ci na wani ba
dai aci nata ba,dama irinsu sun cika son banza."
ummi kam anci kwalliya an gayyato kawaye
anata party a gidan maman iman,an kunna rediyo
sai rawa suke yi,kafin a gama partyn an bige da
fada da dambe,da kyar aka rabasu,nan taro ya
watse. da misalin karfe takwas na dare,ango da
abokanshi sun taso sallar isha'i Ahmad ya ce don
Allah ango muje mu rakaka. ya ce,"Allah sai nayi
wanka."mukhtara ya ce,"gidan cunkus da jama'a
zakayi wanka?" Aminu ya ce,"don Allah malam
kazo mu tafi,in ma kifi zaka zama a gidanka."
Abba ya ce,"bari dai ku gani." a zaure suka ci
karo da ummi,ya ce,"ke jeki ki wanke bayi ki kai
mun ruwan wanka." ta sobare baki ta koma ciki
tana fadin. na dai kusan hutawa, masifaff. ta
wanke bayin sannan takai ruwan,yana shiga gidan
dangi sukayo kanshi,ga ango! ga ango!! abokan
wasa suka za na can zamfara suna tayi masa
tsiya. dan gidan ummanshi yau dai za a kwana
wani gidan ba na umman tashi ba.ya dai samu
ya shige wanka. bayan ya fito ya bude
dakinshi,ya shirya cikin wata shadda
mirror,lokacin su ake yayi.ruwan kasa mai duhu.
yasha hula mu hadu a banki ita ma kalar
shaddar,ya feshe jikinshi da kalolin turaruka.ya
shigo cikin gidan yaje kofar dakin umma. ya ce
umman tana nan.aka ce mishi tana dakin
Alhaji,yayi sallama a kofar falon Alhajin basu ji
ba,suna ta hira tsit ya yi lokacin da yaji umman
tana cewa Allah dai ya basu zaman lafiya da
zuri'a tagari. Amma har ga Allah naso Abba ya
auri..... ringing din wayar shi ce ta hana jin kowa
ummanshi ta ce,sai dai muryar Alhajin ya ce
wallahi suwaiba nima tsarina kenan. ahj yace ta
allah ya riga ya shirya ba ita ce matarshi ba.ya
daga wayar,ahmad ina xuwa mana. ba tare da
yaji abinda ahmad din xai fada ba ya katse
kiran,dan yaji haushi.yaso jin wacece iyayansa
suka so ya aura?ya sake doka sallama,suka
amsa.ya shiga ya xauna ya gaishesu,sannanya
dubi umma.dama naxo miki sai da safe ne.ahj da
umma suka yi yar dariya,umma tace to
abba,yanxu dai ka girma,dan allah kyawawan
halayenka dinnan kaci gaba da su.yace na
gode.ahj ma yayi masa nasiha,daga nan ya fita
jikinshi a sanyaye.da muwarsa me yasa umma
bata sanar da shi yarinyar da taso mishi ba
tuntuni?haka dai suka rankaya da abokanansa
dan xuwa dakin amarya. gidan kam tun daga
tsakar gida qamshi ke tashi.sun taradda
qawayenta biyu,ita kam tana lullube kan
gado.nan dai suka sayi baki akayi yan shaqiyanci
tare da barkwanci,sannan qawaye suka yi mata
sallama suka tafi,shima ya raka abokansa. ya
dawo ya xauna bakin gadan yana dubanta, itama
kallonshi take cike da so. sukayi ma juna
murmushi,ya janyo ledan kaxan da suka shigo da
ita. Ya warware takardar,y yago cinya ya mika
mata a baki,"ci,nasan yau kin wuni da yunwa
ko?" ta ce,"na koshi bana jin yunwa ma,ni kam
duk yau banji yunwa ba." ya ce,"ni ma haka,dama
yau bai da ce muci abinci ba."ta dube shi da
alamar tambaya a kwayar idanunta.ya ware
idanunshi. "taron da muka tara ko ina cike da
jama'a." yayi yar dariya sannnan ta bude baki ya
saka mata kazar.ta dan figa.haka yayi ta bata
tare da zuba mata juice a kofi shima yana bata.
ta ce,"to kaima ka ci." ya ce,nima ke zaki
bani."ta sunkuyar da kai don kunya sannan ta
dauka ita ma ta soma bashi. sai da suka yi
dam.sannan ya ce mata kije kiyi alwala kizo muyi
sallah. ta ce ai tun dazun nayi sallah.ya ce
wannan ta ma'aurata ce,zamu gode wa Allah
taare da rokonshi zuri'a tagari,da kuma fatan ya
tsare mu daga sharrin shaidan dama duk abin ki.
Ta fita ta dauro alwala,shi kuma ya kuskure
baki.shine yaja su sallar,raka'a biu sannan sukayi
ta addu'a,shi ne ma yake addu'ar ita kuma tana
cewa amin. bayan sun idar da sallah idar da
sallar,ya yi mata tambayoyi game da addini ta
sanar da shi,yayi mata yan gyare-gyare sannan
suka kwanta. sam Abba be daga kafa ba,a ranar
ya angwance abin shi.don haka yayi kwanan farin
ciki. da asubahi ya dawo masallaci,har lokacin
amarya tana ta shirga bacci ya zauna bakin
gadon yana kallonta.yasa hannunshi a gefen
kumatunta. "sleeping beauty" tayi mika sannan ta
bude ido,ya ce"a tashi ayi sallah ko?gashi sai
kinyi wanka ko?" ta ce,"eh." ya ce, "to tashi ki
gani gari ya soma haske." zani taja ta daura
daura ta nufi waje. da kallo tabi tsakar
gidan,sannan ta dawo dakin Abba.bazan iya jan
ruwa daga cikin rijiya ba. ya fito da sauri yaja
mata sannan yakai mata bandakin,ya dawo yayi
taja yana cika robobin ruwanta.sai da ya cika
mata komai,sannan ya koma dakin. lokacin ta
idar da sallah.ya dauko Alqur'ani mai girma ya
zauna gabanta,ya ce "madam zamuyi karatu." ta
dube shi tareda yatsina fuska,"wallahi bacci
nakeji."ya ce,"daure muyi ko aya biyar ce," ta ce
cikin shagwaba,"ni biyu." ya ce,"to bismillah,mu
fara ta sama ko ta kasa?" ta ce,"ni kam ko ta
ina, don haka sai ya soma mata daga bakara
yana yi tana maimaitawa,aya biyu kusan minti
ashirin ta ce, "zan kwanta." Ya aje kur'ani ya
kmama hannunta,zo muje kicin mu gani me zamu
nema.dan dole ta bishi zuwa kicin din.suka tsaya
suna kallm kayan, tukwane ne zuwa kuloli da
sauran tarkace,sai risho.ta dube shi cikin yanayin
tsausaya ma kanta. tace, sun qi sai min gas
cooker wai gidana ba flate ba ne bai dace da gas
cooker ba. ita ko anti aisha an sai mata, kayan
girkita ma duk yan chaina. tausayinta ya tsirga
ma abba, ya jawo ta jikinshi ya rungume, kada ki
damu bishira, duk abin da a ke sai ma yar gata
xan sai miki, matsawar Allah ya hore min. ya
janyo kwalin risho din ya ciro shi, ya hada yace
xan siyo lagwani da kalanxir kenan ko? tace eh.
ya miqe bari na dawo. tace to. ta nufi daki ta
fada kan gadanta taci gaba da baccinta, shi kam
gidansu ya nufa. tun daga nesa ya hango ahj
babba xai shiga dakin waje, in da aka sauki baqi
maxa, da alama ahjn ya hango shine shi yasa ya
tsaya a bakin qofar. abba yana cike da fara'a ya
rusuna xai gaida ahj shi kuma ya miqa masa
hannu, dan haka sai abban ya kama suka yi
musabaha. ahj yace Alhamdulillahi abbana, ka
xama mutun, sai ayi ta hakuri da rayuwa. abba
ya sunkuyar da kai yana tambayar kanshi ko
manya suna ganewa ne in kayi auratayya da
matanka? ahj ya katse shi da cewa, ya kwanan
iyalin taka? tare suka shiga gun baqin, yana
gaida su ya fito xuwa cikin gidan. yana leqawa
dakin umma bata ciki, sai baqi. wata uwani dake
matsayin abokiyan wasansu tace ango amarya ta
koro ka ne? yace, keni karki dame ni, ina umma
na? umma daga kicin tace, gani nan dana, xo
qyale su uwani. gurinta ya nufa yana cewa,kina
kicin ashe? tace, eh ina hada ma baqi abin kari
ne. yace kalli yanda duk suka yi mana kaca kaca
da gidan,wannan in sun tafi sai kin sha aikin
tsaftace gidan.tace to yana iya?dole in gyara in
sun tafi,ai arxiki ne ma xuwan nasu.abba yayi
dan murmushi,sannanya canxa maganan da
cewa,umma galan din kananxir muke so.tace,ga
ma kananxir din can da ahj ya siyo jarka babba
wai saboda biki.nace yaushe girkin biki xai yiwu
da kananxir?shine na aje shi.sai kadau galan ka
cika.yayi murmushi. Yace kai ahj akwai qoqari,
musamman lkcn bikin nan.umma tayi yar dariya
tare da cewa ko abinci fa baya iya tsayawa
yaci,in na masa magana sai yace bijin da guda
ina yaga ta cin abinci?abba ya girgixa kai,Allah
ya rama muku da mafificin alkairin da kuke
min,yasa ni ma in goya ku kamar yadda kuka
goya ni.tace amin abba ai muma kana yi mana
biyayya Allah yasa albarka a cikin auran, ya baka
yaya masu binka kaima.yace amin. ya isa gida da
kalanxir da lakwani ya samu ta koma bacci,dan
haka ya hada ya dora ruwan xafi ya juye cikin
plaks yaje ya ce ta shi mu karya. tayi juyi tare da
cewa sai an jima,dama tun jiya sun shigo da
biredi da kayan tea,shima sai ya sake
kwanciya.ya mannata jikinshi suka koma
bacci,goma da ishirin wayarsa ta tashe shi da
ruri. ya daga ahj ne ke san ganinsa qarfe sha
biyu.yace,ya sanme shi can kasuwa,ita ma ta
tashi.nan suka karya sannan yayo wanka ya tafi
kiran abba.kaya ne ya ba shi da kudin mota, yace
ya kawo ma baqi yan xamfara da xasu koma gida
yace ka tabbata ka dauki shatar mota har
Zamfara abba ya ce to.sai da ya samu motar
sannan yaje ya loda su suka daga,suna ta
godiya.yau satinsu daya cir umman shi ke kai
masu abinci,sannan ita kuma ya shigo da kayan
marmari,sai kaji ko tsire da balango.abba ya
shirya tsaf cikin qananan kaya xai tafi shago,yace
madam yau fa abinci xaki yi mana,kin san
abokaina su ahmad xasu xo muci abinci,in yaso
daga nan sai mu wuce gaisuwan surukai gidanku
a matsayin kina amarya wanda xaki soma girki
yau, me xaki dafa mana? ta tashi xaune duk abin
da ka ke so.dadi ya rufe shi,kowanne dai ki mana
fatana shine ki birge abokaina.tace an gama.
yace to bari inje xan turo yaran shago da abinci
da cefane tace to, har ya tafi kuma ya dawo
yace, xan biya in turo miki ummi,tace saidai in
fati.yace,ummi tafi fati hanxarin aiki fa.tace eh
nafi son fatin.kamar kullum sai da ya soma shiga
gun ummarshi suka gaisa ta tambaye bishira,
yace lafiyi lau.yaci gaba da cewa, yau nema xata
soma girki,nace na turo mata ummi tace wai
fati.umma tayi murmushi, sannantace kai ko
yaushe xata so a tura mata ummi umma tace ina
xata so a tura mata ummi? ita fa ba natsuwa
gareta ba.abba yace, duk da haka tafi fati
hanxarin aiki. umma tace,yanxu dai tura mata
fatin.ka ko sai kayan abinci?yace ina fa,yanxu dai
xan je bin wasu yan kudadena.tace ina xuwa
baqar leda ta ciro a cikin adakan suturunta,taxo
ta xauna sannan ta umurce shi da ya xauna.ta
miqa mashi ledan tace,kwance ka gani.abba ya
kwance ledan yana cewa menene a ciki ummana?
kudin da yayi arba da su su suka bashi amsa
yace,umma kudin nan fa?tace gudunmawa ce da
jama'a sukayi ta bani,ka gansu nan.yanxu ka je
ka siyi kayan abinci da su.abba yayi dariya,
sannan ya kullesu ya miqa mata tare da cewa.
Allah ya kyauta in amsan makh kudi, ki boye
abinki. tace bana son muyi ta jan magana
abba,kawai ka riqe kudin nan.muryan tsohuwa ne
ta katse su,inda take cewa yanxu ke suwaiba
hakan da ki ka yi adalci ne? yar gudunmuwar da
ki ka samu kiba mai sunan malam duka, ummin
fa? umma tace,to tsohuwa ummi me xatayi da
kudi yanxun?abba yace kai wannan matan sa
idan ki ya gota misali. Tace kai tafi can,ni rufemin
baki,ke kuma suwaiba da kike cewan haka ba kya
siyan mata yan tukwane da kwanonin nan na yayi
maigida cika duba ne ku ke ce musu ko ci bari
kallo? umma da abba suka sa dariya,tsohuwa ta
sake jin haushi ta ce eh dole ku min dariya tunda
kema kin xama shi,ai sai kiyi ta bashi naki ne ba
nawa ba.umma tace yi haquri tsohuwa, gani nayi
nan gaba muna sa ran abba shi ne xai ma ummi
kayan dakin ma gaba daya tace,me kika ce?tab
mai sunan mlm ne xai yi wa takwara wani abin
axo a gani?shi da ya tsaneta.abba yace,in lkcn
yaxo ke kya yi ma.ta tafa hannu cikin jin
matuqan takaici ta ce,a gayawa mai xuciya ba
mai dukiya ba,dan ko xan mata.ta nufi dakinta
tana fada.umma tace,tashi abba,dauki kudin nan
kaje. yace,wallah umma bari dai in dauka tunda
kin matsa,amma ba xan amsa duka ba.ya qirga
dubu uku,tace ka qara dan kusan dubu tara ne
kudin,yace haka ma ya isa ki adana sauran.tace
shi kenan. daga nan kasuwa ya wuce,ya sai
kayan abinci.bayan ya amso wadansu kudaden
shi ya hada ya kai mata. Sannan ya yi cefanen
kayan miyan rigijif da nama ya aika yaran
shago.dama kafin ya bar layin ya shiga gun
umman bashir ya gaisheta.da tana ta bace bacen
rai,sannan da yace umma ina fati? taje xata taya
bishira aiki ne.sai ta washe baki,tan bandaki.
yace to in ta fito ki tura mata ita.ya fice
abinshi.biyu saura ya iyo gidan,tun a tsakar gidan
yake jin qamshin shinkafa.ya isa kicin din tuni ta
sauke shinkafa sai miya.yace ki xubama yaran
shagona.ya dubi fati da ke yanka latas yace,in
kin gama jamin ruwan wanka a rijiya.tace to.yana
daki yana sa kaya yaji sallamar abokanshi.da
sauri ya fito, suna ta yi masa tsiya ango kasha
gyara, munxo dibar girki. abba ya bude musu
falo,falan yaji jeran samiru abin yayi na xamanin,
ga kujeru suka xauna suna yaba dukiyar da aka
xuba cikin falon.ya fito yace bishira ta saka hijabi
taje su gaisa.ya dauki abinci ya kai musu,sannan
yasa fati takai filet da ruwan sha,shi kuma ya
koma daki dan qarasa saka kaya.a xatam shi xai
samu sunyi nisa da cin abincin amma sai me?
dukkansu su shida kowanne filet din gabansa
shaqe da abinci da nama,ga cokali a
hannunsu,amma kowannansu juya abincin
yake,yace a,a kuci mana kai muke jira ka bude da
addua.tsaki yayi, yasan halin ahmad gun
xolaya,dan haka sai yace muktar kuci abincinku,in
kun bi ta ahmad xai ta bata mana lkc.cokali ya
dauka shima ya xauna kusa da sunusi ya ce mu
ci tare.take ya yatsina fuska tare da dawo da
abincin ya xube shi kan ledar yana tande
harshansa.dan danan gishirin da ya kama masa
harshe ya ragu,cike da kunya ya dubi abokanan
nasa suna ta dariyar da suke gimtse.da farko ya
dubi sunusi,wai gishiri ka qara ne?sunusi ya
ce,qila dai gishirin nan da bakin buhu ta
xufa.muktar yace dubi gaban rigata ni da shegen
kwandayi na tura nama a baki na tauna ya qwace
saboda tsananin qarfi ya dawo ya fado min
jiki.abba ya miqe cikin damuwa ya ce bari in
maku wata miyar. ahmad yace a,a duk yunwa
muka debo, inda yaji da mai a bamu muyi maneji.
abba ya fito xuwa kicin.fati ce xaune da nata
abincin tana ta juya cokalin. Abba yace ina
bishiran?taje daki.ya daga murya ya kirata,ta
amsa sannan taxo.ya dubeta fuska a daure ke
dama ba ki iya abinci ba shi ne ki ka toxarta ni
cikin abokaina?maimakon ki fada min? tace, to ai
fati ce nace tayi miyar, danni bansan yadda a ke
yi ba. haushi ya kama shi.ya dubi fati, ke dama
baki iya komai ba kema?shashasha, gara ki koyi
girki, dan duk macen da bata iya girki ba ba mace
ba ce.ya daka mata tsawa, tashi kije gidan
ummana ki ce ta baki abinci inji ni,ni da abokaina
ne.sallamar yaron shagon shi ne ta katse shi,ya
gaishe su sannan ya ce,naxo daukan abincin.ya
dubi bishira,kina da yaji?tace,eh gashi can cikin
kwalba da ummanka ta aiko min.ya ce,xuba ma
yaran nan yaji da mai.ta ce ai akwai miyar.yace
miyar ai ta xama guba.fati ta dauko abinci cikin
kula xata fita,yace wannan fa?ba aikenki nayi ba?
tace na ummanmu ne xan tafi mata da shi,ita ce
ta ce duk abin da a ka dafa inxo mata da shi, shi
ne yaya bishira ta xuba mata.abba baice qala ba,
sai al-ajabin halin uwarshi ya ke yi. Bishira ta ce,
kawo ita ma a kwashe miyar a xuba mata mai da
yaji. ya daka ma fati tsawa,kai mata haka ni ki
dauko min abinci gun ummana, minti uku na baki
in kin wuce biyar xa ki sani.da gudu ta fita tana
shiga gidansu ta aje bata tsaya yin surutu ba, ta
fita da gudu.dan wake umma tayi,Allah yasa tayi
da yawa,dan haka ta xuba musu ta dora ma fati
ba tare da ta tambeyeta dalilin aikowarshi ba. sai
dai a ranta tana ta saqe saqe tace,qila sun fasa
girkin ne,ko kuma bai kai kayan abincin ba.koda
fati ta kai musu dan waken nan suka baje suka
kwashi dan wake suna santi.bishira tana jiyo
shewarsu.abba na cewa ummana ta iya girki, bari
in xo in sa muku waigi.muktar yace, ka kai
amaryarka ta koyo girki.garzali yace,saboda irin
wannan matsalan kafin in auri yarinya sai na
tabbata ta iya girki.ahmad ya ce daya daga cikin
illar auran yaqan masu kudin nan kenan,
sangartattu ne basu iya komai ba tun da a
gidajensu ba sasu a ke yi ba.ado yace wasu ba
amma wasu suna saka yaransu.
vels / ZURFIN CIKI book 1 part 7
ZURFIN CIKI book 1 part 7
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:59
Ado yace wasu ba, amma wasu suna saka
yaransu,dan wani abokin wasanmu a kaduna ya
auri yar wani attajiri, ba kaga girki ba kala
kala.abba dai yana ta binsu da ido,har aka yi
kiran sallar la'asar suka fita xuwa masallaci,daga
can xasu wuce gaida surukai.bishirata dinga jin
haushi,wai abokan abba sunxo har gidanta sunci
mata xarafi.ummi ta fito dan xuwa gidan su
amina,domin akwai wata xainab da wai ta musu
gulma xasuje su.kirata har gida su dake ta.suna
xuwa kuwa suka tsaya a waje suna tunanin
yadda xa suyi ta fito,amina ta ce muje mu ce
mun xo gunta ne, inta xo rakiyan mu mu duke ta
mu gudu.haka kuwa suka yi,har ummarta tana ba
su quli quli,ita ga me qawayen yan tana rako su
tun daga soron gidan suka soma dukanta.sai da
ummanta ta fito sannan suka gudu.ta ce yar tata
kin san gidansu?xainab tace,na sani.ummar tata
ta taso ta.su kuwa su ummi suna fitowa sai suka
canxa hanya.amina tace dan allah muje gidan
amaryan abbanku,naji ana ta labarin jeranta an
ce kaya ne na uban gari. . Ummi ta ce,"duk da
son kirgan samirana ban taba zuwa ba,saboda na
kula ita ma yar rainin wayau ce kamar mijinta."
Amina ta ce,"ke dai muje inga samirun da aka ce
jajaye wai masu shida-shida" ummi ta ce,"mu
fara bi ta shagonsa in yana nan to sai muje,in ko
bayanan ba zani ba ya dake ni a banza." duk da
cewa shagon da gidan tsakaninsu da nisa sai da
sukaje suka duba sukaga yana nan,sannan suka
je. gidan shiru sunata sallama,ummi ta nufi wata
kofa ta tura,ta yafito Amina,"zoki gani nan ne
falon."suka kirge samiru tsaf,sannan suka fito. ta
window ummi ta leka nan ta hango bishira kan
gado tana ta bacci,suka je kicin suka leka suka
tura dayan dakin da ba kowa. nan ma sukaga ba
komai ciki,an dai shimfida ledar kasa an sa
manyan robobin ruwa. suka fito,ummi ta
ce,"gaskiya matar nan banza ce,dubi yadda
mukaje tana ta bacci." daga can suka sake zuwa
gidan wata amaryar don kirga samira,sai kusan
magariba sannan ta shiga.umma tana alwala ta
ce,"to tunkiya uwar tumbele,tun yaushe ki ka bar
gidannan sai yanzun kika waiwayo? sai kararki
da jama'a keta kawo min?to na gaji da
halinki,bari Alhaji ya dawo,wato tunda yanzu
babu Abba a gida shi yasa iskancinki ke son yafi
da." tsohuwa ta fito,"suwaiba da a ce ba a
gabana kika haifi takwara ba,to da zance ba yarki
ba ce,ba dama yarinya ta fita wasa?" umma ta
ce,"ban hanata yin wasa ba,amma tayi shi a gida
yawo ne bashi da dadi." tsohuwa ta ce,"a'a karki
wani fada ma Alhaji,ta daina ko takwara?" ummi
ta ce, eh.umma dan haushi ta shige daki ta barsu
anan. lokacin da su Abba suka je gidan
surukanshi an amshe su ba yabo ba fallasa,har
ma da zasu tafi aka basu (uniforms)din bishira na
boko wai ranar monday lallai ta tafi makaranta.
sun zaga gidajan danginta dake kusa,sannan
suka dawo gida.ya sameta tana fushi,shima
shareta yayi don yaji haushi barnar abincin da
tayi masa. dadin dadawa gidan nan yanda ya bar
shi haka ya tadda shi.ita kanta batayi wanka ba
ta kwanta tana ta uban bacci.fita yayi daga
gidan,sai goman dare sannan ya shigo ya rufe
gidan yaja ruwa yaje yayi wanka. sannan ya
shiga dakin,tsayawa yayi yana kallon gadon
mutsu-mutsu,sannan ga kaya nan duk a kai.ita
kuma tana kwance rike da wani littafi tana
karantawa. . Ya ce,"bishira wai me yasa bakya
son kakkabe gadonki? ta dube shi nifa duk na
gajine.tsaki yaja tare da cewa me kikayi da har
kika gaji? bani guri ni in gyara shimfidar zan
kwanta. shine ya kakkabe shimfidar sannan ya
kwanta.duk da ya cike da bukata amma haushi
ya hanashi kulata,sai ma baya da ya juya mata.
Abba yanada tsafta sosai,haka nan ma'abocin
son kamshi ne,duk da gyara gami da tsafta irin
na ummanshi wata ran har cin gyaranta yake
yi.sam baya so yaga ko ina rakwacan,yafi son
komai ya ganshi a muhallinsa. dole kullum shi ke
share gidan ya wanke ban daki,sannan da rana in
ya dawo ya dora abinci. litinin duk makaranta
suka koma daga dogon hutun kirismeti da suka
samu.Abba ya koma kan aikinsa na bautar
kasa.dan haka kusan tare suka fita da bishira ta
wuce makaranta shima ya wuce wurin koyar war
shi. . Ya rigata dawowa gidan,dan haka gajeren
wando ya samu ya shiga tsabtace gidan.sannan
ya dora dafa dukan taliya. uku da minti sha biyar
ta shigo ya dubeta ina kika tsaya? ta ce,ba ko
ina mufa makarantar mu biyu da rabi ake tashin
mu.dan ma na samu direban gidanmu da yazo
daukan kannena shine ya kawo ni. Abba y sake
had'e rai,motar gidanku? Bn baki kud'in mota
ba?Ta ce ka bani, ya ce to bn amnce ki sake
shiga motar gidanku ba. Ta ce,"kan me ? ya
harare ta ba tare d ya bata amsa ba,y nufi kicin
tabi bayanshi d harara,sannan ta shige d'aki. A
ganin Abba sam babu wani sauki da ya samu a
auranshi,nashi ganin wahala ya d'ebo ma
kanshi,kwanciyada ita ne kurum zai ce ya k'aru d
shi acikin auren. Ya shiga gidansu d
sallama,Umma ta amsa tana zaune kan sallaya
bayan ta idar d sallar Isha'i. Ta ce,Abba ba a je
an kwanta ba?ya zauna tare d d'an jan tsaki ta
ce,A'a ha,jikin ko garin? Ya ce,Umma gaskiya ni
abubuwa sun cud'e min,yarinyar nan tunda a
kawo ta sam ban huta ba. Umma ta saki dariya
"ka ji Abba d wani zance,dama ce maka a ka yi
ana bauta d hutu? Aure shi bautane. Ya ce,Tsaya
kiji fa ummata,kinga tun Asubahi in nayo Sallah
zan hau sharar gidan,in shirya in je gurin d nike
koyarwa. In dawo in dafa abnci,sannan in tafi
shago kuma don takaici in na zo kwanciya ni zan
kakka6e shimfid'a,ita bata iya komai ba ashe
daga gidan nasu.Ni fa har ta soma sure min......
"Kai Abba! Umma ta katse shi d sauri, kada in
kuma jin wannan furucin, kana hauka ne?yanzu d
fada min menene matsalarka?in dai abnci ne ka
bari zan diga aiko muku da shi. Ya ce umma ya
ya ma za a yi haka?Tab ai ba zai yi wu ba,Ta dai
zo ta koya sati d lahadi. Umma ta ce,To shi
kenan,tazo din.kayi ta hkr Abba,nasan ka kai ma
d zuciya,don Allah kada ka sake in ji wata
fitina,ka lalla6a matarka kuyi zamnku lfy. Abba
ya ce, To ko da ya sanar d Bishira cewa yana son
taje gurin ummansa ta koyo girki,sai ko ta tuma
ta ce ita ba zata je ba,dama dai gurin umman
Bashir ce, Ya ce,shi kuma gurin ummansa ya
turata,koda Asabar din tazo kin zuwa tayi,shi
kuma sai ya shareta ta ya daina girkinki. Sai dai
yaje gidn ummanshi yaci,hatta ranar litinin d suke
d makaranta bai dafa abncin ba da ya dawo a
galabaice da yunwa ta iso. Bashir ya ce, Ni har
fata nake wata rana 'yar sa' in'sa ta hadu ku
umma,wlh in mata shegen duka. Bishira ta ce,Ni
dai bata isa ba, in ma ita ce ta turo shi dn in
dinga zuwa gidnta to ba zanje ba. Haka suka yi
ta zagin umma,daga bisani Bishira ta mike ta tafi
dn kada ya dawo bata nan. Rashin iya girki ya
kawowa masoyan 2 rashin jutuwa,wanda ko
magana Abba bai cika yi mata ba. In ta zauna
tayi ta kuka tana mmk,me ta mishi ya juya mata
baya dan da nan? Yau kam abn ya yi kamar
kaurace mata ya yi daga dakin baccinta, ya dauki
filo ya tafi falo ya kwanta. Tayi ta kuka. Kasa
jurewa tayi ta mike ta bishi,kwankwasakofar tayi
kusan sau 3 ya ce "Waye?" cikin muryar kuka ta
ce, Ni ce, Abba don Allah ka bude. Ya kunna
wutar falon,sannan ya bude ta shigo ta zauna
kusa d shi, ta ce, Abba wai mi na maka ne ka
tsane ni? ka duba fa ko wata daya ban rufa
ba,kasan dai yadda a ka yi auranmu yanzun in
Mahaifana suka ji dariya za su Min. Amma ba
komai sai biredi ta samu ta k'asuma,d ya tafi
shago sai ta yafa mayafinta ta nufin gidn umman
bashir. koda tai sallama umman tana kan turmi
zaune suna ta ganzar rake ita d su bishir. umman
Abba ce ta aiko musu da shi don rashin Adalci
suna sha suna yi da ita. Suka shiga lale d zuwan
Bishira, ta kalli bashir 'Ina fushi da kai, shine
wato har yanzun ba ka zo ba ko? ya ce, Tab, sau
2 ina zuwa zan shiga gidan sai yaya Abba ya fito
ya ce min kina bacci, na gane nufinshi baya son
ina shiga masa gida,shi yasa na share.Bishira ta
ce Um, wannan Yayan naka halinshi sai shi,
yanzun ma fa fushi yake dani. Umma ta ce," A
kan Me kuma? wai shi dole sai nazo gurin
ummarshi na koyi girki, ai ko nace wlh ba ni
zuwa. Umman bishir ta rafka salati. sannan tace
'Naga ta kaina ni Sahura,kai Allah ya isa
tsakanina d Suwaiba. yanzun kuma ta gama d ni
ke ta sako a gaba, so take ta shiga tsakaninku?'
Abba ya kura mata ido, yasan abn d ta fada
gaskiya ne ya ce "Me na miki to?" ta kalle shi,"Ba
ka ma san abn d kayi min ba?Ta ga daya yanzun
fa kaurace min kayi. Ya ce ba kya gyara
gadonki,ni kuma na gaji d gyarawa. Ta saka tafin
hannunta cikin nashi zo muje in gyara.
Tausayinta ya ji,ya tashi ya bita yana kallonta
duk kakarin d ta yi dn t gyara ta kasa. Sai dai shi
ne ya gyara, Sannan ya janyo ta suka
kwanta.Sam bata d gardama ko nuna gajiyawa a
gurin ba shi hakkinshi na kwanciya. In zai zo sau
nawa ba ya damunta,gurin da ta ke birge shi
kenan. Amma ba wannan ba ne kadai namiji ke
bukata,Musammanirin Abba dan kwalisa. Wata
ranar Jumma'a bayan sun tashi daga mkrntr da
ya ke koyarwa,ya ce da Ummi ta jira shi zaya
aike ta gida. Kudin cefane ya bata ya ce taje ta
sai kayan miya d nama ta kai gidanshi, Sannan
ta tsaya tayi masa miyar tare d yi masa sakwara.
. Shi kuma zai je ya fada ma umma, dn yana son
d dunkunan wata amarya d yake son karasawa
ummi ta zun6uri baki bayan ta amshi kudin ta
wuce tana yankun-kunai, ya ce "Ke!" ta waigo "Zo
nan . ta dawo, Ya kama mata kunne, Kin san
kwana 2 bn ta6a lafiyarki ba ko?to kiyi abn d yau
zaki gwammace ba ki zo duniya ba. ya
rankwashe mata kai, Sannan ta wuce tayi ce
fanan ta nufi gidn Matar gidn tana zaune d kayan
mkrnt a jikinta,,Ummi ta mata Sannu harara ta
zuba ma Ummi, Ummi ko ta rama,sannan ta ce
"Mijinki ya ce in zo in yi mashi sakwara d miya.
"Bishira ta ce, To sai ki koma gidn ubnki ki dauko
tukunya d murhu b dai nawa ba, Ummi ta ce, To
ni dai gaskiya d ubana ba. Bishira ta taso tana
cewa Sai na wa? Ummi ta ce, Oho,amma ba
nawa ba. Za ta kai mata duka ta goce ta ajiye
mata kayan miyan ta ce " Gashi sai kiyi, kila ma
baki iya girki ba ne. Taje ta fadawa umma, Umma
ta ce "Ke ummi karya ki ke daga zuwa zata hauki
d zagi sai ka ce Mahaukacciya? To kije ki fada
wa Abban in ya so sai kuje tare ya fada mata
amma fa kada ki ce masa ta zage ki, ki ce masa
dai yazo ya fada mata zaki tayata. Ummi ko kyn
mkrnt ba ta cire ba ta nufi gurinshi,yana tsaka
dinki taje,Ummi sai ce masa tayi ta ce ba zam
mata girki d tukunya ba. Ya ce Muje gidn ganin
nan. "a kofar gida ta zauna tana jiranshi, sai d y
shiga sannan ta bishi. Tana tsaye tsakar gida
tana jin rigimar d suke yi.Bishira ta dage ita fa
babu mai yi mata girki d kayan aiki, shi kuma ya
ce tunda ba a koya miki girki ba a gidnku dole ne
in sa kanwata ta mini. Ta ce ya turo Fati
mana,wannan maran kunyar yarinyar mata
tarbiyya ba za ta zo mata gida ta zage ta ba.
Ran Abba ya 6aci, ya ce Ga ki nan mara
tarbiya,ina fada kina fada ina matsayin
mijinki.,Ummi tafi ki tarbiyya domin uwar d ta
bata tarbiyya ita ta bani har ki ka amince ki ka
aure Ni. Ta ce, Ta baka tarbiyya ko ta asirceka?
Ta mallake ka har baka ganin Mahaifiyarka d
gashi sai ita. Zancen ya soki Abba sosai Har ya
daga hannu zai mareta sai kuma ya fasa,ya juya
ya fita. Fatanshi Allah ya sa ummi bata ji ba,dn
yasan tsaf sai ta fada ma Umma. Tana zaune
gefen rijiya ya nufo ta,Ummi ina kayan Miyan?
tana nuna masa su tare d cewa 'Gasu ya
ce,Dauki ki kai ma ummana. Har ta kai bakin kofa
ya sake cewa "Ummi!"ta tsaya ya zo ya kalleta
Ummi kin ji me Bishira ta ce? Ummi ta dube shi
cikin ido,,sannan ta kalli hanyar fita. Naji duk
abnda ku ka ce,Ya lumshe ido "Ummi dn Allah ka
da ki fad ma Umma. Ta tsura mashi ido,bata
ta6a jin Abba ya yi mata magana cikin tattausar
murya ba sai yau tunda ta taso. Ta ce, "To." Ta
juya, yasa ke cewa Ummi. a waiwayo Don Allah
kin ji? kai kurum ta daga sannan ta fita Tafe take
tana Mmkn me yasa Abba baya son Umma taji
zagin da Matarshi tayi Mata? Hakika d taso
Sanar da Umma amma yanda ya yi 'yar Murya
yana rokonta sai t jure,koda taje gida bata sanar
d Umma ba. Cewa tayi kawai ya ce a ma barshi
sai dai cikin ranta ta tsani Matar Yaya Abba fiye
d tsanar d ta yi wa Abba. Shi kuwa Abba duk
wata hulda tsakaninnshi d matarshi ya dakatar d
ita,saboda yana son nuna mata matsayin umma a
gurinshi. In ya fita tn Asubahi bacce ke kawo shi
gidan,wanka ma cn gdn Umma yake yi sai ya ce
mata Bishira tana mkrnt. A cikin rana t 3 hnklnta
y gama tashi,taje t fadawa umman Bashir,ta aiko
yaje tayi ta fadan gami d zazzagnshi,ya bata hkr
y fita. Amma sam Bishira, bai canza mata ba. Sai
ma sabon salon d ya dauko na yn kaura daga
falon zuwa dayan dakin d babu kowa,dk kayn
sawanshi y tattara y koma can. Abba yana d zcy
g taurin kai,Umman Bashir ta ce,"Yanzun in kin
samu saukinshi to uwar goyonshi ki ka fada
mawa, km gwada ki gani za ki gane ta fini a
gurinsa. Sannan ki g aikin asiri. . Shi kuma zai je
ya fada ma umma, dn yana son d dunkunan wata
amarya d yake son karasawa ummi ta zun6uri
baki bayan ta amshi kudin ta wuce tana yankun-
kunai, ya ce "Ke!" ta waigo "Zo nan . ta dawo, Ya
kama mata kunne, Kin san kwana 2 bn ta6a
lafiyarki ba ko?to kiyi abn d yau zaki gwammace
ba ki zo duniya ba. ya rankwashe mata kai,
Sannan ta wuce tayi ce fanan ta nufi gidn Matar
gidn tana zaune d kayan mkrnt a jikinta,,Ummi ta
mata Sannu harara ta zuba ma Ummi, Ummi ko
ta rama,sannan ta ce "Mijinki ya ce in zo in yi
mashi sakwara d miya. "Bishira ta ce, To sai ki
koma gidn ubnki ki dauko tukunya d murhu b dai
nawa ba, Ummi ta ce, To ni dai gaskiya d ubana
ba. Bishira ta taso tana cewa Sai na wa? Ummi
ta ce, Oho,amma ba nawa ba. Za ta kai mata
duka ta goce ta ajiye mata kayan miyan ta ce "
Gashi sai kiyi, kila ma baki iya girki ba ne. Taje
ta fadawa umma, Umma ta ce "Ke ummi karya ki
ke daga zuwa zata hauki d zagi sai ka ce
Mahaukacciya? To kije ki fada wa Abban in ya so
sai kuje tare ya fada mata amma fa kada ki ce
masa ta zage ki, ki ce masa dai yazo ya fada
mata zaki tayata. Ummi ko kyn mkrnt ba ta cire
ba ta nufi gurinshi,yana tsaka dinki taje,Ummi sai
ce masa tayi ta ce ba zam mata girki d tukunya
ba. Ya ce Muje gidn ganin nan. "a kofar gida ta
zauna tana jiranshi, sai d y shiga sannan ta bishi.
Tana tsaye tsakar gida tana jin rigimar d suke
yi.Bishira ta dage ita fa babu mai yi mata girki d
kayan aiki, shi kuma ya ce tunda ba a koya miki
girki ba a gidnku dole ne in sa kanwata ta mini.
Ta ce ya turo Fati mana,wannan maran kunyar
yarinyar mata tarbiyya ba za ta zo mata gida ta
zage ta ba. Ran Abba ya 6aci, ya ce Ga ki nan
mara tarbiya,ina fada kina fada ina matsayin
mijinki.,Ummi tafi ki tarbiyya domin uwar d ta
bata tarbiyya ita ta bani har ki ka amince ki ka
aure Ni. Ta ce, Ta baka tarbiyya ko ta asirceka?
Ta mallake ka har baka ganin Mahaifiyarka d
gashi sai ita. Zancen ya soki Abba sosai Har ya
daga hannu zai mareta sai kuma ya fasa,ya juya
ya fita. Fatanshi Allah ya sa ummi bata ji ba,dn
yasan tsaf sai ta fada ma Umma. Tana zaune
gefen rijiya ya nufo ta,Ummi ina kayan Miyan?
tana nuna masa su tare d cewa 'Gasu ya
ce,Dauki ki kai ma ummana. Har ta kai bakin kofa
ya sake cewa "Ummi!"ta tsaya ya zo ya kalleta
Ummi kin ji me Bishira ta ce? Ummi ta dube shi
cikin ido,,sannan ta kalli hanyar fita. Naji duk
abnda ku ka ce,Ya lumshe ido "Ummi dn Allah ka
da ki fad ma Umma. Ta tsura mashi ido,bata
ta6a jin Abba ya yi mata magana cikin tattausar
murya ba sai yau tunda ta taso. Ta ce, "To." Ta
juya, yasa ke cewa Ummi. a waiwayo Don Allah
kin ji? kai kurum ta daga sannan ta fita Tafe take
tana Mmkn me yasa Abba baya son Umma taji
zagin da Matarshi tayi Mata? Hakika d taso
Sanar da Umma amma yanda ya yi 'yar Murya
yana rokonta sai t jure,koda taje gida bata sanar
d Umma ba. Cewa tayi kawai ya ce a ma barshi
sai dai cikin ranta ta tsani Matar Yaya Abba fiye
d tsanar d ta yi wa Abba. Shi kuwa Abba duk
wata hulda tsakaninnshi d matarshi ya dakatar d
ita,saboda yana son nuna mata matsayin umma a
gurinshi. In ya fita tn Asubahi bacce ke kawo shi
gidan,wanka ma cn gdn Umma yake yi sai ya ce
mata Bishira tana mkrnt. A cikin rana t 3 hnklnta
y gama tashi,taje t fadawa umman Bashir,ta aiko
yaje tayi ta fadan gami d zazzagnshi,ya bata hkr
y fita. Amma sam Bishira, bai canza mata ba. Sai
ma sabon salon d ya dauko na yn kaura daga
falon zuwa dayan dakin d babu kowa,dk kayn
sawanshi y tattara y koma can. Abba yana d zcy
g taurin kai,Umman Bashir ta ce,"Yanzun in kin
samu saukinshi to uwar goyonshi ki ka fada
mawa, km gwada ki gani za ki gane ta fini a
gurinsa. Sannan ki g aikin asiri. . Bishira t nufi
gurin umma t same t zaune tana yankan ku6ewar
miya. tun d a ka kawo ta yau ne rana ta farko d
ta zo. Umma ta ce, "A'a Maraba d Bshra. shigo
koda yake je ki gaida tsohuwa. Taje suks
gaisa,Tsohuwa ta ce Ke dai wannan yarinyar
kirkinki d sauki,a ce tunda ki ka zo unguwar nan
baki ta6a zuwa kin gaida iyayensa ba? Umma t
jiyo 6aram6aramar d Tsohuwa ke yi,d sauri tazo
ta ce Tsohuwa b laifinta ba ne, laifin Abba ne. Ba
sai ya kawo ta ba za tazo? Jin haka Bishira ta
samu bakin magana,wlh Tsohuwa laifinsa ne nayi
in zo ya ki,yanzun hk kararsa na kawo. in y fita
tn Asubahi sai dare bana sanin shigowarshi.
Yanzun ni tn jiya ma bn sa shi a idona ba,Umma
ta ce Shi Abban ne ke hk? Ta ce IIlahi kuwa, ni
bana son in je gidanmu in kai karanshi ne amma
shi baya gani,yanzun fa ya tattare y koma dakin
nan d ba kowa. Ran Umma ya 6aci, a irin
tarbiyyar da ta yi wa Abba bata zaci zai
wulaqanta mace ba, . Ummi tana shigowa daga
Islamiyya ta ce,maza d sauri shagon yayanki kira
mn shi. kan keke ta same shi yana t dinki, t shiga
d sallama,sauran yaran shagon ma suna t
dinki,ta ce yaya Abba Umma ta ce kazo yanzu.
Ya dube ta me ya faru?Ta girgiza kai,bn sani ba,
ta dai ce kazo. Take ya mike,ita km t fice d gudu.
A ranshi ya ce ko yaushi Ummi zata yi hnkl t
dinga tafiya irin t mata? Yana shiga gidn umma t
rufe shi d fada,ba tare d tambaye shi dalilin shi
na yi wa matarshi abn d yake mata ba. Ta
ce,"Maza gata nan dakin Tsohuwa kaje ku koma
gida ka bata hkr. kanshi na kasa bai ce kala ba
ya nufi dakin Tsohuwa. Ya dube ta Tashi muje.
Har daki suka shiga ya dube ta kiyi hkr. Ta ce, To
nima kayi hkr. Ya ce kin ga matar d ki ke zagi ta
baki gaskiya alhalin danta nake fushi. Ya ce ki
kula kici albarkacinta karki sake ki km fadin wata
mummunar magana a kanta,km hucewar da nayi
da hkrn d na baki kada ki zata dn kin isa
ne,umurninta na cika,ta ce to na daina. . Da dare
gidn Umma ya je ya bata hkrn dn yaga ta dau
zafi, ya ce, "Umma yarinyar nan bata kyautawa,
abn d take min ni d har zan kai wa yarta kara na
gaji. Umma ta ce, kada ka soma,kayi t hkr in
girkin ne matsalarku tunda bata son tazo ta koya
kai ai ka iya,sai ka ware lkc ka zauna ka dinga
koya mata kasa tayi kana kallo har ta iya. Ya ce
To, amma kin huce kin daina haushina,? Umma
ta ce , sam ban jin haushinka Abba raina yana
6aci ne in ji an ce ga laifinka, ya ce to na gode
ummata. Shawarar Ummanshi ya dauka,ranar
farko ya ce ta dora farar shinka fa sai da ya koya
mata yadda zata dafata kashi-kashi,harkala 4.
Sannan ya ce,tayi jajjage tayi tana wai-wai ita
duk ta gaji. Yana gefe zaune d wayarshi yana ta
Game sai d yasa ta tayi miyar komai yana nuna
mata yadda zata yi. Sai gashi kafin wani lkc
Bishira ta iya girki, gurin tuwo ne a ka danfi
samun matsala,sukai kwana 4 suna yi yana
gudaji. . Yanzu sun samu jituwa dk d dai abncin
ma ba ya samunshi kn lkc sai dai kuma fannin
tsafta.Duk da yakan zage ya gyara gidn d shara
kullum in ya dawo Masallaci ya wanke bayi
fes,cikin dakunan a nan matsalar take, sannan
jikinta ma bata son gyara shi. Cikin haka ta kamu
d laulayin ciki sun je asibti sun samu magunguna
dk d hk amai ko ruwa tasha sai y dawo, dk hnkln
Abba ya tashi y kira wayar Anti ya sanar d ita.
Da dare tazo dubata ita d mijinta suka zo,sun
same su Abba yana bata tea,ganin Anty,Bishira ta
soma kuka wai ita zata bi Anty. Anty ta ce A"a ki
zauna ga mijinki na kula d ke, ni dai bana zama
in kin je gidana ba zai miki dadi ba. Sunyi Murna
d Abba ya fada musu ciki ne, take Anty ta kira
Mahaifiyarsu ta fada mata. "Tabdi!" in ji hjy. tun
yanzun? To Allah ya raba lfy. Anty ta ce to sai
anjima,dn jin yadda hjyr bata yi murna d cikin ba,
km bata so Abba ya gane. Ta dubi Bishira, Momy
ta ce a gaisheki d jiki, Bishira ta ce ba za ta zo
ba?Rannan d muka yi waya d Anty Aisha ta ce
min ita ko Momy taje / ZURFIN CIKI book 1 part 8
ZURFIN CIKI book 1 part 8
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:01
Ni kuma sai naga ta min qanqanta. Ummi ta ce,
ahj kaima ka sai mota ne mu dinga shiga? ya ce,
to xan siya mamana, ki dunga min addu'a kinji?
umma ta ce, nayi murna abbana, ya yi abin
hawa. bari in je masa albishir. tsohuwa ta taba
baki, sannan ta ce, kullum burinku da tattalinku
na ne sunan mlm ne, ita takwara kun maida ta
baya. umma ta ce, sai na dawo. ta fice, dan
tasan tsohuwa da mita. abba yayi murna samun
abin hawa, domin da dan nisa in da ya ke xuwa,
waton makarantarsu ummi, in ya shirya ya kanxo
gidansu ummanshi ya dauki ummi su tafi. jwanci
tashi su ummi an shiga aji uku, lkcn abba ya
gama service din shi, ya amshi certificate. bayan
sun je sun yi faretinsu. dakin umma ya dire, ummi
tunda ya shigo take kallonshi da kayan yan
bautar qasa. ita kam kayan suna birgeta, ya dube
ta kallan fa? ta dauke kanta, sannan ta murguda
baki, umma ta nufi kicin tana dariyar halin ummi
da abba. dama ummin tana kwance kan kujera ne
tana wasa da wayar umma, yace ta ga me kyau
tana ta kallona, ba xa dai ki samu miji mai kyau
kamar ni ba. . Ba ta san lkcn da ta ce, tir, da me
kama da kai gara in mutu banyi aure ba. ya
dubeta da sauri sannan ya dauki hijab din umma
ya jefeta, tare da cewa, mummuna, qaxama gaki
mahaukaciya. wama xai aure ki? sai kn
mahaukaci dan umanki. ta hade rai tana
kallanshi, ya ce daina kallona me kama da
goggon biri, in kuma kika min wata magana in
xane ki. fuu ta tashi ta shige uwar daki. tana jiyo
hiransu da umma, in da yake cewa, naso a ce
ummi tana aji uku ne lkcn da xan bar
makarantantan mu bari tare, saboda sam bata ji.
gashi akwai mlmn da aka samu a makarantan ma
su bata yara, sannan tana da wata qawa da aka
kama da wani malami a bayin makaranta. sai da
taci duka sannan ta rabu da yarinyar. umma ta
daff qirji tare da cewa, na siige su ni suwaiba, to
ko amina ce qawan tata? abba ya ce, ba ita ba
ce. umma ta ce, hu-um, to makarantar boko dai
ba tilas, da yaro ya fada cikin irin wannan
rayuwar gara a bar bokm. abba ya ce, ina ganin
xan nemi koyarwa a makarantan, in naci sa'a an
daukeni to sai ta qarasa har lkcn. . Abba ya ce
Ina ganin zan nemi koyarwa a mkrntr in na ci sa'
an daukeni to sai ta ci gaba hr zuwa lkcn d zata
gama,sai in bar koyarwar. Umma ta ce,To hkn za
a yi. Ummi km daga cikn dk take mgn ita 1,ta ce
Da na shiga 3,ka ci gaba d koyarwa a mkrntrm ko
dai ka ci gaba d hn ni sakewa? In yana aji
numfashi mai karfi ma bana iya yin shi,Allah yasa
kada a dauke ka. Murna kmr me gurin Ummi d
taga an yi bakwai 2 Abba bai zo ba,hk na nufin
ba a dauke shi a mkrntr ba. . Don hk ta ci gaba d
tsula tsiyarta. Kwatam! a sati na 3 sai gashi ya
zo daukarta suje mkrnt,hr kuka sai d ummi tayi
don takaici. Daga dawowarshi km y dora mata
daga in d ya tsaya,d rashin mutunci,hr t soma yi
mishi fatan mutuwa,dn tana ganin matsawar
Abba yana raye baza ta ta6a jin dadin rayuwar
dny ba. Tunda cikin bishira ya samu t daina zuwa
mkrnt, Abba bai matsa mata ba,amma d yaga t
soma dan jin dadi,sai ya ce ta fara zuwa. . Haka
ta ke zuwan yau taje gobe ta ki zuwa ta ce ba a
komai hr lkcn biyn kudi yayi. Duk d tsadar mkrntr
hk Abba ya fige ya biya,daga bisani ma sai ta
daina zuwa, Abba ya kira Anty a waya ya fada
mata Bishira ta ki zuwa mkrnt. Yaya-yayi ta
ki,shi km gsky ta zo tayi mata fada,dn ba ya so
su momy suga laifinshi., Don ko d suka je
gaisuwar surukai sai d ta ce "Kada a katsewa
'yarta krt"Anti ta ce za ta zo. . Ai kuwa ranar d
Anty tazo taga ta kaici gidn Bishira,ko ina
datti,Falon d ta leka dk kura d yanar gizo-gzo.
Cikin dakin baccinsu kuwa ko ina yamutse d
kaya,bngo dk t tofe shi d miyau,sannan g wani
gwangwani madara gefenta ta kusan cika shi d
miyau. Gashin kanta rabi an tsefe shi rabi ba a
tsefe ba.jikinta fari sol tamkar bai ta6a ganin
ruwa ba. Anty t doka salati tare d cewa Bishira
me zan gani hk?Dan ubnki hk ki k dawo? Dubi
gdnk?dubu kanki? A kanki a ka soma ciki?nan t
zauna ta zageta tas, sannan ta taya t suka gyara
gidn suna yi tana fada. Ta ce Hk ki ka ga ina yi a
gidana?Ko sauran jama'a hk suke yi? Za ki sa a
zagi uwarmu a ce an sangarta ki alhalin aikin
gida dk a na sa ku.Sannan kin ki mkrnt,to ki sani
kanki zaki cuta dn kuwa dk ranar d mijinki y
zama wani abu 'yar boko zaya nema ya tafi d ita
cikin lamuranshi. . Zan km hada ki d momy.byn
sun gyara gidn t sata tayi wanka t dauki kaya
masu kyau t saka. Gwangwanin miyau tasa t tayi
jifa dashi,ta ce ki dinga saka sweet ko goro a
bakinki zanje nan d sati 1 zan dauko momy muzo
tare. kin san dai me zai biyo baya. Abba da ya
shigo gdn byn Isha'i dk d cewa dare ne sai d y
gane an tsaftace gdn,Domin kamshi tare d iskar
da ke kadawa a gdn sun bayyana hk. Dakin ta da
ya yi wa kaura yau kam hr bakin gado,ganin t
cikin kwalliya yasa shi cikin wani yanayi wanda
ya kwana 2 bai shiga ba. Ko abncin bai nema
ba,ya shiga caftar Syy,wnd ita ma dk d tana
laulayi tana ra'ayin hkn,don hk sai suka rankaya.
Kwana 2 ya dan samu sauki kazantar dn tana
tsoron momynsu tazo ta gani,sannan tana zuwa
mkrnt. Amma d momyn tazo tayi mata fada t
tafi,shi kenan sai ta koma gdn jiya,dama
Hausawa sun ce mai hali ba ya fasa Halinsa.
Haka dai hr cikin ya tsufa Umma tasa shi ya sayi
dk wani abu da mai jego da jaririnta za su
bukata. . Ita km ta daka yajin mai jego ta tanadi
sabulun salo zuwa Kwallin da za a sa ma jariri.
Wani dare Abba y kira Umma,Alhj ne y daga nan
y sanr d su bishira bata d lfy,yana ganin haiuwa
ce. Alhj d kns y raka umma hr gidn suka buga
Abba ya bude,suka shiga.Ranar Alhj y yi burin
mota,dmn d yana d mota yanzun sai su tafi
assibiti. Bishira bata d juriya,dn hk sai raki take
yi,tana fadin a kaita assibiti. A daddafe suka kai 4
dare Ahlj ya je ya taso abokinshi suka kaita
assibiti tare d su umma,karfe 8 na safe ta haifi
danta namiji. . Umman Bashir d taji sai ta hau
fadan me ya sa ba a sanr d ita ba?Alhj karami ya
rufeta d fadan cewa,ita wace irin mutum ce? Sam
ita bata son Alkairi ba,sannan ya fita ya yi wa
Alhj babba barka,dg assibti gdnsu iyayenta suka
wuce d ita ba tare d sun nemi shawarar mijinta
ba ko ta iyayenshi. Hjy ce ta bada wannan
umurnin,rai 6ace Abba ya zo gurin umma dn ita
ta baro gurin ne d iyayenta suka iso. Ya
ce,"dama umma umma haka akeyi sai a daukar
wa mu2m mata a tafi da ita ba tare da neman
izini ba?to gaskiya bazan yarda ba." umma ta
ce,"ka kyalesu, Allah ya raya.shi kenan, tafiya da
ita ba laifi bane tunda ita kadai ce a gidan ba mai
kula da ita matsalar dai da basu nemi izininka
ba." ya ce,"sai ka ce ba zamana take ba?
wankan gidan addini ne?dama fa niyyata in kawo
ta nan gidan ki lura da ita." umma ta ce,"to
yanxu dai hakuri kawai zan baka,ka bar
maganar." tayi ta lallashinsa har dai ya
hakura,amma shifa ya dau alwashin sai ya nuna
musu nasa ikon. umma ta hada abubuwan data
tanada suka tafi da makota.bayan sun shiga
gidan aka kai su gefen da maijego take. sun sami
dakin tamkam da jama'a nan dai suka zauna aka
gaisa,sa wani gani-gani ake musu ga talakawa.
umma ta ce,bishira ina ummar taku mu gaisa?sai
da ta yatsin fuska sannan ta kalli
kanwarta"sumayy a kije ki cewa momy ga
baki,koda yake kice mata yan gidan su Abba ne."
Hajiya zainu tana zaune da kawayenta da suka zo
barka, tana labarta musu rashin mutuncin dangin
mijin bishira dashi kanshi mijin. ta ce,"yau
kwananta uku tunda tazo gidan nan bashi ba
danginshi,kuma yanda bishiran take fada mana
laifin masu rikonshi wato wan ubansa da
matarsa. sun mallake yaron sai abinda suka
ce,hajiya nafi ta ce,"ku nuna musu kuskurensu ne
yanzu haka tunda kika ga sun mallake shi kila
shine mai dan samun gunshi suke ci." Hajiya
sabuwa ta ce"shi yasa auran talaka ko tsiya,yar
wajena Amina da tazo min da wani wai sun hadu
a ummara,koda na bincika sai na tarar likita
ne.karamin likita ubanshi dashi ya dogara na ce
ba dani ba." Hajiya zainu ta ce"ai gara shi
wannan fa tela ne." "TELA?" kawayen suka hada
baki, ta ce"au dama ku duk fadan da nayi lokacin
biki baku ji ba? tabi ta nace sai shi gashi nan
yanzun ya wulakanta mu." Ta dube su d
wulanqacin da ya fi Ki haihu kwana 3 tun dg
asibiti miji bai kuma bi ta kanki ba? Hjy Nafi ta
ce in bai zo don kowa ba ma yazo dn dansa.
Zainu ta ce Ina nan ina jira ko shi ko danginshi
domin........ Sumayya ce ta katse su da sallama.
Sannan tace momy wai kizo ga yan gidan su
Abba sun zo. su duka suka mike ita d kawaynta
suka nufi gurin su Umma. Hjy Zainu ta kalli gurin
d su umma suke,sannan ta kalli Bishira,
wadannan sune 'yan gdn Su Abban? Bishira ta ce
Eh ummar tasa ce gata nan. ta nuna umma Hjy
zainu suka kalli juna d kawayenta sannan suka yi
'yar dry wanda hkn ya kashe jikin umman. Tasan
cewa akwai wani tanadi d a ka yi mata. Hjy
Zainu ta ce d kawayenta ku mu zauna,aikin
zaune yafi na tsaye. Suka zauna. Ta kalli umma
Dama ko ina son ganinki,ke ce uwar goyon tasa
ko? ta ci gaba To gsky ba ki yi wa dnki tarbiyya
ba,sbd rashin mutunci a yi maka haihuwa amma
kwana 3 ba zuwa ba aike? Kuma sai yau za ku
kwaso kafa kuzo in 'yarki ce zaki so hk?umma
tayi shirun tana tunani, ta kuma rasa me zata ce
dn tund take ba a ta6a ci mata mutunci ba irin
wannan ba. Amma ita bata iya fada ba,dn hk sai
ta ce, To Hjy a yi hkr, bn san cewa Abba bai zo
ba,Amma zan tsawata mishi,dn kuwa bai kyauta
ba. Sai dai km shi ma bai so yadda a ka dauko
masa mata ba izininshi ba,dn ya same ni d
fushinsa ya ce min shi ba ya son wankan gidan
nan,sannan ba a yi shawara da shi ba a ka taho
d ita nan. kin ga km hkn bai dace ba..........
"Dakata min Hjy zainu ta katse ta Shi ne ya
haifar min 'yar d hr zan tsaya neman izininsa?
shi kuma a wa? Ramatu mokociyarsu ta ce "Miji
km hjy ai ba abn wasa ba ne. hjy nafi ta ce ko?to
ke kinji hjy Zainu tabdi!Tun farko kuskuran naki
ne da ki ka bar 'yarki tayi irin wannan auran na
rainin d tsiya. Umma ta ce d abokan tafiyarta
wadanda ko dan (ba) ba su ce ba, ta ce kuzo
muje"Ta dubi hjyr "Allah ya baku hkr.Hjy zainu ta
ce Ai ban ga gama maganata ba. umma ta ce,To
fadi ina jinki. Hjy zainu ta ce Sako ne zuwa ga
danki ki fada masa ba komai muke nema dg gare
shi ba,abn d ya siya ma na yaron dk mun canza
wasu sdb dk 'yan gida ne. Bukatarmu ya zo ya yi
wa yaronsa huduba,in km ya kai gobe za mu yi
masa d kanmu. umma ta ce Abba ya yi wa dansa
huduba,tn lkcn d a ka haife shi. Hjy Zainu ta
ce,To ai bai yi shawara d uwar yaron ba,ko d ya
ke ga ki dawa zaiyi shawara? Uwar d ta haife shi
ma bata zama komai ba, a dai ji tsoron Allah.
umma jiki ba karfi ta fito. Su Ramatu suka biyo
ta hr kuka sai d umma tayi dn takaici. koda taje
gida sam bata fada ma kowa komai ba,illa dai dk
wanda ke gidn yasan yau umma tana cikin 6acin
rai. Hatta ummi da bata d kn gado sai d tayi ta
tambayrta,umma baki d lfy ne?ta ce Eh,kaine ke
ciwo. Da ta zauna sai ta shiga tunani so take
lallai sai ta gane aibnta,ko kasawarta akn Abba.
Ta kasa fahimtar mallakr d a ke fadin tayi wa
Abba. Tana ganin nuna tsanarta ga Abba shi ne
mafitarta. Abba ne ya katse mata tunani d cewa
Ummana ina t zuwa ba kya nan. Ta dube shi g
mmknta ba ta iya bayya tsanarta g Abban,
maimakon hk ma sai ta samu kanta da cewa
Naje ganin jariri ne. Ya shiga ya zauna kusa d ita
t dube shi Yanzu Abba dm bn isa in fada maka
mgn ka ji ba?Dama kin zuwa kayi ka duba
matarka da danka? Ya shafa kai,Umma anjima d
dare zamu da su Ahmad ni haushi sukai bani. Ta
ce to ka tabbata yau din kaje,Sannan ko sun
nuna ma fushinsu naka kawai ka ba su hkr,Ya ce
to umma ta ce Na sanka d zcy ne. Ya ce to zan
kiyaye Umma. Ya kuma dabn ta ummata yau na
ganki a yanayi mara dadin gani. ta dube shi kaina
ke ciwo Abba na kuma sha magani. Da gaske
ciwo kanta ya dinga yi dn damuwa. Yace Allah y
kara sauki. Ya fita. Da Ahmad d Muktar suka
je,sun ci sa'a Alhjn yana gari. suka shiga suka
gaishe shi suka kuma yi wa juna barka. Sam ba
ruwanshi da matsala,Suka shiga ciki tare d
Sumyya,sn samu Aisha ta zo ita d mijinta.
Bishira km hade rai tayi lkcn d taga su Abba? Su
Muktar suka dauki jariri,sannan suka gaida mai
jego. ta amsa tana musu wani kallon daga ina?
Aisha ce taje ta sanar d uwar tasu. Nan ko ta
shigo ta samu su Abba d abokanshi. Ta shiga
zazzaga mishi masi fa,wai sai yau yaga damar
zuwa?Ai ta samu lbrn yadda yake wulaqanta
mata yarinya. ta ce km a bakin mahaifiyarka naji
kaji tsoron Allah ka talike a gurin uwar goyonka
sai yadda ta ce. to 'yata tafi karfinta. Abba sam
ba zai juri ji ba,dn hk ya mike ya fita. tana ta
cewa saurare ni ko waiwayowa bai yi ba. Su
Muktar dai suna ciki suna bata hkr ya kira wayar
Ahamad ya ce zan tafi in ba za ku fito ba. Ya
kashe ba tare d jiran asmar Ahmad din ba, hk
suka fito. Muktar ya ce Tabdi! lallai matar
gidannan bata d mutunci.Ahamd ya ce ka fada
ma mai gidan Mana. Abba ya ce Ni sai ma in
sakar Musu 'yarsu "Kul in ji Muktar, Kada kayi hk
Ahmad ya ce, Ashe hr umma suka yi wa rashin
mutunci dazu? Abba ya ce Ummata?Muktar ya ce
Eh, bayn fitarka take fada,Abba ya yi shiru dn
takaici. Gidanshi ya wuce,gado ya hau ya
kwanta. . Tabbas sun ci zarafin ummarshi,dn ya
ganta cikin yanayin da bai ta6a ganinta aciki ba.
Ko me dame suka fada mata?Umma bata
cancanci cin zarafi ba.Ranshi ya kai makura
gurin 6aci,ya rufe gidn ya nufi gdn su Umma.
Lkcn d ya shiga umma ta nufi dakin
Alhj,Sallamarshi ce ta tsaida ita,ya shiga dakinta
ta dawo ta shiga. Tana cewa Abba hr ka dawo
daga gurin ma su jegon?bai amsa ba,kanshi na
kasa,dmn sai ya samu kansa da jin kunyarta
sakamakon abn d aka mata sbd shi. Ta ce lfy
Abbana?Ya dube ta,maimakon amsa sai ya ce
umma me suka ce miki dazun d ki ka je gidn?
Tayi dn yaki ita a dole Murmushi , Na me Abba?
ya ce mamn bishira ta ce taci miki mutunci ko?
Umma tayi 'yar dry,sannan ta ce ko daya ta dai
fada maka hk ne dn kaji haushi. Ta ciga ba d
cewa,Abba dn Allah ka bi sannu hr t dawo...... Ya
ce umma na san sunci miki zarafi sosai "ZURFIN
CIKI' ne da ke umma shi yasa ki ka shanye,
amma yanayinki dazn y nuna.Umma b zan zauna
d matar d baya san darajarki, dk kuwa yadda na
kai sonta,ina ga zamanmu ba zai yiwa d bishira
ba. Umma ta ce "Kai! Kai!! kul na sake ji zanyi
fushi d kai me tsanani Abba,dk hakkinsu d ke
kanka matarka d danka ta ka sauke su,kuma
koyaushe kaje ka gansu, ba km na son su Alhj
suji wannan zancan. Ya ce yanzun hk zan zauna
umma cikin 6acin rai? Tunda na auri matar nan
bn huta ba,kema baki daina shan zagi ba? umma
ta matso kusa da shi ta dafa kafadarshi. Abbana
ka sani cewa ba a toru ka dny dn k huta ba,nawa
ganin duk wanda a ka haifa daga ran d ya diro
dny y gama hutu komai jin dadinsa,komai
kudinsa,ko mulki. Hutu daya ne in ka mutu ka
sadu d rahamar Allah,ita kuwa Rahama bata
samuwa g wanda bai bi Allah d manzo ba. Bn
Allah kuwa shine kada ka bata masa,kabi dukkan
abn d Manzonsa ya yi umurni,Sannan ka hanu
daga abn d ya yi hani. Aure bautar Allah ne Kum
sai kayi hkr sannan za ka yi bauta d kyau. hk dai
umma tayi ta wa Abba nasiha hr zcyrsa t sauka,
sannan sukayi Sallama. Washe gari misalin karfe
2,Abba ya dawo gida dg mkrnt d yake koyarwa,
dn suna ta shirye-shiryn jarabawa (J.S.C.E.) Su
ummi ne za su zana,wnk y fito sai ga wayr Alhj
ta shigo.Y daga cikin girmamawa. Bayn sun gaisa
Alhj ya ce Abbana kana ina ne? Ya ce ina nan
gida.Alhj ya ce kaje gidanmu ka amshi mukallin
dakina ka shiga kasa mukallika bude dirowar nan
tawa,zaka g wadansu ta kardu irin littafin nan na
rubutu. kabi a hnkl za ka g wani a samnshi an
rubuta Alhj Sale Jigawa,d ajami ne rubutun,maza
ka kawo min. Abba ya ce to.,Yana cikin duba
littattafan sai ya ga wani an rubuta wasiyya,dk
littattafan d ajami Alhj yake rubutu, Abba ya dauki
littafi ya bude shafin farko an rubuta........ Babi
Na Daya "Ni Alhj Sulaiman, nayi kudirin ko bayan
raina 'yata Habiba (ummi) zan aurar d ita ga dan
Idrisu(Abba). Da sauri Abba ya rufe littafin
gabnshi yana wata muguwar faduwa,ya sake
budewa ya kalli kwanan wata. Alhj yayi rubutun
ne ranar d a ka haifi ummi,Ya yi sauri ya maida
komai ya dauki wnd aka aiko shu yana zufa ya
kalle dakin ya maida wa umma makullin ya fita
da sauri Ya buga mashin can ya hango ummi
suna dambe da wani yaro an raba su ta tirje
kafafunta ba ko takalmi, mayafinta taci damara
da shi. Ya ce "Ke! tn dg nesa ta jiyo muryar
Abba,ya yi mata dakuwa ta kwashi takalmanta a
hannu ta yanka d gudu. Yabi ta da kallo hr ta
shige gida ya lumshe ido tare d fadin "Innalillahi
wa'inna ilaihin raji'un."Me ma ya kai shi bude
littafin wasiyyar Alhj Babba, Duk garin kano akwai
mutumin d ya tsana irin Ummi??
@BABA MONO HAXOR
Ummi tana tafe tana yan wakokinta, tareda gudu
hade da tsalle. cinikin ummi ne gudu, sam bata
tafiya a hankali.daga can gefe ta hango wata
yarinya wadda bazata wuce sa'arta ba.
tace,"yauwa,ga firdausin data tsokane ni" ta nufi
wurinta ,tasha gabanta ta rike kugu. "fiddausi wa
kike tsokana? fiddausi tace "ban tsokane ki ba
fa".cikin tsoro tayi maganar .ummi ta shako mata
wuya. ina jin lokacin da kika ce ummi tsiga.ban
ce ba inji fiddausi .ummi ta hankada ta tare da
cewa "Allah yaso ki." nikan garin da fiddausin tayi
ya tarwatse a kasa tace "kin gani ko? wallahi sai
kin biyani"ta soma kuka,ummi ta sheka da
gudu,sai gida. tana ajiye man gyadan data siyo ta
nufi ba daki don fitsari ya matse ta .umma dake
zaune tana fadin. "da mutum!da mutum!!" saida
ummi ta bude . Ganin yaya Abba tayi,da gudu ta
juyo ta fada dakin umma,jiki na bari bayan tayi
bol da dakakken yajin da umma ta daka zata
soya mai don cin abincin rana. sai kuma ta tuna
cewa bata tsira ba,don Abba tsaf zai binciko ta.ta
fito da gudu ta nufi dakin tsohuwa. tsohuwar tana
sallar azahar.ummi ta tsallake ta ta kutsa kasan
gado.nan ma tayi ciki da furar da tsohuwar keson
sha da zarar ta idar da sallah. Alhaji babba tasa
ya aiko mata da furar daga kasuwa.don tasha da
rana. Abba ya fito wanka ranshi a bace.dakin
umma ya nufa yana fadin "ummi ke ummi zonan"
Ya samu Umma tana tattara yajin da Ummi ta
zubar, tana fada. Ya ce, "Umma ban san irin
dukan da zan wa Ummi ba yau. Ta ce,"Abba ka
mata dukan mutuwa, na gaji da halin Ummi.
Yarinya sai ka ce 'yar fata? Ka dubata ta tafi
dakin Tsohuwa, don ta san zata hana a dake ta."
Ya ce,"Allah sai dai Tsohuwa ta yi ta fadanta,
amma ba zan barta ba. Ya juya zai tafi, suka ji
muryar Tsohuwa tana fadin. Ba zan yi fada ba, ka
kashe ta ka ji mai sunan Malam, ba na son ka
barta da rai. Ta dubi Umma" ke kuma Suwaiba
dama kin san ba za ki daraja sunana ba ki ka sa
a ka sa miki don kiji dadin ci min fuska?" Umma
ta ce," Ba haka ba ne Tsohuwa, Ummi ba ta yo
halinki ba. Ita fa rashin hankali ne da ita. Yayanta
fa ke wanka ta zo ta leka shi, nan kuma tazo ta
zubar min da barkono. Abba ya ce, "Umma don
Allah kiyi shiru ki kyale Tsohuwar nan, ai ita ta
6ata Ummin, duk abn da yarinyar nan tayi sai ta
hana a yi mata fada. Uhm duk fadanki yau sai na
dake ta, ba sunan ki ba in ma kece,"Tsohuwa
tasa kuka gami da salati. "Yanzu mai sunan
Malam ni ka ke fadawa haka?" ya ce, "An fada
miki." Umma ta ce, "kai Abba zan sa6a maka
jeka." Ta juyo wurin Tsohuwa, Don Allah kiyi
hakuri............... Maman Fiddausi ce tayi sallama
tare da Fiddausin suka shigo. Ran Maman
Fiddausin a 6ace, ta tsaya rike da gari a
hannunta ta dubi Umma. Ta ce, Umman Abba
dubi abn da Umminki tayi min don Allah, yarinyar
nan tayo nika da kyar," tun safe sai yanzu na
samu, amma ta zubar min." Abba ya ce, Kinga
halinta ko?" Tsohuwa ta ce, "Wannan ba matar
Bala ba ce?" Maman Fiddausi ta ce, "Ni ce." Ta
ce," To kije kije ki nemi wanda ya zubar da
garinki, Ummi ko fita ba tayi ba. Umma ta ce, "
Ta fita Tsohuwa, na aike ta siyan mai." Tsohuwa
ta ce," Tsokanarta a ka yi to. Umma ta amshe
abin garin ta zuba musu, sannan ta ce, "Don
Allah Tine kiyi hkr." Abba ya nufi daki. Sai da ya
shirya tsaf, sannan ya dauki belt ya nufi cikin
gida, dakin Tsohuwa ya shiga kai-tsaye kasan
gado ya nufa. Ya jawo ta, ta soma kurma ihu.
Daya ya lafta mata amma ta dane shi tare da
cukwikuye belt din tana ihu. Tsohuwa ta iso tana
dukanshi a baya, fadi take "Za ka kasheta ne?
Jama"a kuyo dauki. Haushin hakan yasa shi
damko kanta ya shiga zuba mata kola, ya
sirmiyota ya shiga lafta da takalminshi, tunda ta
hana belt din. Sai da ya mata tas, sannan ya fita
ya bar su, Tsohuwa na kuka Ummi na kuka. , Sai
da komai ya natsa ta leka ta jawo furarta don
tasha, sai ta ganta a zube. Ta ce, A" a ke ki ka
zubar min da fura?" Ummi ta ce, To ba shi ne
janyo ni ba Yaa Abban. Tsohuwa ta ce, "Ai ko sai
ya siyo min furata. Ta mike ta wuce Umma tana
rabon abinci, ta nufi soro in da dakin Abba yake
(Zaure) Ya fito yana rufe kofa, ta ce "Au za ka
fita ba? To ka sawo min furata da ka zubar. Ko
kallonta bai yi ba ya rufe kofarshi ya wuce. Ta ce
mishi "Aikin bana, in ba siyo min ba ubanka ai ya
dawo ko min dare ya sito min. Abba ya ce, Ku ku
ka sani. Ra ce, kaima ka sani, dan jakar uba. Ta
dawo ciki tana mitar ya cika bakin rai. Umma ta
ce, "Ina Abban? Tsohuwa ta ce, "Ya tafi, in bai
sai min furata ba ranshi zai 6aci yau a gidannan.
Umma ta ce "Ni bai ma ci abinci ba ya fita, ke
Ummi zo ki kira min shi, yunwa fa yake ji.
Tsohuwa ta ce, "Ba za ta kira shi ba, ya dake ta
sannan ta kira shi? Tunda bai barta taci da dadin
rai ba, shi ma ba ya ci ba.,, Umma tayi shiry,sai
haushin Ummi da take ji kamar ta shake ta ta
mutu. Ummi tayi wanka ta zura kayan Mkrnt,
tana saka sandal Umma ta ce, "Ina Ummi? Zo
nan." Ummi ta tafi tana cewa a ranta. "ALLAH
YASA DAKIN YAYA ABBA ZA TA AIKE NI, SAI NA
RAMA DUKAN DA YA YI MIN JIYA, DON YANZUN
DUK ME YA MIN SAI NA RAMA.........." Umma ta
katse mata tunani da cewa,"dauki shayin Abba ki
kai masa kada yayi latti,kai shayin ki dawo ki
dauki dankalin,yau shi kadai ma nayiwa dankalin."
Tace,"nifa?"umma tace "ke kina cin dumame
Abba ko ba ya ci,dan haka dan wanda ya rage
shi nayi wa." Ummi ta figi kayan tea din ta nufi
dakin Abba tana tura baki.tare da sallama bata
jira amsa ba,ta daga labule ta fada. Dabi'ar da
yake mata fada akai kullum,ya gama saka
singiletinshi kenan yana kokarin saka riga. Yace,
"wai ke wace irin majanuniya ce?ban ce miki in
kinyi sallama sallama sai na amsa za ki shigo
ba? sai kawai ta saki tiren,ruwan zafin ya zube
masa a kafa,dankalin ya watse kan rigar da zai
saka. tayo waje da gudu,sai dakin tsohuwa.ya
fito da sauri yana cewa,"umma ta kona ni! ta
kona ni!!" da sauri umma ta fito daga dakin Alhaji
babba,shima Alhajin na biye da ita yana fadin
"wacece ta kona ka?" Yace "ummi ce! ummi
ce!!."nan take Alhaji babba ya rike kafar yana tofa
mishi addu'a. Umma ta debo kullun kamu ta zuba
mishi,amma duk da haka sai da yan yatsun
kafarsa suka kumbura. tsohuwa ta fito daga daki
tana fadin,"kai ummi bata ji? wai ni meyasa aka
sa mata sunana?" Abba ya kalli tsohuwa cikin
takaici yace,"duk ba ke kike daure mata gindi ba?"
Umma ta shiga dakin tsohuwa ta janye kayan da
tsohuwa ta jera don kada aga ummi,ta janyota
tun daga dakin take kwallo da ummi har waje.
Alhaji ma yau har dashi aka zane ummi,tsohuwa
dai sai yan mitoci take yi,wai yanxu haka ma
bata sani bane. Abba dai ranar dai bai je
makaranta ba,haka nan da yamma sai da ya saka
ummi a dakinshi ya bata gwale-gwale sannan ya
zane ta. misalin hudu da rabi na yamma,Ahmad
abokin Abba yayi sallama a kofar gidan,Abba ya
amsa ya fito. Suna zaune kan dakalin kofar gidan
suna hira,sai ga ummi ta yanko da gudu tana
waiwayen baya. Ya ce,"zo nan."tazo yace,"kinyo
tsokanar fada ko?" tace,"a'a.yace in har tsokana
ki kayo zaki sani shegiya mummuna kazama. Ta
murguda baki,yasa takalmi ya jefeta,ta shige gida
sai ko ga wani yaro jiki duk kwata yayyanshi na
biye dashi. ya tambayesu,suka ce "ummi ce ta
jefa shi kwata"ya taso yaron har cikin gida ya
kamota dakin tsohuwa ya tsareta ta wanke ma
yaron jiki,ta kuma wanke kayan. sannan ya
zuzzuba mata kola a kai.tsohuwa tana ta yiwa
yaran fada,wai ita ma su daina tsokanarta Umma
ko lekowa bata yi ba,ya fito ya samu Ahmad yana
cewa "kayi hakuri na barka kai kadai." Ahmad
yace,"ba komai" sai Abba ya zauna sannan
Ahmad ya dube shi. Abba wannan kanwar taka
kuwa bata da Aljanu? Abba yace,"ba kowa
akanta,sai iskanci." Ahmad yace."a'a,kai dai ku
kaita ayi mata rukiyya." Abba yayi dariya,sannan
yace kasan Allah ba kowa akan ummi,saboda
Alhaji karami ya taba yin wannan tunanin. ya
dauke ta yakai ta rukiya bata da komai."Ahmad
yace tabdi!,gaskiya in ta isa aure duk wanda ya
aureta akwai aiki babba a tare dashi. Abba ya
ce,"wane mahaukaci ne ma zaya dibar ma kansa
ummi?"Ahmad ya ce,"sai ai muku hadin ggida..."
ya kaima Ahmad naushi a gefen ciki,Ahmad ya
kauce yana masa dariya. Abba ya ce,"ka cuce
ni,ace in auri ummi ai sai na hada kayana na bar
garin nan. nan. Ahmad ya s heke da dariya har
da rike ciki.sannan ya ce,"don me? Abba ya
ce,"to wannan yarinyar ba sai ta hada maka
gobara gida ba?gata kazama ga muni." Ahmad ya
ce,"kama dai kuke yi." Abba ya bata rai,"Ahmad
bana so.in har da gaske ina kamada ummi ba sai
na koma ciki an sake haifana ba. Don Allah ni
tashi ma ka tafi,don wallahi da don kai bane kake
fada min haka da sai munyi rigima,na tsani
ummi,bana sonta sam! Zaune suke a kofar gidan
Alhaji babba kan katuwar tabarma,sun jere abinci
suna ci. kullum Alhaji babba da Alhaji karami nan
suke zama tamkar tagwaye,suna matukar kama.
mafi yawancin lokuta ma kaya iri daya suke
sakawa,domin Alhaji babba duk kayan daya saya
tare yake sai musu. haka nan hula ko
takalmi,haka nan matansu baya
bambantawa.shima Alhaji karami duk da bai kai
samun babba ba yana koyi dashi. Alhaji babba ya
kalli karami yace,"Aminu ya zancen makarantar
bashir?" Alhaji karami ya dubi wansa ya ce,"Alhaji
bashi fa ya fadi jarabawa,jiya na tsare shi da
maganar sakamakon jarabawarshi yace bai duba
ba,saida yaji nace zan hada shi da Abba suje
sannan yace min yaje wai duk ya fadi. Alhaji
babba yace,"Ash sha! sai ya maimata shekara
kenan?"Alhaji karami ya ce,"to in ma ba zai
maimaita ba Alhaji shi ya sani,ba sahura ta bata
su ba? shi Abba ai ba haka yayi ba,ka dubi fa
yadda yaki aikin kanikancin nan,uwarshi ta zuga
shi wai yayi karatu kadai yayi aikin gwamnati.
kullum haka sahura take kitsa ma yaran."Alhaji
babba yayi yar dariyar takaici,sannan yace"in
banda abin sahura yadda kasan nan tamu ta
zama waye zaici alwashin aikin gwamnati? ina ce
masu digree ne ke yawo ba aiki?" "har masu
masters." inji Alhaji karami.ya tashi zaune daga
kishingidar da yayi,yace dubi misalin dan
abokinnan naka Alhaji buhari." Alhaji babba ya
ce,"kwarai kuwa,mas'ud ba.yanxu ma fa kasuwa
yake zuwa,sai yanxun yake koyon kasuwancin."
Alhaji karami ya ce,"to daya dora shi a kasuwar
fa tun farko?shi yasa na fada ma sahura ta bar
yara su hada da sana'ar hannu. Donni dai yaro
kamar bashir yanxun ba zan dauki kudina in ba
shi ba."Alhaji babba yace,"shi yasa kulum nake
kara son Abba,yaron nan da kanshi yace min in
kai shi shagon dinki. Har naki suwaiba ta
ce,"Alhaji ka kai shi in ya iya sana'ar hannu ko
bai samu aikin gwamnati ba zai rike kanshi da
sana'ar nan." Alhaji karami ya ce,"to ai kasan ita
suwaiba tasan abinda take yi.amma sahura sai
addu'a." Sallamar Abba ce ta katse su,ya zauna
can gefe sannan ya gaishe su,duk suka amsa tare
da tara hankulasu gurinshi. Ya mika ma Alhaji
babba kullin takarda tare da cewa "Alhaji gashi
maganin (ulser)ne" Alhaji babba ya amsa ya
ce,"Abba sarkin amsa magani, a gurin wa ka
samo wannan kuma?" ya ce,"Ahmad abokina na
raka ya amso ma babanshi,shine nace bari in
amso muku" yace to Allah ya saka da
alkairi."Alhajikarami yace"dame ake sha?" Abba
ya ce,"da madara peak." suka ce"to" daya mike
zai shiga gida Alhaji babba yace ya shige da
kwanikan abincin. yau kam Abba bacci yake ji da
wuri,don haka ya baro shagon dinkinsu wanda ya
kan kai goman dare a ciki ya nufo gida. Ya bude
dakinshi ya shiga ya cire riga sai singileti da
gajeren wando na jeans.ya nufi ciki don ya kama
ruwa ya kuma yi wa ummanshi sallama. tsakar
gida ya sameta zaune ta zabga tagumi,inda
abinda Abba ya tsana shine,yaga ummanshi cikin
damuwa. da sauri ya isa wurinta,"umma
lafiya?"ta dube shi "ina fa lafiya,ummi ce tunda
tayi sallar isha'i ta fice kusan awa guda zance
jiya ka mata dukan fita wasan dare?" Abba yace
"to wai me za'a yi wa ummi ne ta zama irin
sauran yara?" umma tace,"addu'a ce Abba,kuma
muna yi kullum." ya juya cikin bacin rai,layin su
Amina kawarta ya nufa,don bata wuce can.duk da
cewa Amina bata kaita rashin ji ba. can din kuwa
ya sameta,ta tara zugan yayan layi sai tsokanar
fada suke yi,ita ce shugaba. wata falwaya Abba
ya samu ya jingina yana kallonsu,don yana iya
tunkararta su diba da gudu. shi kam ba za ya iya
guje-gujen nan ba,duk wanda yazo wucewa sai
sun tsokane shi,wani su jefe shi,wani kasa zasu
watsa masa su gudu wani kuma rigarsa zasu ja.
c can wani shida budurwarsa sun zo wucewa ta
fizge ledar hannunsu ta watsar,sannan suka ruga
da gudu. tayo gurin da Abba ke tsaye bata zaci
da mutum a gurin ba,sai dai taji anyi caraf da
ita.sai da Abba ya zabga mata koso a tsakiyar
kai har tayi fitsarin wuya,sannan ya tasata har
gurin mutumin data yaga ma ledar. suna
tsugunne suna tsintar lemunsu da ayaba ya
ce,"malam ga wadda ta yaga muku leda." da
zafin nama mutumin ya mike,Abba ya
ce,"gata"mutumin ya shakota yace yau sai naga
ubanki." Abba ya ce,"ko kara ka kai gidansu nine
zan hukuntata,don haka gata na kawo maka
kanwata ce kuma naga lokacin data tsokaneka."
jikin mutumin yayi sanyi ya ce,"na gode bawan
Allah,taje taci albarkacinka." Abba yace "daka
nade ta." mutumin yace,"ba komai,ke kuma ki
canza hali ke mace ce." Abba yace nagode"
sannan ya tasa ta zuwa gida. Bokiti ya cika da
ruwa ya dora mata,,umma rasa bakin magana
tayi daya sanar da ita tsokanar daya tarar da
ummi suna yi. Daga karshe ta ce,"Allah ya
shiryaki,abind ya sameki kada ya sami sauran
dangi. Alhaji kuwa daya sameta dauke da bokitin
tana kuka tana fadin "yaya Abba na tuba,bazan
sake ba." ya ce,"uwata bakya ji ne fatan Allah
yashirye ki."ya nufi dakinshi.tsohuwa takaicin
Abba ne ya hanata fitowa tayi magana. nata
ganin,ummi bata wuce fita tayi wasa da
kawayenta ba,a cewarta ba laifi ba ne. amma an
bi an tsangwami yarinya,an hanata walawa.sai da
Abba ya gaji dan kanshi sannan ya sauke mata
ruwan. Sannan ya mammaka mata
takalmi,sannan ta shige dakin
tsohuwa.tsohuwana daga kwance ta dubeta.
"yaga dama ya kyaleki?kai mai sunan malam
akwai mugunta.zo ki kwanta." cikin kuka ummi
tace,"kayana sun jike,bokitin ruwa fa ya dora
min."tsohuwa tace,"barshi da halinsa,ace mutum
ba zai sake ba?" ummi tace,"ai sai na rama,shima
din sai yayi kuka."tsohuwa ta ce,"a'a,kada ki
soma zancen ramakon nan.kin san ko kin rama
ke ce zaki kwan ciki." ummi ta ce,nifa sai na
rama."tsohuwa ta ce,"baki gaji da shan wahala
ba kema da shegiyar gaddama,ga zanina nan
kikin raki ciro ki daura kizo ki kwanta." ummi tayi
lamo bayan tsohuwa tana tunanin dame zata
rama abinda Abba yayi mata jiya.har bacci yayi
gaba da ita waiwaye............. SULAIMAN shine
asalin sunan Alhaji babba,Aminu kuma shine
Alhaji karami. tsohuwa itace mahaifiyar su,kuma
su kadai ne yayan data haifa.Asalinsu yan
zamfara ne a kauyen daji a karamar hukumar
kauran-namoda. malam Idris mahaifinsu shine ke
zuwa yawon fatauci,har Allah ya zaunar dashi a
garin kano,da matarshi Habiba. sunzo da
yayansu guda biyu,sulaiman da Aminu.sun yi
karatun muhammadiyya mai zurfi,amma basuyi
karatun boko ba. sannan ya dora sukan harkar
kasuwanci,Allahya albarkaci kasuwancin Sulaiman
inda harkoki suka bude mishi cikin kankanin
lokaci. matsalar shi daya rashin boko,malam
idrisu mahaifinsu yana daya daga cikin wadanda
basu amshi boko ba lokacin da tazo. Don haka
sam bai saka yayansa ba.Sulaiman ya auri
Suwaiba wadda suka dauki watanni suna
soyayya,ita yar unguwar sheka makaranta ce.
Amma asalinsu yan Daura ne jihar Katsina.kafin
aurensu sai da yayi gini a unguwa uku gidaje
guda biyu iri daya. Ya ce Aminu kaninsa ya zabi
gida duk da cewa a lokacin baiyi auren
ba,wannan abu yayi wa mahaifisu dadi. yayi ta
shiwa Sulaiman albarka,don haka sai aka rufe na
Aminu,yayin da sulaiman ya tare a nasa da
matarsa Suwaiba. / ZURFIN CIKI book 1 part 2
ZURFIN CIKI book 1 part 2
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:40
Kwanci tashi 5yrs ta miqa suwaiba bata taba ko
batan wata ba. awannan yr ne mahaifinsu ya
cimma 1yr da rasuwa. saida aka watse makoki
danginsu na qauran-namoda suka koma. sannan
sulaiman yace da aminu, to ni xan dauki tsohuwa
in maida ta gidana,kai kuma aminu ka fito da
mata kayi aurenka dan mu xauna kusa da juna.
tsohuwa ta saka kuka tace wannan yaran nidai
da ka barni na xauna da gidan xai xama kufai.
sulaiman yace tsohuwa kiyi haquri, sai a saka
haya.aminu yace haka xa ayi. daqar tsohuwa ta
yarda dan tace ita wannan gidan mutuwane xata
rabata dashi, dan gidane me tsohon tarihi a
gurinta. ta ce gidan da mijinta ya rasu gidan da
ya kawo ta tun tanada jajayen sawunta. suka dai
lallabata. lkcn da aminu ya gabatar da sahura a
matsayin matan da xai aura, tsohuwa ta tuma ta
ce ba ta laminta ba, don kuwa kowa yasan
mahaifiyar sahura gun masifa. sanna sahurace ta
gajeta. aminu sai ya watsar da mgnn auran
gabaki daya har tsawan lkc. sulaiman yanata
roqan tsohuwa ta amince, dan ya lura aminu yayi
nisa. Ba yadda tsohuwa ta iya, dole ta amince,
aka sha biki ta tare gidan aminu. mai hali dai
baya fasawa, dan sahura batasan hulda da
suwaiba da surukarta, gashi daga kawota ko
2mth bata yiba ta kama fada da yan unguwa. a
cikin 3yrs sahura aka samu ciki. lkcn sulaiman ya
samu xiyarta qasa mai tsarki shida tsohuwa dan
sauke farali. sunyi addu'a allah ya bashi xuri'a
shida aminu.suna durowa gida suka samu lbrn
cikin sahura, murna a gun sulaiman tamkar
matanshi ne keda cikin.lkcn haihuwa tahaifi da
namiji murna gun yan uwa biyu ba'a magana,
anyi shagalin suna inda yaro yaci sunnan mahai
finsu wato idris shine suke kiranshi abba. Sannan
Ahaji Sulaiman ya biyama qaninshi kugeran
makka daga nan ne aka samu ahj Babba da ahj
qarami tun abba yana jariri ahj babba da
matanshi suke dawainiya dashi Sahura ba taso
saidai ba yan da xaitai da ita. domin alj qarami
na gama shirin fita xai saba shi sai gidan sai yayi
kukan nono ake maida shi, saidai tayi ta mitar
cewa anriqe mata yaro gidan,sahura dai in an
kawoshi bata isa taxoba dan tasan tsohuwa
tafita danja.duk da gugar xana da haibaici da
sahura take antayo ma suwaiba ta katanga ko
inta je gidan, baisa ta daina dawainiya da abba
ba. cikin hakane sahura wata ran sahura ta tashi
da xaxxabi mai tsanani da amai, shine taje asibiti
ganin likita ya tabbatar mata da tana dauke da
ciki.ko da ta fadama alj qarami ba qaramin murra
yayi ba ita kuma ta batarai, yace tunda abba
yana tafiyan shi ko ina ayaye shi. Da yamma
bayan yadawo kasuwa ya shiga gaida tsohuwa
shine yake gayamata xa'a yaye abba. tace
saboda me? ku barshi yayi 2yrs. sai yace ai uwan
tanada juna biyune, shi yasa, daman sha waran
da nakesan fada maki shine xanba yaya shi
kyauta har abada.tsohuwa tace kai amma ka
kyauta. Washegari da safe shine ma yayi ma
abba wanka tana kwance ya shirya shi, sannan
yace mata ta hada kayanshi duka dan xan kaishi
gidan ahj babba gaba daya. tace kana nufin kayi
kyauta dashi gaba daya? yace ea. tace tabdi!,ba
xai yiwu ba. infishari banxane kaxa tayi mana. su
wa yace kada su dage su samu nasu dan? nima
wahala nasha na haifi dan, ba shago na bude ya
fito ba....sam bai kulata ba, ya hada kayan yaran
ya fita. ya shiga gidan ahj babba da shi. dakin
tsohuwa ya shiga, nan ya samu ahj babba suna
gaisawa, yace yauwa, dama gurinka naxo yaya.
abba ya sauka daga jikin babansa yaje jikin ahj
babba da gudu, ahj ya dauke shi ya rungume. Ahj
qarami ya keqa ya kira suwaiba,ta shigo ta xauna
sai ahj qarami ya soma jawabi da cewa. tsohuwa
ina san ki xama sheda, yaran nan na ba yaya da
suwaiba har abada.ahj babba yasake rungume
yaran a jikinshi wani saban son shi ya ratsa shi.
idanshi suka kawo qwalla, suwaiba ta sa kuka
tace mun gode da wanna abu da ka yi mana.
Allah ya bamu ikon riqeshi da amana. ahj babba
yace bani da bakin da xan maka godiya, saidai
ince allah ya qara xumunci. ahj qarami yace haba
yaya dana nakane, saidai inasan abba ya xama
xaka kai daya. tsohuwa tace allah ya maku
albarka daku da yayanku, kaima allah ya baka
haihuwa. sukace amin. Sahura kuwa mijinta na
fita da yaro, itama ta xari hijabi ta nufi gidan
iyayanta, ta shaida ma mamanta cewan aminu
yayi kyauta da danta, kuma yaba mutanan da
basa qaunan ta. nan da nan uwar tahau masifar
cewan ba xai yuyu ba, ai dole ya baki danki.
shiko uban cewa yayi ai ikon sane, dan haka
baiga laifinsa ba dan yaba dan uwansa dansa.
sannan yace ,ta tashi ta koma. uwar tace ba xata
koma ba, ya ce ta xauna. bai sake bi ta kansu ba,
ya ci gaba da harkokinsa. shiko ahj qarami cewa
yayi baxai bita ba, lokacin da ya dawo ya samu
batanan, sannan bai fadama dan uwansa ba har
aka kwana. sukuma su suwaiba basu fahinci
sahura batanan ba dan ba hurda suke ba, saida
kukaxo cin abinki ahj qarami bai futo da kwanu
ba. sannan wan yace iyalin naka bata nanne?
yace yaji tayi, niko baxan bita ba. ahj babba yace
akan wani dalili ne? ahj qarami yace ban sani ba,
na dawo gida ban ganta ba. da safe ahj babba ya
tashi gaba sukaje gidan, sahura ba kunya tace
danta takesan ya dawo mata dashi, inhar yana
san xama da ita. Ahj babba yace, indai danta ne
xai maido shi. ahj qarami yace shi kuma inhar sai
an dawo da dan to ya haqura da auranta. kuma
na cikin ta ma inta haife shi xaixo ya ansa ya
qarama wansa inya so yaga yadda xatayi. duk
juyin da akayi yaqi yarda daga qarshe ma tafiyan
shi yayi. ubanta yace da ahj babba kaima jeka
yadda suka so haka xasu yi. satinta guda taka
abincin kirki gagaranta yake yi, ita kuma uwan ta
daina samun wani abu daga gun sahurar ke kawo
mata. dan haka suka yanke shawaran ta koma,
duk da haka saida ya shareta na kwana uku
sannan ya sakar mata. haka ta haqura saidai
tasha alwashin dun runtsi sai danta ya dawo
hannunta. sannan ta kulla sabuwan gaba da ahj
babba da suwaiba kuma tace duk tsohuwa ce
takitsa abin. abba yana samun kulawa tare da
tarbiya mai kyau.sahura ta haihu ta sake samun
da namiji aka samasa bashir, daga nan haihuwa
akai akai.. Tun abba yana qarami ya koyi wasu
halaiya na ahj babba. da farko, sallar
asuba,axahar, laasar, magrib da isha. ahj babba
kan tasa abba suje masallaci da rana kuma
umman sane ke turashi. ranan jumaa ahj na
dawowa gida dan ya tafi dashi. dan haka sallah
ta xauna ma abba da xaran lkc yayi xai fara shiri
yi. sannan ya iya sadaka dan dasunje yana bashi
kudi ya rabama almajirai ko yasa a asusun
masallaci. sai xumunci aduk lkcn da ahj babba
xashi xanfara yana tafiya da shi. ya tashi da san
iyayan shi matuqa bai taba sanin basu suka haife
shi ba. duk da cewan duk lkc da ya shiga gidansu
umman bashi takan cemai bafa umman kace ta
haifeka ba, nice na haifeka. riqonka muka basu. in
yaji haka sai yace allah kiyaye. sai ya baro gidan
ita kuma taita xakinsa. inya fadama umman shi
saitai murmushi ta rungume shi. ya ce aidai kece
ummata ko? ita kuma tace nice ummanka rabuda
ita kaji. abba yanada tausayi dan haka ya
taimaka ma ummanshi aikin gida. shekara sha
biyu ya sauke kur'ani.a lkcn ne ya gama pry ya
samu xuwa js1 Abba makarantan masu kudi ya
ke yi.ita kuma sahura duk yaranta ta batasu,
musamman bashir. duk lkcn da akace yaje
makaranta inyace ya gaji, saitace ya xauna kaje
gobe. ko ahj babba ya korashi sai dai ya labe
inya tafi shi kuma ya dawo. yafi san xuwa qwallo
ko shagon game. to hakama qannansa duk sun
dau irin tarbiyyan uwarsu. cikin haka wata ran
umman abba ta tashi da matsananciyan mura,
lkcn ahj babba yaje legos don taho da kaya. ahj
qarami ne yakaita asibiti bayan gwaje gwaje, an
gano ciki wata biyu da yan kwanaki. murna gun
ahj qarami tamkar yayi tsuntsuwa yaaje ikko ya
fadama ahj babba. suna isowa ya shiga gun
tsohuwa ya sanar da ita. nan take tasa kukan
murna.ita kuwa suwaiba tamkar mafarki, sai
kunya ta isheta. lkcn da ahj qarami ya fadama
sahura, sai cewa tayi um, bana an tabuka, ni dai
gani da cikin na shida amma sai yauxu ta samu
daya. ahj qarami yace kinji matsalanki, ke ba dai
kiji wani ya samu qaruwa ki taya shi murna ba,
sai dai baqin ciki. ta ja tsaki bakin cikin me
xanyi? tunda ni ga nawan. ciki mai laulayi
suwaiba ta samu, wanda duk abin da taci sai ya
dawo. wannan lamari ya daga ma ahj babba
hankali da abba, duk aikin gidan abba ke yi, ga
makaranta, ko an hanashi sai yayi.dan haka aka
dauko harira qanwar suwaiba, wanda mijinta ya
mutu. umman abba dai bata samu kanta ba saida
cikin yayi wata biyar. sannan ta samu sauki.lkcn
sahura tanada cikin wata bakwai, lkcn haihuwa ta
haifa mace, murna gurinta kamarme, dan sai
yanxu ta samu mace. safiyar talata umma ta
tashi da naquda, hankalin ahj da abba ya tashi
matuqa. duk da tsohuwa tana ta kwantar masu
da hankali, ranan abba ko makaranta bai jeba,
duk da san makarantansa, har suka dawo sallan
axahar shuru. ahj babba yace tsohuwa bari na
samo mota akaita asibiti. tace to. yana fita ba
jimawa ta haihu. ta santalo yarta mace mai
matuqan kama da ahj babba. tsohuwa tace da
abba,mai sunan mlm bi su ahj kace sudawo ta
haihu. dama harira tasa ruwan wanka lkcn da
suka xo ta fito daga wanka.nan aka wanke
yarinya yan barka sai xuwa suke amma sahura
saida aka. Sahura saida aka kwana sannan ta
shigo. ta dauki yar ta taba baki tace wannan yar
baqinqirin haka sai idanu daqwa daqwa. wata
mata da taxo barka tace ai wannan yar sak
abba,suna kama sosai. sahura ko kunya ta ce
basa wani kama da abba. da tasamu kyan abba
da tayi kyau, umma tayi ma matan alama da
haunu tai shuru. ranan suna taci sunan tsohuwa,
wato habiba, dan haka umma ke ce mata ummi.
abba yana ji da ita, saidai in yanasan tsoka nanta
sai yace dubeta ta ba ummata wahala, sai na
xaneki kika girma kika qi mata aiki. umma taita
masu dariya. tsohuwa ma naji da ita dan guta
take wuni. tunda ga kan ummi umma bata qara
haihuwa ba. abba yana aji uku suna qoqarin xana
(j.s.c.e)ya dage sai ahj ya saka shi shagon dinki.
ahj yace abba kabar batun dinkinnan ka tsaya a
karatunka. yace ahj nidai ina so kaga inna iya su
umma sun huta dakai dinkin su gidan laminde.
umma tace ka barshi yayi ahj sana an hannu ai
tanada dadi, kaga in ya gama bokon ba bai samu
aiki ba xaya riqe kanshi da sana anshi. ahj yace
to shi ke nan Ahj yace, to shi kenan, wane shago
ka ke san shiga inkai ka? yace, na can bakin titin
nan, in da kake saya na lemo. ahj yace shi kenan.
mafarin shigar abba gurin koyan sanaa kenan.
ummi ta taso da rigima, tsiwa tare da tsokana,
wanda yasa suka daina shiri da abba sam. abba
ne ya kaita makarantan boka da islamiya, kullum
yaje daukota sai ya raba fada ko ya bada hakuri.
umma kullum addua take fili da xuciya da lokutan
sallah, allah ya shirya mata ummi. ita kuma tata
kalan quruci yan kenan inta girma xata daina.
tsohuwa takance aini me sunana kingama min
komai, domin banasan ragon da, da in kai qara
gara akawo min na bada haquri. duk lkcn da tayi
wannan kalman sai sunyi fada da abba, dan cewa
yake ai dama tsohuwan nan tuni na ane kin daure
mata gindin ta siqa tsokanan yayan mutane. ita
fa mace ce ba namiji ba, shi kenan bata da aiki
sai dambe? tsohuwa takance batta tayi. tunda
ganan abba basa shiri da tsohuwa. ita kuma fati
yar sahura kamar ummace ta haifeta dan bata da
hayani. ummi kuma kamar sahura ta haife ta.
Wata rana abba ya ke cewa, umma da ace lkc
daya kuka haihu da umman bashir, allah cewa
xanyi kunyi canjin yaya. umma ta dube shi dan
me kace haka? yace sbd masifar ummi irinna
umman bashir ne, fati kuma ba ruwanta kamar
ke.dariya kawai take yi. kwanci tashi ummi ta
gama pry, lkcn abba yana shekaranshi ta qarshe
a jamia. yana karantan (mass comm)ne dan yana
san xama dan jarida. umma tasoshi da likita
amma yace baida raayi. tace kaga kai bakada
hayaniya abba aikin jarida na masu maganane.
yayi murmushi yace umma kenan. ummi ta samu
shiga aji daya a qaramar sakandare. maimakon
hankali abin nata sai gaba yakeyi. aduk lkcn da
tai laifi abba ya daketa sai tayi wani abun dan
tabashi haushi, da sunan ta rama. ahj babba ya
bude mai shago, tare da xuba mishi kekuna.
tsohuwa tace dakai wanine mai sunan mlm, saika
tafi da takwarana ta koya. abba yace ko a
kwafan shago na na ganta ba sai na karya mata
qafa ba. ummi ta murguda baki, sai daya tafi
sannan tace allah ya kiyaye inje wannan qaxamin
shagon nashi. Tsohuwa ta ce,"tafi can kema da
baki son ci gaba, in banda abinki da zaki kwantar
dakai ki koya in an tashi auranki basai a saya
miki keken ba. in kuma shi kika aura kinga
shikenan inya samo dinkin da yawa saiki taya
shi, ta ce"Allah ya kiyaye me xanyi da yaya
Abba,yayi ta cin xalina?ni bana son shi" Umma
dake gefe tana jinsu ta ce,"ke in kin samu kamar
Abban ma ai kinji dadi,shine zai ce mai zaiyi
dake? mara hali irinki." Ummi dai tayi shiru tasan
inta cika surutu kan Abba yanxun nan umma ta
doddoketa,umma tafi son Abba fiye da ita. watan
ramadan ya tsaya,duk daukacin musulmi sun
dauki azumi ranar da akai na uku Abba ya shigo
gida karfe daya saura. daga shago yake zaiyi
wanka yaje makaranta don yanada darasi karfen
biyun rana. Gidan shiru kowa na bacci,don haka
bai shiga dakin umman shi ba don baya son ya
tasheta ya shige bandaki. Da ya gama ya fito ya
nufi daki kamar ance ya kalli madafi, ummi ce
tsugunne tana cin abinci. ya tsaya yana kallonta,
dagowan da xatayi suka hada ido, yace ke! karya
axumin kika yi? ta toshe bakinta sannan nace
dan allah yaya kayi haquri. yace fito muje. ya
kaita dakinshi yasata gwale gwale. da xashi
masallaci ya kulleta ta baya. ya ce inyaso ki
tashi kafin na dawo, xan gane. yana fita tahau
binci ken abinda xata lalata mashi. ta ciro bidiyon
da yake kallo xata doka da qasa, sai taga kwalin
wani kaset tana kallon hoton jikin kwali, na
tsiraici ne. ta xare ido kicin mamaki, tace lalle
yaya abba, daman shi dan iskane? to kuwa xan
tona mai asiri. ta turashi cikin xaninta, da taji
motsin shi yana bude qofa sai ta koma inda take.
ya shigo ya kalle ta ya ce nasan kin xauna dan
kinga bananan. ya xauna bakin katifa, sannan ya
dubeta fuska daure. ummi meyasa kika karya
axumi? tace ba komai. yace tunda aka fara axumi
kike karyawa ko? tace yaune kawai yaya abba.
yace kinsan hukuncin wanda ya kasya axumi da
gangan. Tace eh an fada mana a islamiya, amma
mlm yace sai wadanda axumi ya wajaba akan su.
ya kalle ta cike da mama ki, a xuciyanshi yana
cewa, yanxu har yarinyan nan tasan akwai
wadanda axumi ya wajaba akansu? afili kuma
yace lalle ummi kina buqatan sa ido. dama
saboda bai wajaba akanki ba shiyasa kika karya?
to daga yau xansa maki ido, kuma xan fadama
umma ta sa maki ido. hakanan duk wani abu da
akeyi lkcn axumi an daina qyale ki, xaki ringa
sallar tarawi, ke har tahajjud sai kinyi shi. sannan
bayan axumi saikin rama wannan axumin. ya
xuba mata ranqwashi a tsakiyan kanta ,tare da
cewa tashi ki fita munafuka. daga dakinshi bayi
ta shige ta qara kallon kwalin, sannan ta maida
ta soke shi, tace sai na tona maka asiri. da dare
bayan angama bude baki, abba xai tafi tarawi ya
shigo dakin umma yace ina ummi? umma tace
gatanan kan kujera tayi sharkaf, wai yau taji
axumi. abba ya shiga ciki yana kallanta. yace
umma xaki yaudara ko yar rainin wayau, tafa
karya axumi daxu da rana na ganta tana cin
shinkafa. Yace shine kika xube wai ke kin sha
wuyan axumi ko? umma ta dube ta tana mamaki,
tace abincin da kike kinba almajirai da ma qarya
ne? ya dubeta yace biyu kenan ga larya axumi ga
qarya, xaki sani. tashi muje salla ko in ballaki.
umma tace allah ya shiryi halinki. abba yayi
dariya tare da cewa, kema dai umma yaxaki
amince da batun wai tac almajirai abinci, su basa
axumi ne, umma tace tunanin haka sam bai xo
min ba. saida ya sakata sahun salla, sannan ya
nufi gun maxa. bayan ya gargadeta da cewa in an
idar ta jira shi, inyaxo batanan sai ta sani. koda
aka idar da yaxo bata nan gurin ya kaure da
dambe da wata yarinya wai da suna sallah tana
bigeta. shine daga idarwa ta cakume yarinyan da
fada. bai tsaya sauraranta ba ya cire ta kalmi ya
shiga dukanta, sannan ya tasata xuwa gida. sai
da ta shige dakin tsohuwa sanna ya koma nashi
dakin. hakanan suka ta xuwa masallaci har
axumi yakai ashirin. Ahj ya kawo masu shadda
da leshi da atamfa na sallah ita da umman su
bashir da fati. ya suya masu takalma da mayafai,
abbane xai masu dinki, ran ummi baya son dinkin
abba, domin wanda take so bashi yake mata ba.
ta ce umma dan allah nidai a bani dinkina na
kaima laminde, yaya abba baya min ne kyau.
umma tace kije ki karbo da kanki. tace ai baxai
bani ba ne, xai dakeni. umma tace ai nafi san ya
dake kin, lamindan finshi dinki mai kyau tayi ne?
ummi tace nidai gara ita. tsohuwa tace ai banga
lkcn da mai sunan mlm xai faranta ma takwara
ba, kullun burinshi ya quntata mata. umma tace
tsohuwa ummi fa ba a mata gwaninta, inace dinki
in yayi mata har aro ake xuwa yi? ta dube ta
tace keda shine inya jiki kyayi biyu babu, yaqi
maki dinkin luma ya hana kayan bare kiba
laminde inga ta tsiya. qarfe dayan dare ya tura
dakin tsohuwa tana xaune a kan sallaya tana
addua, abba yayi murmushi. tsohuwannan kina
birgeni dama kina ibadan dare? ya kalla kan
gadonta, ummi taya dai dai tana ta bacci./ ZURFIN CIKI book 1 part 3 ZURFIN CIKI book 1 part 3 Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:42 Ya kalla kan gadonta, ummi taya dai dai tana ta bacci. Yace, ummi ke! ummi!! tashi. tsohuwa tana yi masa alama da hannu gami da gyaran murya, wai ya bar ummi maimakon haka ma sai ya dauki wani kofi nan gefansa da guntun ruwa a ciki ya watsa mata a fuska. ta farka firgigit, yace taso, da sauri ta tashi yace dauko hija binki maxa. ta dauka suna fita tsohuwa tana sallamewa. tace kai mai sunan mlm ka lafama yarinyan nan haka, wai axumi wajaba akanta yayi da xaka tasheta da tsohon darannan xuwa masallaci? yace kema in xaki, xo muje. ya tasata suna tafiya tana hada hanya suka tafi tahajjud. sai qarfe hudu na asuba aka tashi. ummi har kuka tayi saboda tsananinjin bacci, amma tana tsoran kar ta kama bacci yaxo ya same ta. tun tana layin bacci har ta gyagije. sakamakon tashinta da matan kusa da ita keyi. kafin kwana uku ta saba da sallan dare, lkc nayi xata farka. abba yana xaune ga dinki gabanshi amma yana can tunanin bushira, yarinyan da yake matuqan so ce. amma yana shakkan fada mata,dan iyayanta sunada kudu matuqa. kuma shine yakema duk yan gidansu dinki. Ahmad abokinshi da ke gefe kuma sai yayi murmushi, yasan tunanin bushiqa ne ke damun sa, dan haka sai ya ce, abba kasan allah, abari ya huce shi ke kawo raban wani. haka kuma ZURFIN KICI, ba xai kai ka gaci ba. ka fada mata kawai. abba ya ce hum ,ina tsoron kada ta ce bata sona, dan bansan ina xansa raina ba. ahmad yace daga ganin yadda take jin kunyanka tana sanka. abba ya kalli ledan da ke dauke da dunkunan su bushiran, yace ina xatan yau xasuxo amsan kayansu, dan tun jiya nace suxo.ahmad yace to in sunxo kayi qoqari ka fada mata mana, indai ba ragon namiji kake ba. abba ya tsurama qasa ido yana tunanin in sunxo mai ce mata? kusan awa biyu sukaje sukai sallan axahar, tungan motan ta tsaya yasan tasu bushurane. shi kadaine a shagon sauran basu dawo ba. bushura ta shigo da qannansu da yarsu aisha. ya taresu da faraa, suka gaisa kan bushura na qasa, sam bata iya kallan abba tela kamar yadda suke kiranshi. Ya tura masu kayansu suka duba sunata murna dan ya masu wadda sukeso. aisha ta aje masa cikon kudinsa kan table. har sun fita yagadai baxai iya hakuri ba, yace bushura xo gashi. ta juyo tana dariya taxo. yace bushura inasan na fada maki wata magana gashi kuna sauri ko? ta kalli motan tace fada min. yace kina sona? ta xare ido sannan ta ruga da gudu. gabanshi na faduwa, bata tsaya ba sai mota. ya kwantan da kanshi akan keken yace menene maanan gudun da yarinyannan tayi? ya tambayi kansa, qarfe uku sunada lecture, amma baya xatan xashi makarantan. ahmad ya dubi abba wanda daga ka dube shi xakasan yana kin damuwa. yace wai banaga sunxo ba? ko ba motan su bane? shiya bandawo ba nakuma hana yaran dawowa dan ku sasanta. abba yace um, inaga yarinyannan gara na haqura, dan bana san insa kaina cikin tunani. ahmad yace ban gane ba, abba yace, to naga daga tambaya tana sona, saita kwasa da gudu ta shige mota. ahmad yayi yar dariya sannan yace ,amsan ta baka. tana nufin tana sonka. abba ya harare shi kada ka maidani dan iska, ina ta magana ta xabga da gudune shine tana sona? yace jeka tambayi manya .yaci gaba da cewa kaine baka mata magana da hikimaba, ka fito mata kai tsaye baka sakaya ba. abba yace, kai nifa ka sanni ba ruwana da wata kwana kwana, idan abu yayi min bana kwana, inko bai min bama haka, ni ba ruwana. Ahmad yace sai xurfin kici ko? da ya aka shawo kanka ka fada mata,abba ya mike tare da kallan agogo, yace inada lecture. gida ya nufa dan shirin xuwa makaranta, har yayi kamar ya tambayi ummanshi cewa in ka ce ma mace kana sonta taji kunya ta gudu wai alamun so ne? sai kuma ya kasa, yana jin nauyi amma in bai samu wata manufa ba dole yaxo ya tanbaye ta dan baya boye mata komai.bushura yar ahj sale ce kwamishinan gona na wannan xamani, gidansu yana karkasara. danqareran gida ne ginin xamani, sun san abba ne sanadin dinki da yayi wa wata qawansu jamila.dinkin yayi matuqan birge su dan haka suka fara kawo masa dinki, tun ranan da ya fara ganin su bushura ta kwanta mashi a rai. to ashe ita ma yamata.shiyasa yau daya furta mata take ganin kamar anmata gafara da aljanna.wata xuciyar tace ,to yanxu da kika gudu in ya xaci baki sansane fa, nan take hankalinta ya tashi har tana rayawa ga abba can da wata.dan haka taga dolene ta koma gun sa inhar tana sansa. dan tasha ganin mata na masa tayin kansu in sunxo kawo dinki.nan ta soma tunanin wace dabara ce xatayi ta fita?saiko ta warware daya siket din kayanta cikin dare.da safe ta nunama momynsu tace mata telan ya manta bai hada wannanba,dama yace xai gwada nine kafin ya hada.momy tace direba ne xai kai mashi.bushura tace momx xaifa gwadani ne muje dai xa kaini.tace to kuje, bushura ta danyi gayunta suka tafi.saidai kash! bata samu abba ba ance mata yana gida. tace gidan da nisane, aka ce mata babu nisa,dan haka ta sa aka rakata.tacema direbansu tana xuwa telan na gida.gidan ba nisa. A qofar gidan su abba ta tsaya, sai ga ummi ta sheqo da gudu tana dawowa daga aike.ta tsaya tana kallan bushura, sannan tace lafiya?bushura ta dubeta. yauwa abba yana nan?budan bakin ummi sai tace yaje kashi ya fada a masai.bushura ta dafe qirji, yaushe? ummi tace oho.sai ga abba ya futo sanye cikin shadda bulu mai duhu yana ta qamshin turare.shawara ya yanke lkcn da yake xaune a shago kan cewa yaje gidan su bushura,tunda gidan kwamishina ba boyayye bane,suka hada ido da bushura,ta saki faraa sannan ta dubi ummi,kince ya fada ina? ummi tayi ciki da gudu.ya bita da kallo sannan ya kalla bishira,me tace maki?bishira tace, ba komai.saidai dariya da maganan ummin tabata.yace tunda baxaki fada min ba xomuje ki gaida ummana.cikin muryan jan hankali tace ina jin kunya.ta bude jakanta tace kamanta baka dinke wannan siket dinba.yace mugani,yaga yadda aka warware shi aka cire xaran da kyau. murmushi yayi dan yasan ya dinka siket din,kusan shinema na farkon dinki.ya gane yaran nata qila san ganinshi take san yi. Ya dinke siket din yana cewa"to amma sai dai ayi min izini inzo gida in kawo da kaina in na gama." tace haba dai,ya za ayi in taso ka?"ya ce,"ba komai,in dai anyi min izini sai inzo," ta ce,"to in maka kwatance?" ya ce,"a'a huta kada ki bata bakinki,nasan gidanku zanzo anjima bayan tarawih." ta ce,"to." sai mun zo" tace"ku dawa? ya ce,"abokina mana,kinga zo muje gurin ummana ku gaisa." Bishira ta bishi cikin jin kunya.tun kafin su shigo daman ummi ta shiga gurin umman da gudu tace mata"umma ga budurwar yaya Abba." Umma tace budurwa kuma? tace eh ai zama su shigo.daga nan ta kara kyallawa dakin tsohuwa tana fada mata. Umma dai jim tayi dan bata da wani burin da ya wuce ta baiwa Abba ummi,kuma da tasan har zai ga wata can da wuri haka data fada masa kudurinta,sa tay 'ZURFIN CIKI' gami da nauyin baki....... sallamar Abba ce ta katse ta ta ce,"shigo Abba." ya ce Umma bakuwa ce taxo gaisheki.Umma ta fadada fara'arta tace to shigo,ba dai surukar tawa bace?" ya ce,"ai ita ce kam" Bishira ta shigo tana sunne kai,ta gaida umma Umma ta ce,"masha Allah,Allah yasa rabon muce."Abba yana dariya ya ce,amin ummana."ya dubeta,"tashi ki gaida kakata." suka nufi dakin tsohuwa,umma ta jinjina kai .tabbas Abba nason yarinyar,in ta dubi yanda yake fara'a da zumudi. a fili ta ce,"Allah yayi mana zabin alkairi."ummi na kwance kanta na cinyar tsohuwa,sai ta kalli bishira ta tuntsure da dariya,lokacin da suke gaisawa da tsohuwa. Abba ya ce,"dariyar uban me kike yi?" sai ko ummi ta sake shekewa da dariya. ya nufota ya suri kafafunta,tsohuwa ta ce haba mai sunan malam yanxu in bata yi dariya ba kuka zatayi?" ya ce,Bishira tashi muje" Tsohuwa tace to yanmata mun gode ki gaida magabatan naki,sannan kiyi ta hakuri da halin wannan miskilin." Umma ta ce,"tsohuwa kodai kishi ne?suka yi sallama,ummi wadda tunda ya shureta ta rigasu fita sai ta dauki takalmi Bishiran guda daya takai soro (zaure). don haka da suka fito suka shiga nema ummi ta kule uwar dakin umma tana ta dariya tana lekensu. Abba ya ce,"ummi! ummi!!" taki amsawa ya nufi waje da niyar dubota don yasan ita ce zata dauki takalmin,sai ga takalmi a kofar shi. Don haka ya dauko kawai ya dawo ya bata umma ta ce,"ka kaita su gaisa da umman Bashir." Abba ya ce,"a'a ba yau ba."ya rakata wurin direbansu,kusa da shagonshi sukayi sallama da alkawarin zai zo washegari. yaje kuma bishira ta fada masa lallai tana sonsa sai dai tana tunanin iyayenta ko zasu amince? ya ce,to shi dai zai turo magabatansa su nemar masa izinin zuwa zance kamar yanda yake a shari'a Bishira tace a'a ya bari tunda yanxu shekarar farko take a babbar sakandare(s.s.1)ba za a bari ya dinga zuwa ba,amma zasu dinga haduwa gidan yarta dake na'ibawa. Abba baida zabin da ya wuce ya yarda da hakan tunda tace baza a barta yin tadin ba.sai dai fargabar shi kada nan gaba sunyi zurfi cikin soyayya ace ba za'a bashi ba. ta ce,"Babana bashi da matsala,amma momy dinmu ce abin tunani."Abba ya ce,"shikenan Allah ya shige mana gaba." soyayya ce mai karfi ta kullu tsakanin Abba da bishira,wanda har ummanshi da kanta tasan cewa Abba yana son yarinyar. Domin duk lokacin da zaije gurinta tana lura da zumudin da yakeyi,kazalikain tace ka gaida surukar tawa, bakinsa baya rufuwa. Don haka sai ta tattara batun ummi ta aje a gefe addu'a ce kadai bata daina ba.ana sauran kwana uku sallah.Abba ya siyo fenti yazo da mai fentin nana ak fente gidansu ciki da bai. Da yamma kuma ya kawo dinkunan su ummi da fati,ummi tasa ihu,sam irin dinkin da ta aro gurin kawarta Amina ba shi yayi mata ba,ya zai mata dink iri daya da fati? ya ce,"kin isa ki sani in miki dinkin da kike so?ta ce to ni dai bazan sa ba umma ta rafka salati tana kallon ummi ta ce,"ummi kina da hankali kuwa? kudi kika biya ko ko Abban sa'anki ne?" tace cikin kuka to ni umma ya zai min iri daya da fati? ya dubeta a fusace,"in kin bari na dauki kayannan wallahi bazaki sasu ba." Umma ta ce,"ni da zaka daukesu ma da naso"tsohuwa ta fito ta ce,"saboda me? akan wane dalili zaka amsar mata kaya?tunda baka mata wanda take so ba sai ka kyaleta." Da hannu Umma tayi mishi alamar yayi shiru,sannan ya fita waje.Abba ya kada kai ya fita. washe gari kuma ya shiga da me fenti har cikin gidan Alhaji karami,sahura tana daki lokacin da yake nuna ma mai fenti guraren da zaya fara. Ta fito daga daki ganin Abba sai ta hade rai sannan ta ce,"mune kashin baya? ai dama ka bar shi tunda baka mai da mu wani abu ba,mu ne dai baka so din mahaifanka. Ta dalilinmu zaka shiga aljanna,ba dalilin wasu banzaye ba da sauri ya nufi hanyar fita waje don baya son yaji zagin da zata yiwa Alhaji da Ummanshi. wannan na cikin dalilin dayasa baya son zuwa gidan Alhaji Babba da Umma,sune suka ci kashi da fitsarinsa. suka bashi tarbiya da ilmi,suka ci da shi suka shayar dashi.amma sam basa yi masa abinda umman Bashir ke masa. haihuwarsa ce kadai su Alhaji babba basu yi ba,sahura tana zuwa har shago tayi masa rashin mutunci,sannan ta ce ya bata kudi,ta ce ya ba bashir kudi ko ta aiko fati. Bai taba kin bata ba,amma duk da haka bai tsira daga zagin rashin mutunci ba.ta ce ya tare a gidan ummanshi komai nashike mata,wai da kuma sam ba haka bane. Umma bata taba tambayar shi sisi ba,haka nana duk lokacin da ya bata wani abu ko ya sai mata,sai tace ina na umman Bashir? kaje itama ka bata,in ko bashi da yawa ni naci girma ka bata. Ranar sallar idi kuwa ummi koda tayi wanka kin saka sabon kayanta tayi sai na bara. Lokacin da zasuje sallar idi,Abba ya fito daga wanka ya kalleta ina kayanki sabo? ta tura baki"ni baxan sa ba." Yace,"to zanga wanda zaki bi masallacin,kuma ki kara magana saina fasa bakinki."sai ta wuce kofar dakin tsohuwa,sannan ta ce,"to ai dai nima nasan hanya,kuma sai naje."ta fada dakin da gudu. ya bita bata san yaga tsohuwa lokacin da ta shiga wanka ba,bayan fitowarsa.don haka ya ritsa ta ya kwakkwada mata mari,sannan ya rike mata kunne. zan kara fada ki fada? ta ce,"a'a kayi hakuri." ya saketa ya wuce,ta zauna tana kuka. misalin karfe hudu na rana ,bishira ta iso shagon dinkin ita da direba,shagon a rufe.don haka ta ce su karasa gidan. Can dinma baya nan,amma sai ta fito ta shigj gidan dauke da tire babba cike da kuloli. cikin kunya ta gaida umma,ta kuma bada a aje masa.umma ta ce,"to ko ina Abba yayi? kila gidan su Ahmad yaje."umma ta ce,"ke uwar gudu ina yayanki?" ta ce,"nima na ganshi?" karar bude kofarshi suka ji,ta ce,"leka in shine kice yayi bakuwa.shine kuwa,jin cewa ga bishira ya shigo da zumudi. Umma tace ka kaita ta gaida umman bashir. yace to, ta fito ta tafi kicin ta bar masu dakin,ashe ummi tana uwar daki tana jinsu.ya ce,yanxun fa daga na'ibawa na ke,ina ta xumudi in ganki. tace,na xaci ba xa kaxo ba ne,nace bari inxo ni,dan baxan iya kai dare batare da idanuna sunganka ba.ummi ta toshe bakinta saboda dariyan da yakesan kufce mata,yace sai inga kamar bakya sona.bishira tace haba abba, in kace haka bakamin adalci ba.yace to wadannan kulolinfa me kika kawo min?ta ce bude ka gani.ya bude ya gani yace kai, lalle ashe ni dan gatankine? tace sosai ma.ya marairece murya yace to bani abincin a baki.ummi daga cikin dakin tace, la'ilaha illallahu.abba ya miqe da sauri.kafin ya ankara ummi tayi fitan bindiga tsakar gida tana fadin la'ilaha illallahu,dama yaya abba dan is....umma ta gwabe mata baki,bayan ta fito daga dakin ahj babba.ummi wadda inta s6a magana ko ana hanata sai ta kai aya.ta dafe baki,tace maci gaba da fadin,umma to kinji abinda yake ce mata ne? umma ta jefeta da takalmi tare da cewa,wai baxa kiyi min shuru ba? ummi tace,to fa cemata yayi xai bata abinci a baki,kuma daman xan nuna maki wani kaset da yake kallo. Abba ya riqe kai tare da cewa ummi in na kamaki xaki sani, kaset din wa kikaga ina kallo? tace na yan is....da gudu ya bita ,yayin da umma ta jefa mata murfin kwano,amma duk haka ko da ta fita waje saida tace masa sai na nuna ma ahj kwalin kaset din.take ya tuna da kwalin kaset din daya boye,wanda ya qwace a hannun bashir,kaset din tsiraici ne wanda laanannu sukayi.abba cikin takaici yace,kai ummi! kai ummi!! kinsan allah in kina wasa dani xa karyaki a banxa.ta ce to ba a dakinka na gani ba?yayi qwafa,allah ya sani ya tsani ummi kamar ya shaqeta ta mutu.sai ya samu kanshi da qin komawa gidan,kunya da nauyin umma yake ji,yasan dai ba xata kama xancan ummi ba,amma yasan xuciya da xargi,qila xuciyanta ta xargi wani abu.bashir ya fito daga cikin gidan su abba yace,yauwa bashir shiga gidanmu kace bishira taxo. Bashir rai bace ya shiga,dan yana jin haushi ya amsar me kaset.ya shiga umma na qofar kicin xugun tana tunanin halin ummi.bashir yayi sallama umma ta amsa.yace,abba ne yace in kira bira ne ni yace ne?umma tace gatanan ciki,taxo bakin qofa ta kalli bishira kanta na qasa tana mamakin ummi.yarinyan sam bata ji.umma tace kixo yana kira awaje.cikin kunya ta fita, yace da bashir rakata gun ummanka su gaisa.bashir yayi fara,a antynace ke nan?abba yayi murmushi. bishira ta xauna gaban ummansu bashir suka gaisa. bashir yace,budurwan abba ce. sahura tace,yau kika taba xuwa nan unguwan? kanta na qasa tace, xuwana biyu kenan.ta kalli bashir tace kaji ko? amma shine ko a turo ta nan gidan.nina haifi abba amma an gaje min shi.tace yarinya duba nan.bishira ta dubeta,ta dafe qirjinta ni na haifi abba nine uwansa.matan gidan can mai gidana ya bada shi a gunta,da ubansa da maigidan dan wa da qani ne amma sun gaje shi.bani da ikon sashi ko hanashi amma sun mallakemin shi. da muryan tausayi take maganar. Bashir yace, umma indai ya aurota xamu samu sauqi.bishira tace kada ki damu, insha allah komai xai warware. tace, to yan nan na gode.fati ta shigo ta gaidata cikin nutsuwa, bishira tace wannan qanwansa ce? umma tace eh, ai su ga sakamakon mugunta nan sun haifi yar muguwa mara jin magan. bishira tace, kai yarinyar bata ji. fati ta ce abba ya ce kixo.sahura tace kinji ko? shifa ko nan gidan baya qaunan shigo wa.bishira ta miqe ta balle jaka ta ciro sabbim kudi yan ashirin ko irgawa bata yiba ta bata, tace kinsaya goro.sahura tace harda abin arxiki?to an gode.bashir yace antyna inane gidanku?tace karkasana gidan kwamishinan gona.bashir ya raxo ido, nako san gidan,lalle antyna ina qara gaisuwa.bishiratayi dariya.abba na tsaye suka fito,yace mata to ki tafi xanxo amjima. tace baka kaini dakinka ba.ya girgixa kai, bai dace ba wannan ba mutunci bane,sam bai kamace yar mutunci suna xuwa dakin samari ba. bishira tace danme? yace sharia bata amince ba, damin duk lkcn da mutum biyu suka kebe,musamman mace da namuji. Abba yace na ukun su shedan ne. irin wannan yana haifar da xinace xinace a bayan qasa.tace hakane ta tafi.abba ya rakata har mota, bashir kuma tamkar maroqi, sai fadi yake allah ya tsare antina ki sauka lfy.bayan tafiyanta abba bai iya shiga gidan ba tunaninshi daya kada umma ta xargeshi.dan haka ya nufa gidansu ahmad.ya ba ahmad lbrn abinda ya faru.dariya ahmad yayi tayi.yace kai amma wannan ummin taku yar dirama ce. abba yace cikin takaici yanxu kai har kaga abin dariya?yaja tsaki yace allah na tsana ummi, namata muguwan tsana. dubi wannan yarfin da tai mani. ahmad yace xata bari, wata ranama ko ance tayi watace sam batayi ba.abba yace taf wannan yarinyan dawuya in xata taba yin hankali, duk wanda ya aureta ya auran ma kanshi fitina.ahmad sai dry yakeyi. da magariba ya shiga gidan,cikin saa ya samu ummi tana cin abinci.nan take ya kama hannun ta har saida tayi yar qara, yace muje ki dauko min kwalin kaset din da kika dauka, Umma tace, Abba na soma tunanin yarinyar nan tan da aljanu da gaske. abba yace hakama alhaji qarami yace, amma fa anje babu kowa akanta. ya saki ummi bayan ya ranqwasheta. sannan ya ce, in kika sake yarda ki kaga wani abu a dakina kika dauka sai na balla ki. washegari abba ya tasa ummi ya nufi gurin masu ruqiyya, amma da aka mata babu kowa a kanta kamar yadda ya xata. ya dawo ya sanar da umma,umma tace na gode allah.halinta ne ita kuma irinta kenan? yace irinta kenan umma,baxata canxaba saidai muyi ta mata addua, soyayyan abba da bishira ta bunqara,har dangin abba sun san da batun,sahura duk tabaxa ma dangi.sanadiyyan maganan da tayi ma bushiran na cewa an rabata da daxta. wata rana bishiran tace masa xata xo gaida ummanshi,yace to cikin xumudi sai tace, umman su bashir fa nake nufi, ba ance ita ce mamanka ba? abba ya ce inji wa? inji ummanka. abba yace sam, ummana ba xata fada miki ba sai dai ko ita umman bashir din. tabbas itace ta haifeni, amma ba itace ummana ba.tace dan me? nan take ya hada rai. Abba yace mata ba matsalanki bane, so ban so ki saka kanki ciki. nan take ta yarda da batun umman bashir.ta a mince qwarai umman da abba ke kira umman shine muguwa ce.kuma itace ta raba abba da umman shi.dan haka saita tsiri xuwa gun umman bashir, tare da yi mata kyauta.shiyasa suka saba sosai.duk xuwan da bishira xatayi sahura saita kukkushe umman abba, tare da yi mata sheri. dan kawai bishira ta tsaneta,kuma bata xuwa gunta koda taxo anguwan. abba bai taba sanin haka ba,ita kuma umma bata taba fadan mai ba, dan ummi ta taba fada mata cewan budurwan abba tana xuwa gun umman bashir kuma bata xuwa gunki. umma tace nida umman bashir duk daya ne intaxo gunta tamkan taxo guna ne. sai kuma habaicin da take jiyowa ta katanga sahura nayi.har ya kai umman abba na ganewa in bishira taxo, domin inxata tafi xakaji umman bashir tana cewa,to na gode yar albarka bakya gajiya da abin arxiki,ai ko baki kawo min komai ba yancina da kika fara qwato min kin biya ni. kuma ina tabba tan maki inkinga abba bai aureki ba baya ry/ ZURFIN CIKI book 1 part 4
ZURFIN CIKI book 1 part 4
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:45
Wannan furucin ke sa bishira na qara shige ma
sahura, duk wannan sha'anin da sukeyi abba bai
sani ba. wanci tashi abba ya samu digree,
sannan yaje kamp din shi a damaturu jihar
yobe.sati biyu yayi sannan ya dawo. cikin sati
biyun nan da baya nan ummi ta baxa iya
shegenta son ran ta, umma ta qosa abba ya
dawo saboda yanxune ta gane tsoran abba yake
sa ummi tayi mata aiki da aike.dan tasan in ya
sani baruwan shi da pushin tsohuwa,xai
nakadetane, amma ahj da umma duk abinda
ummi tayi daxaran xasu hukunta ta xata sa masu
kuka tace dan de aci mata xarafine.shi yasa suka
sakama ummi sunanta,sannan kuma suke
dukanta a gabanta,imba hakaba maisa basuyima
mai sunnan malan ba?dan dole suke qyaleta ,duk
da ummi ta soma tasawa amma sam bata yi
hankali ba. shekarun ummi sha uku tana js2
amma ko yaushe qara tirewa ummi keyi. addua
kurun sukasa agaba,kuma sunsan allah xai amsa
masu. Ranan da abba xai dawo ummi ta kama
yima umma aiki da aike, dan kar a fadama abba.
a ranan ne ummi taga wata alama da ta
tsoratata cikin fitsarinta. a rudenta da hauka ta
nufi gun umma tana cewa, umma na shiga uku
na, fitsarin jini nake yi. umma tace, wane irin
kuma fitsarin jini? ummi sai tsalle take tana fadin
ta bani ta lalace. umma tace ke xonan. ta jawo
ta xuwa cikin daki, tace ke yimin bayanin yadda
kika ga abin. ummi ta cire xani xata cire siket.
umma tace, ke dakata min bance ki nuna min ba,
yaya kalanshi yace? ko da tayima umma bayani
sai ta fahince girmane ya kama ta. dan haka sai
ta kamo ta ta xaunar kusa da ita, tayi mata
bayani game da abin data gani, sannan ta nuna
mata hadarukan da take ciki a halin yanxu. tace
ummi ki natsu kiyi hankali, kisani yanxu kinkai
wani matsayi wanda xakiyi taka tsantsa da
rayuwanki. hadari na farko shine wasan banxa da
maxa, kece mara hankali indai kin sama abokin
wasa ba ruwanki da maxane ko mata ke dai kiyi
wasa, Umma tace kisani yanxu xaki iya daukan
ciki, indai har kika bari wani namiji ya shiga
harkanki. ummi tayi xullo tace umma ciki irin na
bara'atun baito? umma tace, eh ummi tace
wanda har suka yar da yaran aka xo aka kama
su yan sanda? umma tace tabbas. ummi cikin
fargaba tace to ni umma baxan yi ba. ta soma
kuka, to a kaini asibiti a bani magani mana.
umma tace duk bayanin dana maki baki fahinta
ba? ai wannan kin dunga yinsa kenan har
qarshan rayuwanki, ko kuma in kinkai wani
mataki na tsufa. ummi tace, to shi kenan, yanxu
kuma inna yi wasa da maxa sai in xama irin na
bara'atu? umma tace qwarai kuwa. ummi tayi
tagumi tana tuna yadda suke tsokanan bara'atu
inta fito. suna cewa tayi cikin shege tayi cikin
shege! ta dubi umma tace xan daina ma yan
maxa magana. umma tace ki dinga maganarki da
kowa, kidai kula da kanki, sannan duk sokanan da
kikayi da xunubin da ki ka kwasa to fa ki sani an
bude maki fayel. Umma tace xunubinki xaki
samu,gashi bakya san sallar kan lkc, sannan ga
karya axumi.ummi ta sake tsurewa ,tare da fadin,
to ba tsohuwa tace min inna mutu baxa ayi min
hisabi ba,wai ni yarinya ce wai makarantan
annabi ibrahim xa a kaini.umma tace da kenan
kafin ki soma kalar wannan fitsarin, yanxun kam
in kin mutn xa a tambaye ki a cikin kabari,
tambayoyi uku masu sauqi, masu wuya agun
mara rabo.sannan xa a maki hisabi inkinyi mai
kyau kiga mai kyau. tayi tagumi, umma ta manna
mata tsumma a jikin pant. tace tashi kisa in
kuma kinje gun haukan guje guje ya fado mutane
sun gani shi kenan asirin ki ya tonu, kowa yasan
kin girma. ummi dai ranan lafewa tayi kan kujera
tanata tunani. tana kwance lkcn da ake hayaniyan
dawowan abba kannanshi ne suka shigo mai da
kayansa. qasa ya xauna a dakin umma, ya miqe
qafa domin duk a gajiye yake. umma tayi ta dire
mai abubuwan ci wanda tasan yanaso a gaban
shi. sannan ta ba fati kudi ta sayo mai lemun
kwalba, dariya yayi ya ce,ni dan gatane, shiyasa
ina can ina tunaninki ummana, har nace inama
ana tafiya da uwa da na tafi da ke.umma cikin jin
dadi tace allah sarki abba, niko ina nan ina maka
addua allaih ya baka abin da kaje nema,yace
ummana kenan. ummi dai tana jinsu sam baima
gantaba, sai can ya lura yace a,a kekuma lfy?
umma tace bata dan jin dadine. yace tabdi,lallai
kuwa ciwan nan yayi tsanani, ummi da ko a
gadan asibiti take bata daina halinta? umma tace
ai yanxuma nasan lafawa yayi ko ummi na?
ummi dai kallansu take yi. abba yace allah ya
yaye. suka ci gaba da firan su yana bata lbrn
camp tare da nuna mata hotunan da suka dauka.
yace dan ba kusa bane da kunje min kunyi kallo.
ummi da xata bayi sai tafiya take wani iri tare da
ware qafa. saboda rashin sabo. tsohuwa tace a,a
takwara lfy? ummi tace, fitsarin jinin nake yi.
umma ta fito da sauri tace ke ummi xo. tsohuwa
ta saka salati, tare da cewa yarinnan nan badai
faduwa kikayi ba. ummi tace nifa ban fadi ba
hakanan ya xo min. umma tayi mata daquwa
tace bayin kenan? tsohuwa tace ke suwaiba
yarinyan nan faduwa tayi? da yake umma ta
fahinci hausanta sai tace um,lkcn tane yaxo.
tsohuwa ta saka salati tace, ni habiba yau naga
abinda ya isheni? yarinyan yar shekaru nawane
kwata kwata. lalle xamani, to sai ayi axaman
aurad da ita. umma tace waxai kula ummi da
sunan aure ni suwaiba? ki kalla haukan data keyi
a gari. abba cikin daki yace umma wa tsohuwa
take cema ayima aure? umma tace ummi itama
cikin dariya. yace tabdi jam to wannan takwaran
taki waxai kwasa, ga muni ga rashin hankali.daga
bayi ummi tanata murguda mai baki tana cewa
eh din. Tsohuwa kuwa masifa ta hau yi,"gaka nan
mara mutunci a gabana kake zagin takwara?kai
mai sunan malam ka kiyaye ni" shi dai ya fita ya
nufi dakinsa don kintsawa,yana mamakin ummi
ta zama babba. Koda umma bata fada mishi ba
ya gane haka ne ta yadda tsohuwa tayi maganar.
tsohuwa ta dubi umma ta ce,"ki na daure ma mai
sunan malam gindi yana ci ma takwara kashi a
hannu,alhalin yana zaune a inuwarta.nan fa gidan
ubanta ne." umma ta bata rai matuka,ta ce
"tsohuwa ni da Abba da ummi duk daya suke a
gurina,don Allah kada ki kuma furta haka har
Abba yaji. kai ni da za a ce in zaba tsakanin
ummi da Abba,na rantse Abba zan dauka."bata
jira abinda tsohuwa zata ce ba,tayi ciki abinta.
tsohuwa ta gama yan mitocinta ta shiga daki.
Kwana biu kamar gaske,ummi an nutsu, amma
abinda ya takura mata na daukewa sai umminku
ta ci gaba da gashi, sai ma abinda ya karu. Abba
ya daga ido sama yana kallon wasu tsuntsaye
suna ta shawagi a sama, zuciyar shi tana cikin
matukar damuwa sakamakon sheshshekan kukan
da bishira keyi, bata san cewa ya fita damuwa da
tafiyarshi kaduna ba? in ma da don ta ita ne da
sauki tunda gidansu da waya zai iya zuwa
(telephone) na bakin titi ya kirata. damuwar shi
umman shi. ta katse shi "yanxu Abba haka zan
daina ganinka?" ya sake tausasa murya."haba
bishira, ina kano ina garin kaduna?" ta ce, "tabdi,
nifa dalilin kukana taron matan kaduna nake ji, an
ce kwarjini garesu. kawai kaje ka sa samu wata
ka manta da batuna." Yayi murmushi "bishira
kenan, kada ki dauka son da nake miki mai rauni
ne da har zan canza wata dake, ni dai ki min
addu'a." ta ce,"sam ban yarda da wannan zancen
ba, ni dai bari in kira antina mijinta zai iya
taimaka maka a barka kano." kafin ya ce komai
tayi ciki da gudu. yayi yar dariya. bishira tunda
ya ce kaduna aka tura shi duk ta damu. Anti ta
fito daga kicin, bishira ta ce, anti kizo inji Abba.
anti ta dubeta, "in zo?" bishira ta kama hannunta
"don Allah aunty taimako zaki mana, zo ki ji." 49-
suka xauna sannan abba ya gaidaa anti cikin
girmamawa.bishira ta dube shi ka fada
mata.abba yace me?tace anti kinga fa kaduna
aka tura shi,ni kuma wlh ba xan so yaje garin nan
ba.anty ta sa dariya.to yanxu so kike yaqi xuwa
ko so kike ya tafi dake? tace,ni so nake ki yima
abban nasir bayani,nasan ba xai rasa sanin wani
da ya sani ba.abba da anty suka sa dariya,yace
kamar yaya?tace yayi magana a barshi anan
suka sake tuntsira dariya.tayi fushi ta miqe fuuu
ta nufi cikin falon gidan.anty tace bishira tana
matuqan sanka,dan allah ka kula da ita.ya kalleta
ya sunkuyad dakai,yace nima anti ina santa,kuma
tuni nasa manya susan xancan,saboda in samu
natsuwa,amma tace tana jin tsoron
mamanta.anty tace eh to,dole taji tsoro dan ba
dole bane hjynmu ta yarda,amma shi babanmu
bashi da matsala.abba yace to ni dai xan tura a
kowane lkc,dan ahjna yayi min magana tun kafin
tafi ta camp. Din nan yake ta min zancan." Aunty
ta ce,"to in kun tashi fa ba gurinshi za'a tura
ba,gurin kaninshi ne dake jakara.amma kafin
hakan sai an nemi izinin Alhajinmu din." Abba ya
ce,"to ni ko wa zai shige min gaba gurin neman
izinin?"aunty ta ce,"Abban nasir zan sanar
dashi,insha Allahu har wannan din ma batun
(service)din naka zan mishi bayani." cikin murna
abba ya ce,"to na gode,Allah ya saka da
alkairi"anty ta ce,"ba komai" ta mike "bari in turo
ta don nasan tana can tana cika sai ka bata
baki." yayi yar dariya tare da cewa"to". ta zauna
tana kumbure-kumbureya ce"haba tawan har
yanxu baki huce ba?" ta sake kauda kai gefe,ya
ce"to shi kenan,yanzun dai na fasa barin
kaduna." ta dube shi da sauri,"ka fasa barin
kaduna fa ka ce?" yayi yar dariya"au na
manta.kece duk kin ruda ni,cewa zanyi na fasa
barin kano." ta share yar kwallarta,"to shikenan"
ya ce,"naji dadin kiran anty da ki ka yi.ina ganin
nan da yan kwanaki su Alhajinku zasu sanni,Allah
yasa ace an bani ke." Wayyo dadi,ta tuntsure da
dariya.abbana nawa,bana zaton cewa zaka kai ni
murna a ranar."ya mike zan tafi "ta ce tun
yanzun? to ka ce ina gaishe dasu umma." Ya
ce,"umma bata cin mike,kullum sai ta ci in gaishe
ki da kyau.amma ke kin ki zuwa gaida ta." ta
ce,"kasan fa ni bana iya sakewa da ita,nafi
sakewa gurin umman bashir." ya ce,"kunyarta ki
ke ji?" ta dan tabe baki tare da daga kafada kila.
ya ce,"ina mamakin yanda kika saba da umman
bashir,alhalin ummana tafi saukin kai." ta ce,"ga
wannan kanwar taka mara kunya." ya yi yar
dariya sabida tuno abind ummi ta musu. ya ce a
hankali,"zaki saba da halin ummi."ta dube
shi,"tun ranar dana soma ganin ummi din nan fa
ban taba jin cewa ina sonta ba." ranshi yadan
sosu,har ma ya gimtse fuska,amma baice kala
ba.lura tayi da canzawarsa.don haka sai ta ce"ka
min afuwa in na bata maka." nan ma bai amsata
ba.illa sai da safe. Tamkar Alhaji yasan yadda
abba suka yi da antin bishira,da safe Abba yaje
gaida shi ya ce,"babana zuwa yanzun ya kamata
a ce mun shiga maganarku da yarinyar nan."
Abba ya sunkuyar da kai tare da ce wa,"um,dama
gidan antinta da naje dazu munyi zancen,yanzun
dai su ce sai an nemi izinin shi baban nasu. ta
ce,mijinta zai masa magana,in yaso sai kuji ranar
da zaku je din." Alhaji ya ce,"to shikenan.Allah ya
kai mu.yanzu yaushe zaka tafi kaduna?" kafin
abba ya bashi amsa,ya ci gaba da cewa,ban so
ba sam da wannan yin nisan da zaka yi damu
Abba." Abba ya ce,"ina hasashen cewa za a barni
nan kano da yardar Allah,bisa ga taimakon mijin
yayar yarinyar da nake zuwa gurinta." Alhaji ya
ce,"to Allah ya yarda,sannan in an fada maka
lokacin da zamu gana da waliyyan nata sai ka
sanar dani." Abba ya ce,"to." Alhaji ya ce,"ina son
mu danyi bincike kan yarinyar amma mahaifinta
sannanne ne,anata yabonshi." Abba ya ce,"to."
Ranar juma'a da misalin karfe biyu da rabi Alhaji
ibrahim (wato abban nasir,mijin anty farida),ya
samu sirikinsa a gida. bayan sun gaisa ya
tambayi yan jikokinshi sai Alhaji ibrahim ya
ce,"suna lafiya.dama makasudin zuwan shi
ne,akwai wani yaro da ke zuwa gurin
bishira,yawancinan gidanmu suke zance. to
gaskiya na yaba da hankalin yaron,sannan ya
damu yana son ya turo iyayensa.to shi ne nace
bari in nemar musu izini tukun." mahaifin bishira
ya kalli surukinsa ya ce,"aisha ko bishira?" Abban
nasir ya ce,bishira ce." ya gyara zama. "bishira
ta gama sakandare ne?" Abban nasir ya ce,"ai
Alhaji ba yana nufin ayi auren yanzun bane,a san
dashi ne." Alhaji ya ce,"bana haka,ka sani sai dai
tayi abu daya,in karatun karatun,in auren to
auran. Ibrahim kasan wani abu daya? duk lokacin
da kasa yarinya ta soma tsayawa da saurayi
bayan tana karatu,musammanirin bishira irin
wadda tasan tsarina amma ta danne ta turo min
saurayi to gara ayi mata auren. Domin doguwan
soyaryannan bata da ma'ana,qarshe sai wata
shedana ta biyo baya,balantana bishira tana da
rawan kai.ya matsa kusa da wayan tangaraho
wadda aka jona ta ke amfani a daukacin gidan,ya
dannan nanbobin sannan ya kira hjy.ta amsa
daga sashanta,yace bishira na ciki? tace tananan,
yace ki turo mani ita,tace to.gaban bishira ya
badi,ganin mijin yarta a gidan dan tasan abinda
ya kawo shi.ta xauna can gefe tace,gani dady,ta
gaisa da abban nasir.mahaifinta yace nasan
kinsan dalilin xuwan ibrahim ko? kanta a qasa
tace,a'a. yace.yace to saurayin da ce xuwa gunki
ne yake san ya turo magabatansa,kuma nasan
kinsan da batun?sai dai inasan kisan abu daya
bana san doguwan soyayya,da xara nagama
buncike akan yaran wanda shari'a tace.inna
gamsu,to fa aurad dake xanyi kije can ki qarasa
karatun in kina so.ahj ibrahin yace yaran yace shi
ba dole sai anyi yanxu ba.nufin shi a amince
mashi.shi kuma xai jira har ta gama
makarantanta. ahj ya katseshi ta hanyan daga
mai hannu,ibrahin kaidai sheda ne bewan bana
haka, kuma ba a haka dani ko?yace auran yata fa
kakeyi,ka san tsarina.ibrahinyace na sani ahj.
yace yauwa,ina nan ban canxa ba.yace yanxu
abinda nake san ka dashi kafin na amince da
xuwan iyayan shi.ya dubu bishira yace kinasan
shi kin amince dashi? tace eh yace tashi ki tafi
angama.kai kuma inasan kashiga unguwa uku ka
binci komin labarin yaran da usilin shi.ahj ibrahin
yace angama.yace naso ace sai ta gana
karatu,dan sai anyi sa'a xata qarasa,anma hakan
xaifimin akan doguwan soyayya kafin inxo inajin
haushi.ibrahin ya miqe to ni xan tafi.ahj shima ya
yunqura xai tashi sai waya ta kama ruri dan haka
sukayi sallama anan. ummi ta shiga gida daga
makaranta take,akuyan umman bashir tagani ta
gani a gidansu tana masu barna a kicin da sauri
ta koma ta saka sakatan gidan,sannan ta
dawo.ta kama akuyan ta kaita bakin fanfo ta tara
kanta sai kuka akuyan take tayi. Umman bashir
ta jiyo daga gidanta,da sauri ta fita taxo tana
buga gidan tana mashifa.yan baqin
ciki,mahassada,yanka min akuyan xaku yi?san
ummi bata ji ba, dan gidan ba kowa. umma taje
sheka can gidansu,hta kuma tsohuwa taje
gaisuwa n mutuwa nan kusa dasu.saida taga
akuyan ta galabaita sannan ta janyo wata leda ta
daura mata a bindi,sannan ta saketa.akuyan ta
tashi da gudu tayi hanyan fita,tace shegiya gobe
kixo ki bude mana abinci kici.taje ta bude qofar
ta jiyo muryan umman bashir,dan haka sai ta cire
sakatar sannan ta dan sanmata qofan akuya tayi
waje da gudu.saboda ledar da ummi ta qulla
mata,sai take ganin kamar binta ake,dan haka ta
nausa cikin unguwa da gudu.umman bashir na
ganin akuyarta tayi fitan bindiga,sai tabi tana
cewa,ku taremin.ummi ta koma ciki tana
dariya.ita kuma umman bashir daqar ta samu aka
ruqo mata akuyan ta.aka kwance ledan taruqo ta
xuwa gida.sai masifa take, tana isowa qofar
gidan umma na RFIN CIKI book 1 part 5
ZURFIN CIKI book 1 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:54
Ita kuma umman bashir daqar ta samu aka ruqo
mata akuyan ta.aka kwance ledan taruqo ta xuwa
gida.sai masifa take, tana isowa qofar gidan
umma na isa. tace yar baqin ciki kun kama min
akuya kun jiqata xaku kashe min,ta ta allah ba
takuba.umma tace akuya kuma wani iri?ni bana
gidan dawowa ta kenan.ta ce kina nan muna
fuka.umma sai ta shige gida,amma duk da haka
sai da umman bashir ta bita har ciki tace sai ta
doke mace akan akuyan ta.umma ta shige daki
can qurya tasamu ummi a kwance,tace ke uwar
yan daukan magana, ke ce kika jiqa mata akuya?
umma tace cinye min abinci tayi.nan abba ya
riske ta tana ta tsine tsine.yace meya faru?tace
kai ja can ka bani guri,dan baka san darajata
ba,banda an raina ni yaya xa'a kama min dabba
a jiqa?in nai magana sai a maidani mahaukaciya
ko haquri baxa a ban ba.abba yace to kiyi haquri
in sha allah baxa a qara ba.tace baxan haqura
ba,tunda inta mutu nike da asara.umma tafito
tace to yanxu ya kike san ayi?ni dai bananan
ummi ce da wannan tsiyan wai ta sameta ta
cinye mata abinci. umma tace kinsan halin ummi
kuma nima haquri nake da ita.tace to ni baxan
iya haqurin ba.umma ta finciko ummi ta hanka da
mata.ta gata na ki rama mata.ta juya cikin daki
ta kama harko kinta.ba kunya ta kama ummi
tana ta jibga.abba takaicin mahaifiyan shi ya cika
mai xuciya,amma bashi da daman cewa ta
bari.shin baxa tai tunani ba takama yar matan da
tariqe mata danta riqon adalci da amana,tana
duka haka? sai data gaji dan kan ta sannan ta
fito.abba ma fita yayi cikin takaici,ummi kuwa
kuwa tayi tayi har tsohuwa ta dawo,ta sameta
xaune tana dirxan kuka. Dama taci karo da abba
a waje tace mai sunan mlm har ka dawo xaka
kuma fita?yace um.tace miskilin banxa saikace
mai ciwon hakori,ta riska ummi tana kuka,tace
umhum daman tunda naga ya fita yana ta
maxurai nasan yaci xalinci.kai na gaji da halin
mai sunan mlm.umma tace,ba ruwanshi.ummi
taqara satin kuka ba umman bashir bace taxo
tayi min duka.meki ka mata?wai din akuyan ta
taxo ta cinyemin abinci,shine na jiqata da
ruwa,shine taxo tamin duka kuma gashi banci
komai ba, ko qala bata ceba,ta juya sai gidan
umman bashir.ta sameta tana sinke kayan
miya.tace ke sahura saboda bakida mutunci shine
xakixo har gaban uwarta ki daka?sahura tace na
daketa,kamme xata jiqa min akuya?tace wane
shegen ne yace ki saki akuyan ki har taje taci
mata abinci?to kashedin ki mara mutunci da baki
san girman nagaba ba.bashir ya fito yace a'a
tsohuwa kidaina xagan mana uwa har cikin
gidanmu.tace iye!kaxone ka nuna min rashin
tarbinyan ka?nan har wata uwa gareka?nanfa sa
in sa ya tsarke a tsakaninsu.ummata juyo su
tarasa yadda xatayi,sai ga abba ya shigo.yauwa
abba shiga gidan can ka lallaso min tsohuwa taje
kasgedi ataba yar gwal dinta.ta dubi ummi tace
duk aka yar marajin can ni naji dadin dukan da
tayi mata,dan dukan algaki tayi.banda xalunci ya
xata kama dabba ta jiqa? abba ya fita ba tare da
yace qala ba. abba na shiga gidan bashir yana
tsigale tsohuwa tankar xai kai mata duka,abba ya
daga hannu ya wanka ma bashir mari,sannan
yace tsohuwa saankace da xaka dunga mata
wannan fadan.ya dubi umman bashir dan allah
kiyi haquri.sannan yaja hannu tsohuwa,shi kuma
bashir yana ta xagin abba yana cewa allah ya
isa. umman bashir ta ce abba tir da hauhuwan ka
tir!tir! kuma gab nake da in dagama ka nono.cak!
abba ya tsaya kalaman mahaifiyan shi sun shi
jeshi,a hankali ya saki hannun tsohuwa batare da
tasan ya tsaya ba.dan sababin da takeyi yaja
hankalinta.ya juyo har gabanta yace dan allah ki
yafemin ki ya femin.ba tareda ya jira amsan ta ba
ya fita. baiji muryan taba amma koda bata ya fe
maiba jikinta yayi sanyi.da yamma bayan su ahj
babba sun dawo kasuwa sai suka shiga dan
gaida tsohuwa.nan ta saka masu kuka suka rude
tare da fadin me aka mata?cikin kuka tace ni
sahura xatai ma rashin mutun ci tare da danta
bashir nan ta koro masu bayanin komai. Ahaji dai
sukai ta bata haquri,ahj qarami yace shi kam dole
ya cimata mutunci daga ita har bashir din.da
suka fito ahji babba ya ce kada gaje ka mata da
tsin hankali,nashihaxaka yi mata shi kuma bashir
ya girmama yayansa.abba kuwa yana fita sai ya
bar layin dan bacinrai,dakin ahmad yaje ya
kwanta duk da cewan ahmad din bayanan.tunani
yake tayi akan mahaifiyanshi,yadda ta runtse ido
da alkairin da umma da ahj suke mata.ahj qarami
cikin damuwa da takaici ya shiga gidansa,da
bashir ya soma yin karo,nan take ya rufeshi da
fada.sahura na ji ta taso cikin mashifa kada ya
xagan mata da,dan ya nemi tare mata
mutunci.ahj yace har wani mutunci ne dake
wanda xai kare maki?to da kinada mutuncin kin
tunkari mahaifiyata ki mata cin xarafi?tace har
gidannan ta shigo saboda na daki yar gwal
dinta,takan wannan wara mutuncin yarinyan xata
xo ta xage ni?umma tace ma ahj babba ka fito
gashi can fa ahj qarami rigima ta kaure
tsakaninshi da umman bashir.da qyar ahj babba
ya kashe wutan,abba da ya dawo yaji hayani ma
mahaifanshi sai ya qara barin layin sai can sha
daya na dare ya dawo ya kwanta,ranan ko abinci
bai ci ba.da safe yana gaban umman shi yana
fada mata kalaman da umman bashir ta masa
jiya,una ta ce ashsha,kai banji dadin wannan
kalaman na sahusa gare ka ba.saidai na gode
daka nemi yafiyanta,sannan ka kiyaye duk abinda
xaisa tayi maka munmunan furuci.dan bakinta
dafine a gareka.kada kaga cewan baka yimata
komai ba,to intayi ma mugun furuci sai
kamaka.yace xan kula,tace yauwa abba.saka
makon binci ke da mahaifin bishira yasa amishi
iri daya da wanda sirikinshi ibrahim yayi
mishi,ma'ana halayan kirki da mutuncin iyayanshi
da shi kanshi yaran.duk dadai ance masa ba
wasu masu hali bane?sai rufin asiri da suke da
shi.wannan bai dameshi ba tunda dai ance mashi
yaran yana neman na kanshi,sannan yana karatu.
to tunda tana sanshi ba ruwan shi. ya kira wayan
cikin gida ya kira hjy sai yaji sallamanta ta turo
qofa.yace yauwa dama ke xan kira.ta dire tire
mai dauke da kayan shayi akai,sannan ta xauna
tana gaishe shi. Ya amsa sannan yace ina jin
gobe masu neman auran bishira zasu je wajen
yaya a jakara. Hajiya zainu ta gyara zama,"ka ce,
bishira ko Aisha? ya ce bishira dai tayi yar dariya
yaushe bishira tayi saurayin da har zai turo? ya
ce,"a'a ba ki sani ba? ta ce,"na dai ji yanzun" ya
ce to na basu izinin turawa tun jiya tunda tana
sonshi babu ruwana da doguwar soyayyar nan
kin sani Hajiya zainu ta hade rai,"amma kana
sane da cewa ss2 zata je ko? ina laifin ta gama
sakandare? Tace ,"gaskiya ranka ya dade ka bar
batun auran bishira." ya dubeta,"kada ki damu
kanki fa.don kin san ba zan canza ba" ta bata
rai,to dan wanene? shima ya daure fuska dan
babanshine.ta mike a fusace ta fita sai dakin su
bishira. Lokacin suka farka daga baccin da suka
koma bayan sallar asubahi.ta ce,"ke bishira,ke ce
kika turo saurayinki gurin dadynku? wai yaushe
ma kika yi saurayin? Aisha tayi zaraf tace, momy
kin ma san wanene? hajiya zainu ta ce,"wanene?"
Aisha ta ce telanmu Abba din nan." Hajiya zainu
ta saka salati Abba tela? tela fa? Aisha ta
ce,"tela kuwa" hajiya zainu ta isa gurin bishira ta
rike mata kunne. "kece kika zabi auran tela? me
ya ci shi kansa bare ya baki? zai iya da
karatunki? wallahi tun wuri kije ki fada ma
dadynku bakya sonshi." Bishira ta ce,"nifa shi
nake so momy."hajiya zainu ta rufeta da duka.
washe gari su Alhaji babba da abokinsa Alhaji
sani,sai makocinsu malam ma'aru suka je
nemawa Abba auran bishira a jakara gidan Alhaji
musa wan mahaifin bishira. an amshesu hannu
biyu,sunyi magana ta fahimta an basu,kuma sun
karba.an yanka sadaki da dukiyar aure,sannan
sunce suna so za'a hada da yarta. Su Alhaji suna
ta godiya nan dai gemu da gemu suka rabu cikin
mutumta juna. Hajiya zainu ta dauki karan tsana
ta dora ma bishira,tunda tayi-tayi cewa ta janye
batun auran Abba taki,ta ce to bazan miki komai
ba.sannan in babu ta sameki kada ki ce kin
sanni,in ki ka zo nan gidan da sunan neman
taimako saina wulakanta ki. Duk bishira dai ta
yarda,nan aka sa rana kusan wata shida. Abba
ya iso kofar shagonsu da sauri don hangen da
yayi gurin ya cika da jama'a,yana zuwa sai yaga
ashe ummi ce tazo wucewa ta taba wani shagon
fale-fale ta taba sai yayi mata shocking. shikenan
ta tsaya tana jiran wa zai zo tasa shima ya
taba,can sai ga wani yaro,tace kai ka iya karatu?
yaron ya ce,"eh" ta ce karya kake in da gaske ne
nuna mun acan.da gudu yaro yaje ya dangwala
dan yatsa a kan A sai ko shocking ya debe shi ya
jefa kwata. Ashe yayan yaron na kallonta sai ko
ya biyota shine ta fallo da gudu ta fada
shagon,shi kuma y ce sai ya duketa. Abba ya
kalleta kallon tsana ya ce,"fito shegiya ya
hankado ma yaron ita ya ce ka mata dukan tsiya
yaron ya ce na hakura ta ci darajarka Abba ya ce
don Allah ka duketa,don wannan bata da wani
amfani daya wuce duka. yaron ya ce,ku dai ku ja
mata kunne don kar taje tasa dan wani a
matsala,ko ma ya rasa ransa,domin shocking zai
yi kisa nan da nan. Abba ya ce dama zai kasheta
ai da munyi murna.ummi ta kalleshi a ranta ta ce
sai kazo ka kashe ni. Bayan kowa ya watse na
nan yasata tsalle kwado. Ahmad abokin shi ya
shigo shagon ya ganta tana ta tsallen kwado ya
ce a'a Abba meye naka nasa mace irin wannan
horon? Abba ya ce kasan Allah da ace yarinyar
nan namiji ce da tuni na zuga an kaita gidan
horon yara,kaini da in kayi kisan kai babu laifi da
sai na ba yarinyar nan gamalan 20 tasha ta
mutu. Ummi cikin kasa-kasa da murya ta ce
nima da zaka mutu a dadina. Ahmad ya ce haba
Abba ya kake irin wannan maganar? ya dubi
ummi tashi ki tafi abinki.ummi taki tashi don
tasan in don Abba ne sai ta tashi ya ce ta sake
sabon lale don haka sai ta ci gaba da tsallan
kwadonta. kuma bata nuna kasalarta domin ya ce
sai taji jiki tukunna zai barta. wannan ya shigo ya
ce Allah sarki ai mata hakuri wannan ya shigo ya
ce don Allah a kyaleta.sai kurum ta saka kuka. da
kyar Ahmad ya shawo kansa har ya ce ta tashi
ta tafi.ya ce kuma inta yarda yazo gida ya samu
tayi wani laifim shi da ita ne.daf da magrib yana
sauri za shi masallaci sai ya ganta da dan tasi
tana kasa shi kuma yana tuko motar a hankali
yana ce mata an kusa gidan tana cewa eh. bata
lura da Abba ba saida ya ce ke ina zaki? da sauri
ta fice da gudu dan tasi yace ke yarinya zo nan.
Abba ya matsa gurin shi ya ce malam lafiya? dan
tasi ya ce yarinyar can ce ta taro ni tun daga
bakin titi.wai an aikota ta kira dan tasi za'a dauki
kaya zuwa wambai. nan na dibo fasinjan cikin
gari ne ma sauke su tare da basu hakuri,to da
mukazo hanya sai tace mun jaki ne za'a dauka
nace jakin lafiya? ya ya za'a iya saka jaki a tasi?
ta ce mun ita dai tashi aka ce mata ta taro,kuma
nayi-nayi ta shigo motar taki. Abba ya ce,kayi
hakuri karya takeyi,kanwata ce.wallahi bata ji.
dan tasi cikin takaici gashi ya sauke fasinjanshi
yajuya ya tafI. Abba ya nufi masallaci yana
kyalkyata dariya.don shi lamarin ummi tsoro ma
ya soma bashi jaki a tasi.kai shima dan tasin
mashiririce ne.banda haka tunda ta furta jaki ai
sai ya kama gabansa. yau bai ma bi ta kanta
ba.don yana sauri yaje gurin masoyiyar sa
bishira. Ummi ta shiga ajinsu na makaranta.kai
tsaye ta nufi kujerarta wadda babu wata yarinyar
data isa ta zauna duk ajin don suna matukar
tsoron ummi. Tun daga lokacin data bigi kirji ta
ce kujerarta ce,kowa ya sallama mata.malamai
ma da suka gaji da rabon fada cewa suka yi a
bar mata kujerar. duk makarantar babu wanda
bai san ummi ba,malamai da dalibai saboda
yawan fadanta da tsokana,har malamai bata bari
ba a tsokana. sun fita fitsari ita da kawarta
Amina,kafin su dawo malamin (social studies)ya
shigo. Amina ta ce ummi dubi har malamin(social
studies)din ya shigo. ummi ta ce,"ina ruwana,ko
wanene ma ni shiga zanyi abuna."Amina ta ce,"in
dai tica hassan ne gara mun juya don sai ya zane
mu." ummi ta ce,"tab ai gara dukanshi da in tafi
gida yanxun wannan mugun yaya Abban ya ci
zalina." sam ummi bata kalli malamin ba,sanda
take takai kujerarta,yayinda Amina ta labe ta
kasa shigowa,kamar cikin mafarki taji muryarshi y
ce,"ke daga ina ki ke?" ta dubi gurin da
sauri,"yaya Abba ne ya hade rai,fuskar nan tashi
babu annuri sai kace mai bada mugun labari. ta
tsorata matuka,ya ce" zo nan kiyi 'kneel down'."
jiki na bari ummi taje ta zube gaban allon.nan
take yayi mata bulala guda goma masu kyau.
take yan ajin suka shiga taitayinsu,don sunga
ummi tsiga tana kuka irin wanda bata taba yinsa
ba.don ko an duketa daurewa takeyi ta kuma
shanye dukan. sannan sabon malami dan bautar
kasa kamar yadda ya gabatar musu da Kansa
daga zuwa yayi wannan duka.lalle dole su
tsorata. ya ce,wuce ki zauna dakikiya mai idon
jaki.wannan kalma ta daga hankalin ummi,domin
taga yan ajin sun guntse dariya. ummi ta koma
kamar ruwa ya cinyeta a cikin ajin duk tsokanarta
ta tsiya,tsunguli wancan,shuri wancan,duk an
samu saukinta. taimako daya Allah yayi mata,duk
da halinta ta da kan daukar karatu.a zaton Abba
bata iya komai ba,tun da basa shiri. don haka
baya ko duba takardunta,islamiya ne yafi tsarata
don tashi hikimar fannin addininta ne dole a
matsa mata ta sani,boko kuma in bata yi ba ta
yiwa kanta. duk rubutun da Abba yayi ummi yake
ta dawowa ya ce ta karanta shi in ko ta mike sai
ta karanta shi tsaf.in da ta dan samu saukin shi
kenan. tun daga wannan ranar ummi alkadarinta
ya soma karyewa gurin yan ajin,domin in suna
fada shh da yazo ba bin ba'asi ita yake horawa.
sannan in ta duki wani kafin ya shigo.daya shigo
za'a fada mishi,don shine ya basu damar cewa
duk wanda ta taba in yazo a fada mishi. duk da
sun gano kanwar shi ce,gashi kuma wani lokaci
tsokanarta suke tunda ya ce mata ummi mai idon
jaki. sam bataji dadin zuwan Abba ba amma
tasha alwashin itama sai ta mishi abinda zaiji
bakin ciki kwatankwacin yadda taji. wata rana
Abba ya siyo wayar sadarwa, lokacin tana farkon
fitowa,yazo da ita gidan yana nuna ma su umma.
nan akayi ta mishi murna umma ta ce,"kai
Abba,kai da zancen aurenka ke karatowa ina kai
ina siyan wannan abar har kusan dubu ashirin ka
ce?" Yace umma amfani kai,kema xan sai miki ai
tunda nan gaba kadan xata sakko.ahj babba dai
yace xaya bani kudi in sayo musu shida ahj
qarami.ummi na wanke wanke tana kallan
su,wayar ta birgeta,irin wanda suke gani a cikin
fina finan indiya, ta xata yan sanda ne kawai
suke riqe irin wannan wayoyin.kai ko na bakin
titin nan da take ganin mutane na bugawa birgeta
yake yi,har ta tuna ranan da sukayi doguwan
tafiya sukaje phone book.suna xuwa suka tarad
ana layi,haka suka koma gyefe saida kowa ya
gama sannan suka shiga sunata latsa latsan
nanbobi suna karawa a kunne.saida wani mutun
yaxo ya kore su,bayan ya dundungure masu kai.
tayi murmushi, sannantace a ranta, allah yasa ya
sai ma umman su,ita ko ta samu abin latsawa.
daya nunama tsohuwa wayan tace shirman
banxa,inba qarya ba da wannan xaka kira wani
daga nesa?yace kn da a saudiyya kike xan kira
ki.ta ja tsaki tayi daki shiko ya fice nana
dariya.cikin satin ahj babba ya ba abba ya hada
masu waya da layi,ahj babba yafi kowa murna da
wayan, saboda shi mata fiyine. Wata safiya abba
ya shiga wanka, umma na kicin tana soya masu
dankalin hausa. zirif ta shige dakin abba tanata
danna danne,da taji motsin bayi sai ta aje ta yi
waje da gudu.saida ta tabbata ya shiga daki sai
tayi xirif da shige gida.lkc da taxo kawo mai abin
kari tasame shi yanata danna wayan,ya dubeta
kinxo kin tabamin waya ko?da sauri tace a,a.yace
munafuka,kece gashi kinyi min delete din duk
numbers din dake cikin wayan, muguwa. tace to
ni na shigone?ya harare ta yace fita, da ace ban
rubuta lambobin na aje ba da yanxun kin min
asara, muguwa kawai. ummi ta fita tana dariyan
mugunta,domin in da abin da tafi so bai wuce
taga bacin ran abba ba,kamar yadda tayi imani
shima burinsa kenan. umma ta lakato man xafi
tana shafama ahj a qafa tana murxawa.yace
yauwa suwaiba kamar kinsan tun daxu yakemin
kwankwatsa.daxidariya tace in dan tamu ne
kariqa ware ranaku biyu a sati kana hutawa.yayi
yar dariya,ina wani hutu da xanyi a gidan
nan,matsalar ummina kadai ta ishe ni.umma tayi
dariya,sannan tace ai ummi sai addu;a Ta canya
xancan da cewa,af na manta niko yanxu auran
abba yayi wata hudu nangaba?ya ce hudu ne da
yan kwanaki.tace tofa!gashi ni uwarsa banida ko
kobo,bari naxo na kama sana'a. ya tuntsure da
dariya,sannan yace sai yanxu kika san da
sana'a?itama dariyan tayi tace, in ba haka ba ahj
ranar biki ko an kirani bana amsa ba.yace gashi
kuma ke xaki mishi lefe.tace,to na shiga
aljihunka,in yaso in an soma sana'a sai in biya
ka.yasa hannu ya dago fuskanta yace sannu
sarkin wayau.suka sa dariya.yace in san muje
yaga gidajen nan na layin gabanmu,sai ya xaba
guda daya a baiwa masu hayar notice sai a gyara
shi.tace ya xabi na farkon layin dan yafi
kxau.yace amma bashida girma.tace ya ishe shi
daga shi sai matarsa fa?wanda ke cikin gidan ba
mata bixu ne dashi ba?yace to xamuje dai ya
xaba.sannan akoma kan lefe,tace allah ya saka
da alkairi,allah ya kaimu.yace amin.wayanshi
dake caji ta soma ruri,yace dauko min wayar
can.ta miqe tana cewa har naji tsoro,na kasa
sabawa da wayan nan.yace kuma gashi na kusa
bar maki ita. tayi dariyan jin dadi,tana
kallanshi.to ni wama xai dinga kirana?yace ni
mana,bana iya yi miki wata magana in na kira
abba na ce ya kawo maki,sai inga kamar yana
tsaye,inko taki ce dana kira sai ki kebe daga
jama'a muyi hiranmu. tayi dariya, daidai lkcn da
kiran ya sake shigowa,ya daga. ahj buhari ne
wanda ke sarin kaya gun shi daga kaduna.suka
gaisa yace ahj ka kira kan in dauka ta katse.ahj
buhari yace,dama ina san ince maka ne dan allah
gobe xan shigo,kasa ahada min kayan nan da
wuri.yace ba komai xa a hada.bayan sunyi
sallama umma tace ni abin da yake bani al'ajabi
da wayan nan, har kullum yanda xaka kira wani
daga nisan duniya,kuma kuyi xance radau.ahj
yace ci gaba kenan,wata rana ma sai kinga
fasahan data ninka wannan.tace haka ne.abba
yana xaune gaban ahj da safe bayan sun
gaisai,sai ahj yace abba ina ganin da yamma ko
xuwa dare kaje ka duba gidajen nan ka xabi
guda,saboda a ba su notice dan a gyara
didan.yace ahj ba sai naje ba duk wanda aka bani
yayi.ahj yace ummanka tace ka xabi na farkon
layin. cikin murmushi abba yace,ta shi
kenan,nima shina xaba domin duk abinda umma
ta xaba min shine xabina. tuni sahura ta fito da
anko,xaqewanta da nuna isarta akan bikin sai
kace ba dan fari ba. duk dangi sai surutunta ake
yi,har danginta.umma kan cewa tayi anko ba
shine damuwanta ba,dan haka sam bata bi ta
kansu ba.abba a cikin ajin da yake koyarwa,ummi
tana 2n gefe in da yayi mata maxauni a qasa,can
in da ba knwa sakamakon ganowa da yayi in tana
ajin ba a xaman lafiya,sannan babu me ikon xama
a kujeranta.yace,in ma ya sake ganinta ko a wace
kujera ce bas,xai ballata.rubutunda yayi take yi
ranta bace.ya kalli gun datake yace ke!ta dago ta
dube shi,yace xo nan.taje yace,amso min bulala
acan ajin.kafin ta dawo sai da ta duke wata
yarinya ta rugo.nan kuwa yarinyan ta biyo ta har
aji,abba kam daya amshi bulalar saida ya xaneta
tas.sam abba ya sama uni ido ko ta ina,ba
makaranta ba, ba gida ba.dan haka ta matsu yayi
aure ya bar gidan sannan ya gama service dan
shi ya qara gaba. tabbas lkcn auran sa xata yi
party.RFIN CIKI book 1 part 6
ZURFIN CIKI book 1 part 6
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:56
Tabbas lkcn auran sa xata yi party. Ummi party
xatayi na murnan barin gidan shi.ahj ya ba umma
wayarshi kamar yadda ya fada mata,ya ba abba
ya suya mata layin mtn kamar yadda ya fada
mata.ummi tafi kowa murna da wannan
wayan,domin in umma ta aje takan dauka tayi ta
latse latse,har dai ta iya abubuwa a wayan
saboda ta iya karatu.kwanci tashi bikin abba ya
rage saura yan kwanaki.duk gida biyun sai shirya
shirye suke,mu samman gidan amare saboda yan
mata biyu xasu auran.gidansu abba tuni ahj yasa
an masu fantin gidan biyun,gidan ango kuwa ya
sha gyara da fenti.ahj ya sabunta mishi qofofi da
wundunan gidan, batun lefe kam dama tuni ya ke
sayen xannuwanshi da kadan da kadan yana
kawo ma umma tana adanawa.dan haka ahj
karami yana kawo akwatuna umma ta fito da
kayan dan tasan me xa a qaro.sannan ya yaba
da hankalin abba.wannan ya nuna mishi cewa
abba xai iya riqe gidanshi.lalle sana'an hannu
tana da amfanh ga yayanmu a wannan xamanin
namu.umma tai mashi lissafin sauran abubuwan
da xannuwa da leshi xuwa shadda,tace ahj dan
allah adubo mana masu tsada, Ahj yace suwaiba
xan yi daidai qarfina,ba xan yi qarya ba dan sun
san cewa dana talaka ne,kuma suka ba shi.umma
tace,sai batun abin da xa a ci.yace suwaiba
kenan,saunawa xakimin lissafin kayan abincin?na
xata ma xakice kayan sawanku?umma tace suma
a kawo mana da wuri dan mu dhnka da wuri,ba
abba xan ba c saboda harkokin sun masa
yawa.saura sati uku biki aka kai lefe.hjy xainu dai
unguwa ma ta tafi a ranar,danginta na maigidan
su ne suka amsa.sai yatsina suke tare da raina
kayan da suka duba ma sai um da um suke
cewa,wata tace to an gode fa,tunda taji ta gani
mu menene namu?suka ba da tukuici, nan dai
yan kai lefe suka dawo jiki babu qarfi.koda suka
dawo suka sanar da umma sai tace ku qyale
su.mu dai mun yi daidai qarfinmu.umman bashir
kuwa da qannanta suka kai mata labari cewa,tayi
ina ko xa suyi maraba da kaya?suwaiba ta karbe
mishi kudi bada xuba kayan kirki ba,banga
laifinsu ba.ummi kam sai dibar ma umma kayan
abinci take a boye tana kaiwa gidan maman iman
maqotansu ne,matan suna shiri da ummi, don ita
rayuwar ummi dariya take bata,ta gwado shinkafa
ta kawo,taliya,ta tsiyayo mai,ta ce sauran kayan
miya da magi,har nama debowa zanyi. maman
imam ta ce lallai kawayenki zasu sha party.
ummi ta ce tab ai dole inyi party zan rabu da
alakakai sarkin mugancin duniya. maman imam
ta saka dariya,ummi ta kuma fita da gudu tana
fadina na tuna inda gishiri da maggi suke. daga
gidan amare anzo anga gidan amarya,nan ma sun
tafi suna mita,fadi suke "bishira batayi sa'ar miji
ba,wata ta ce ya aureta ne don kudin ubanta.
koda suka je suka fada ma hajiya zainu fasalin
gidan,daki uku ne duka falle dai dai sai kicin da
bayi a tsakar gida. kanwar zainu ta ce,"kai
gaskiya bishira bata yi dabara ba.hashimu dan
gidan Alhaji mansur ya jima da sanar dani ya
kamun bishira." hajiya zainu ta ce,"shi kadai?ko
yayan abokan babansu nawa ke sonta?tunda taki
tsayawa tayi karatu ta zabi ta auri tela,ba shi
kenan ba?dubi gidan ubanta amma ta zabi zama
a wani gida dakuna jere sai ka ce ajin
primary."lol. suka ce,"kwarai kuwa kamar ajin
makarantar gwamnati."ta ce,"shi kenan ai kaya
dai asai mata daidai tsarin gidanta ba iri daya za
a sai musu da Aisha ba." sun siyo sunje sun jera
komai ras,yanzun kam sai daura aure ya
rage,Abba da abokanansa walima kadai ya shirya.
can gidan ne suke ta bukukuwansu irin ma masu
hali.shi kam dai yasan yan'uwanta ba sonshi
suke ba. sam be je gurin shagalinsu ba. ranar
lahadi aka daura aure,misalin karfe goma na
safe,unguwar kam ta cika da mutane da motoci.
Abba da zugar abokananshi salisu yayan amare
yayi musu jagora cikin gidan. sun gaisa da
mutane sannan suka fito kowa fadi yake."kai
amma angon bishira zankadede dashi
tubarkalla."gashi Abba da iya daukar
wanka,tsafta ce dashi ga son kamshi. KAI MATA
IYAYEN GULMA. Can gidan ango ma anata
shagalin cin abinci, jama'a dangi da makota sa
gudunmawa suke ba umma tana a'a amma sai
ace ta rike sabida ita mutum ce mai kyauta.
umman bashir kam sai takaici take ji,kowa ya
shigo sai dai ya ce mata."Allah ya sanya
alkairi"kawai musamman ta shigo gidan don taga
ko ana ba umman Abba ne. Nan fa na fita ta
koma gida babu ko kunya tana ta masifa, fadi
take "lallai suwaiba,gudunmawar auran dana duk
ita ce ke karbewa? gaskiya naga sai dai amin
Allah sanya alheri a wuce,to da sake,ni na haifi
abuna ta bari sai ta tashi auran wannan
figaggyar yar tata sannan ta amshi bikin." ta
gama fadanta ta matsa,danginta suka soma yi da
ita,suka ce wa zai baki wani abu ke da ko dan
uwanki baki san ki bashi gudunmawa ba bare
kyauta.tsinanni yar rowarki ce taja miki."
kanwarta ta ce,"sahura sai dai ta ci na wani ba
dai aci nata ba,dama irinsu sun cika son banza."
ummi kam anci kwalliya an gayyato kawaye
anata party a gidan maman iman,an kunna rediyo
sai rawa suke yi,kafin a gama partyn an bige da
fada da dambe,da kyar aka rabasu,nan taro ya
watse. da misalin karfe takwas na dare,ango da
abokanshi sun taso sallar isha'i Ahmad ya ce don
Allah ango muje mu rakaka. ya ce,"Allah sai nayi
wanka."mukhtara ya ce,"gidan cunkus da jama'a
zakayi wanka?" Aminu ya ce,"don Allah malam
kazo mu tafi,in ma kifi zaka zama a gidanka."
Abba ya ce,"bari dai ku gani." a zaure suka ci
karo da ummi,ya ce,"ke jeki ki wanke bayi ki kai
mun ruwan wanka." ta sobare baki ta koma ciki
tana fadin. na dai kusan hutawa, masifaff. ta
wanke bayin sannan takai ruwan,yana shiga gidan
dangi sukayo kanshi,ga ango! ga ango!! abokan
wasa suka za na can zamfara suna tayi masa
tsiya. dan gidan ummanshi yau dai za a kwana
wani gidan ba na umman tashi ba.ya dai samu
ya shige wanka. bayan ya fito ya bude
dakinshi,ya shirya cikin wata shadda
mirror,lokacin su ake yayi.ruwan kasa mai duhu.
yasha hula mu hadu a banki ita ma kalar
shaddar,ya feshe jikinshi da kalolin turaruka.ya
shigo cikin gidan yaje kofar dakin umma. ya ce
umman tana nan.aka ce mishi tana dakin
Alhaji,yayi sallama a kofar falon Alhajin basu ji
ba,suna ta hira tsit ya yi lokacin da yaji umman
tana cewa Allah dai ya basu zaman lafiya da
zuri'a tagari. Amma har ga Allah naso Abba ya
auri..... ringing din wayar shi ce ta hana jin kowa
ummanshi ta ce,sai dai muryar Alhajin ya ce
wallahi suwaiba nima tsarina kenan. ahj yace ta
allah ya riga ya shirya ba ita ce matarshi ba.ya
daga wayar,ahmad ina xuwa mana. ba tare da
yaji abinda ahmad din xai fada ba ya katse
kiran,dan yaji haushi.yaso jin wacece iyayansa
suka so ya aura?ya sake doka sallama,suka
amsa.ya shiga ya xauna ya gaishesu,sannanya
dubi umma.dama naxo miki sai da safe ne.ahj da
umma suka yi yar dariya,umma tace to
abba,yanxu dai ka girma,dan allah kyawawan
halayenka dinnan kaci gaba da su.yace na
gode.ahj ma yayi masa nasiha,daga nan ya fita
jikinshi a sanyaye.da muwarsa me yasa umma
bata sanar da shi yarinyar da taso mishi ba
tuntuni?haka dai suka rankaya da abokanansa
dan xuwa dakin amarya. gidan kam tun daga
tsakar gida qamshi ke tashi.sun taradda
qawayenta biyu,ita kam tana lullube kan
gado.nan dai suka sayi baki akayi yan shaqiyanci
tare da barkwanci,sannan qawaye suka yi mata
sallama suka tafi,shima ya raka abokansa. ya
dawo ya xauna bakin gadan yana dubanta, itama
kallonshi take cike da so. sukayi ma juna
murmushi,ya janyo ledan kaxan da suka shigo da
ita. Ya warware takardar,y yago cinya ya mika
mata a baki,"ci,nasan yau kin wuni da yunwa
ko?" ta ce,"na koshi bana jin yunwa ma,ni kam
duk yau banji yunwa ba." ya ce,"ni ma haka,dama
yau bai da ce muci abinci ba."ta dube shi da
alamar tambaya a kwayar idanunta.ya ware
idanunshi. "taron da muka tara ko ina cike da
jama'a." yayi yar dariya sannnan ta bude baki ya
saka mata kazar.ta dan figa.haka yayi ta bata
tare da zuba mata juice a kofi shima yana bata.
ta ce,"to kaima ka ci." ya ce,nima ke zaki
bani."ta sunkuyar da kai don kunya sannan ta
dauka ita ma ta soma bashi. sai da suka yi
dam.sannan ya ce mata kije kiyi alwala kizo muyi
sallah. ta ce ai tun dazun nayi sallah.ya ce
wannan ta ma'aurata ce,zamu gode wa Allah
taare da rokonshi zuri'a tagari,da kuma fatan ya
tsare mu daga sharrin shaidan dama duk abin ki.
Ta fita ta dauro alwala,shi kuma ya kuskure
baki.shine yaja su sallar,raka'a biu sannan sukayi
ta addu'a,shi ne ma yake addu'ar ita kuma tana
cewa amin. bayan sun idar da sallah idar da
sallar,ya yi mata tambayoyi game da addini ta
sanar da shi,yayi mata yan gyare-gyare sannan
suka kwanta. sam Abba be daga kafa ba,a ranar
ya angwance abin shi.don haka yayi kwanan farin
ciki. da asubahi ya dawo masallaci,har lokacin
amarya tana ta shirga bacci ya zauna bakin
gadon yana kallonta.yasa hannunshi a gefen
kumatunta. "sleeping beauty" tayi mika sannan ta
bude ido,ya ce"a tashi ayi sallah ko?gashi sai
kinyi wanka ko?" ta ce,"eh." ya ce, "to tashi ki
gani gari ya soma haske." zani taja ta daura
daura ta nufi waje. da kallo tabi tsakar
gidan,sannan ta dawo dakin Abba.bazan iya jan
ruwa daga cikin rijiya ba. ya fito da sauri yaja
mata sannan yakai mata bandakin,ya dawo yayi
taja yana cika robobin ruwanta.sai da ya cika
mata komai,sannan ya koma dakin. lokacin ta
idar da sallah.ya dauko Alqur'ani mai girma ya
zauna gabanta,ya ce "madam zamuyi karatu." ta
dube shi tareda yatsina fuska,"wallahi bacci
nakeji."ya ce,"daure muyi ko aya biyar ce," ta ce
cikin shagwaba,"ni biyu." ya ce,"to bismillah,mu
fara ta sama ko ta kasa?" ta ce,"ni kam ko ta
ina, don haka sai ya soma mata daga bakara
yana yi tana maimaitawa,aya biyu kusan minti
ashirin ta ce, "zan kwanta." Ya aje kur'ani ya
kmama hannunta,zo muje kicin mu gani me zamu
nema.dan dole ta bishi zuwa kicin din.suka tsaya
suna kallm kayan, tukwane ne zuwa kuloli da
sauran tarkace,sai risho.ta dube shi cikin yanayin
tsausaya ma kanta. tace, sun qi sai min gas
cooker wai gidana ba flate ba ne bai dace da gas
cooker ba. ita ko anti aisha an sai mata, kayan
girkita ma duk yan chaina. tausayinta ya tsirga
ma abba, ya jawo ta jikinshi ya rungume, kada ki
damu bishira, duk abin da a ke sai ma yar gata
xan sai miki, matsawar Allah ya hore min. ya
janyo kwalin risho din ya ciro shi, ya hada yace
xan siyo lagwani da kalanxir kenan ko? tace eh.
ya miqe bari na dawo. tace to. ta nufi daki ta
fada kan gadanta taci gaba da baccinta, shi kam
gidansu ya nufa. tun daga nesa ya hango ahj
babba xai shiga dakin waje, in da aka sauki baqi
maxa, da alama ahjn ya hango shine shi yasa ya
tsaya a bakin qofar. abba yana cike da fara'a ya
rusuna xai gaida ahj shi kuma ya miqa masa
hannu, dan haka sai abban ya kama suka yi
musabaha. ahj yace Alhamdulillahi abbana, ka
xama mutun, sai ayi ta hakuri da rayuwa. abba
ya sunkuyar da kai yana tambayar kanshi ko
manya suna ganewa ne in kayi auratayya da
matanka? ahj ya katse shi da cewa, ya kwanan
iyalin taka? tare suka shiga gun baqin, yana
gaida su ya fito xuwa cikin gidan. yana leqawa
dakin umma bata ciki, sai baqi. wata uwani dake
matsayin abokiyan wasansu tace ango amarya ta
koro ka ne? yace, keni karki dame ni, ina umma
na? umma daga kicin tace, gani nan dana, xo
qyale su uwani. gurinta ya nufa yana cewa,kina
kicin ashe? tace, eh ina hada ma baqi abin kari
ne. yace kalli yanda duk suka yi mana kaca kaca
da gidan,wannan in sun tafi sai kin sha aikin
tsaftace gidan.tace to yana iya?dole in gyara in
sun tafi,ai arxiki ne ma xuwan nasu.abba yayi
dan murmushi,sannanya canxa maganan da
cewa,umma galan din kananxir muke so.tace,ga
ma kananxir din can da ahj ya siyo jarka babba
wai saboda biki.nace yaushe girkin biki xai yiwu
da kananxir?shine na aje shi.sai kadau galan ka
cika.yayi murmushi. Yace kai ahj akwai qoqari,
musamman lkcn bikin nan.umma tayi yar dariya
tare da cewa ko abinci fa baya iya tsayawa
yaci,in na masa magana sai yace bijin da guda
ina yaga ta cin abinci?abba ya girgixa kai,Allah
ya rama muku da mafificin alkairin da kuke
min,yasa ni ma in goya ku kamar yadda kuka
goya ni.tace amin abba ai muma kana yi mana
biyayya Allah yasa albarka a cikin auran, ya baka
yaya masu binka kaima.yace amin. ya isa gida da
kalanxir da lakwani ya samu ta koma bacci,dan
haka ya hada ya dora ruwan xafi ya juye cikin
plaks yaje ya ce ta shi mu karya. tayi juyi tare da
cewa sai an jima,dama tun jiya sun shigo da
biredi da kayan tea,shima sai ya sake
kwanciya.ya mannata jikinshi suka koma
bacci,goma da ishirin wayarsa ta tashe shi da
ruri. ya daga ahj ne ke san ganinsa qarfe sha
biyu.yace,ya sanme shi can kasuwa,ita ma ta
tashi.nan suka karya sannan yayo wanka ya tafi
kiran abba.kaya ne ya ba shi da kudin mota, yace
ya kawo ma baqi yan xamfara da xasu koma gida
yace ka tabbata ka dauki shatar mota har
Zamfara abba ya ce to.sai da ya samu motar
sannan yaje ya loda su suka daga,suna ta
godiya.yau satinsu daya cir umman shi ke kai
masu abinci,sannan ita kuma ya shigo da kayan
marmari,sai kaji ko tsire da balango.abba ya
shirya tsaf cikin qananan kaya xai tafi shago,yace
madam yau fa abinci xaki yi mana,kin san
abokaina su ahmad xasu xo muci abinci,in yaso
daga nan sai mu wuce gaisuwan surukai gidanku
a matsayin kina amarya wanda xaki soma girki
yau, me xaki dafa mana? ta tashi xaune duk abin
da ka ke so.dadi ya rufe shi,kowanne dai ki mana
fatana shine ki birge abokaina.tace an gama.
yace to bari inje xan turo yaran shago da abinci
da cefane tace to, har ya tafi kuma ya dawo
yace, xan biya in turo miki ummi,tace saidai in
fati.yace,ummi tafi fati hanxarin aiki fa.tace eh
nafi son fatin.kamar kullum sai da ya soma shiga
gun ummarshi suka gaisa ta tambaye bishira,
yace lafiyi lau.yaci gaba da cewa, yau nema xata
soma girki,nace na turo mata ummi tace wai
fati.umma tayi murmushi, sannantace kai ko
yaushe xata so a tura mata ummi umma tace ina
xata so a tura mata ummi? ita fa ba natsuwa
gareta ba.abba yace, duk da haka tafi fati
hanxarin aiki. umma tace,yanxu dai tura mata
fatin.ka ko sai kayan abinci?yace ina fa,yanxu dai
xan je bin wasu yan kudadena.tace ina xuwa
baqar leda ta ciro a cikin adakan suturunta,taxo
ta xauna sannan ta umurce shi da ya xauna.ta
miqa mashi ledan tace,kwance ka gani.abba ya
kwance ledan yana cewa menene a ciki ummana?
kudin da yayi arba da su su suka bashi amsa
yace,umma kudin nan fa?tace gudunmawa ce da
jama'a sukayi ta bani,ka gansu nan.yanxu ka je
ka siyi kayan abinci da su.abba yayi dariya,
sannan ya kullesu ya miqa mata tare da cewa.
Allah ya kyauta in amsan makh kudi, ki boye
abinki. tace bana son muyi ta jan magana
abba,kawai ka riqe kudin nan.muryan tsohuwa ne
ta katse su,inda take cewa yanxu ke suwaiba
hakan da ki ka yi adalci ne? yar gudunmuwar da
ki ka samu kiba mai sunan malam duka, ummin
fa? umma tace,to tsohuwa ummi me xatayi da
kudi yanxun?abba yace kai wannan matan sa
idan ki ya gota misali. Tace kai tafi can,ni rufemin
baki,ke kuma suwaiba da kike cewan haka ba kya
siyan mata yan tukwane da kwanonin nan na yayi
maigida cika duba ne ku ke ce musu ko ci bari
kallo? umma da abba suka sa dariya,tsohuwa ta
sake jin haushi ta ce eh dole ku min dariya tunda
kema kin xama shi,ai sai kiyi ta bashi naki ne ba
nawa ba.umma tace yi haquri tsohuwa, gani nayi
nan gaba muna sa ran abba shi ne xai ma ummi
kayan dakin ma gaba daya tace,me kika ce?tab
mai sunan mlm ne xai yi wa takwara wani abin
axo a gani?shi da ya tsaneta.abba yace,in lkcn
yaxo ke kya yi ma.ta tafa hannu cikin jin
matuqan takaici ta ce,a gayawa mai xuciya ba
mai dukiya ba,dan ko xan mata.ta nufi dakinta
tana fada.umma tace,tashi abba,dauki kudin nan
kaje. yace,wallah umma bari dai in dauka tunda
kin matsa,amma ba xan amsa duka ba.ya qirga
dubu uku,tace ka qara dan kusan dubu tara ne
kudin,yace haka ma ya isa ki adana sauran.tace
shi kenan. daga nan kasuwa ya wuce,ya sai
kayan abinci.bayan ya amso wadansu kudaden
shi ya hada ya kai mata. Sannan ya yi cefanen
kayan miyan rigijif da nama ya aika yaran
shago.dama kafin ya bar layin ya shiga gun
umman bashir ya gaisheta.da tana ta bace bacen
rai,sannan da yace umma ina fati? taje xata taya
bishira aiki ne.sai ta washe baki,tan bandaki.
yace to in ta fito ki tura mata ita.ya fice
abinshi.biyu saura ya iyo gidan,tun a tsakar gidan
yake jin qamshin shinkafa.ya isa kicin din tuni ta
sauke shinkafa sai miya.yace ki xubama yaran
shagona.ya dubi fati da ke yanka latas yace,in
kin gama jamin ruwan wanka a rijiya.tace to.yana
daki yana sa kaya yaji sallamar abokanshi.da
sauri ya fito, suna ta yi masa tsiya ango kasha
gyara, munxo dibar girki. abba ya bude musu
falo,falan yaji jeran samiru abin yayi na xamanin,
ga kujeru suka xauna suna yaba dukiyar da aka
xuba cikin falon.ya fito yace bishira ta saka hijabi
taje su gaisa.ya dauki abinci ya kai musu,sannan
yasa fati takai filet da ruwan sha,shi kuma ya
koma daki dan qarasa saka kaya.a xatam shi xai
samu sunyi nisa da cin abincin amma sai me?
dukkansu su shida kowanne filet din gabansa
shaqe da abinci da nama,ga cokali a
hannunsu,amma kowannansu juya abincin
yake,yace a,a kuci mana kai muke jira ka bude da
addua.tsaki yayi, yasan halin ahmad gun
xolaya,dan haka sai yace muktar kuci abincinku,in
kun bi ta ahmad xai ta bata mana lkc.cokali ya
dauka shima ya xauna kusa da sunusi ya ce mu
ci tare.take ya yatsina fuska tare da dawo da
abincin ya xube shi kan ledar yana tande
harshansa.dan danan gishirin da ya kama masa
harshe ya ragu,cike da kunya ya dubi abokanan
nasa suna ta dariyar da suke gimtse.da farko ya
dubi sunusi,wai gishiri ka qara ne?sunusi ya
ce,qila dai gishirin nan da bakin buhu ta
xufa.muktar yace dubi gaban rigata ni da shegen
kwandayi na tura nama a baki na tauna ya qwace
saboda tsananin qarfi ya dawo ya fado min
jiki.abba ya miqe cikin damuwa ya ce bari in
maku wata miyar. ahmad yace a,a duk yunwa
muka debo, inda yaji da mai a bamu muyi maneji.
abba ya fito xuwa kicin.fati ce xaune da nata
abincin tana ta juya cokalin. Abba yace ina
bishiran?taje daki.ya daga murya ya kirata,ta
amsa sannan taxo.ya dubeta fuska a daure ke
dama ba ki iya abinci ba shi ne ki ka toxarta ni
cikin abokaina?maimakon ki fada min? tace, to ai
fati ce nace tayi miyar, danni bansan yadda a ke
yi ba. haushi ya kama shi.ya dubi fati, ke dama
baki iya komai ba kema?shashasha, gara ki koyi
girki, dan duk macen da bata iya girki ba ba mace
ba ce.ya daka mata tsawa, tashi kije gidan
ummana ki ce ta baki abinci inji ni,ni da abokaina
ne.sallamar yaron shagon shi ne ta katse shi,ya
gaishe su sannan ya ce,naxo daukan abincin.ya
dubi bishira,kina da yaji?tace,eh gashi can cikin
kwalba da ummanka ta aiko min.ya ce,xuba ma
yaran nan yaji da mai.ta ce ai akwai miyar.yace
miyar ai ta xama guba.fati ta dauko abinci cikin
kula xata fita,yace wannan fa?ba aikenki nayi ba?
tace na ummanmu ne xan tafi mata da shi,ita ce
ta ce duk abin da a ka dafa inxo mata da shi, shi
ne yaya bishira ta xuba mata.abba baice qala ba,
sai al-ajabin halin uwarshi ya ke yi. Bishira ta ce,
kawo ita ma a kwashe miyar a xuba mata mai da
yaji. ya daka ma fati tsawa,kai mata haka ni ki
dauko min abinci gun ummana, minti uku na baki
in kin wuce biyar xa ki sani.da gudu ta fita tana
shiga gidansu ta aje bata tsaya yin surutu ba, ta
fita da gudu.dan wake umma tayi,Allah yasa tayi
da yawa,dan haka ta xuba musu ta dora ma fati
ba tare da ta tambeyeta dalilin aikowarshi ba. sai
dai a ranta tana ta saqe saqe tace,qila sun fasa
girkin ne,ko kuma bai kai kayan abincin ba.koda
fati ta kai musu dan waken nan suka baje suka
kwashi dan wake suna santi.bishira tana jiyo
shewarsu.abba na cewa ummana ta iya girki, bari
in xo in sa muku waigi.muktar yace, ka kai
amaryarka ta koyo girki.garzali yace,saboda irin
wannan matsalan kafin in auri yarinya sai na
tabbata ta iya girki.ahmad ya ce daya daga cikin
illar auran yaqan masu kudin nan kenan,
sangartattu ne basu iya komai ba tun da a
gidajensu ba sasu a ke yi ba.ado yace wasu ba
amma wasu suna saka yaransu.
vels / ZURFIN CIKI book 1 part 7
ZURFIN CIKI book 1 part 7
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 21:59
Ado yace wasu ba, amma wasu suna saka
yaransu,dan wani abokin wasanmu a kaduna ya
auri yar wani attajiri, ba kaga girki ba kala
kala.abba dai yana ta binsu da ido,har aka yi
kiran sallar la'asar suka fita xuwa masallaci,daga
can xasu wuce gaida surukai.bishirata dinga jin
haushi,wai abokan abba sunxo har gidanta sunci
mata xarafi.ummi ta fito dan xuwa gidan su
amina,domin akwai wata xainab da wai ta musu
gulma xasuje su.kirata har gida su dake ta.suna
xuwa kuwa suka tsaya a waje suna tunanin
yadda xa suyi ta fito,amina ta ce muje mu ce
mun xo gunta ne, inta xo rakiyan mu mu duke ta
mu gudu.haka kuwa suka yi,har ummarta tana ba
su quli quli,ita ga me qawayen yan tana rako su
tun daga soron gidan suka soma dukanta.sai da
ummanta ta fito sannan suka gudu.ta ce yar tata
kin san gidansu?xainab tace,na sani.ummar tata
ta taso ta.su kuwa su ummi suna fitowa sai suka
canxa hanya.amina tace dan allah muje gidan
amaryan abbanku,naji ana ta labarin jeranta an
ce kaya ne na uban gari. . Ummi ta ce,"duk da
son kirgan samirana ban taba zuwa ba,saboda na
kula ita ma yar rainin wayau ce kamar mijinta."
Amina ta ce,"ke dai muje inga samirun da aka ce
jajaye wai masu shida-shida" ummi ta ce,"mu
fara bi ta shagonsa in yana nan to sai muje,in ko
bayanan ba zani ba ya dake ni a banza." duk da
cewa shagon da gidan tsakaninsu da nisa sai da
sukaje suka duba sukaga yana nan,sannan suka
je. gidan shiru sunata sallama,ummi ta nufi wata
kofa ta tura,ta yafito Amina,"zoki gani nan ne
falon."suka kirge samiru tsaf,sannan suka fito. ta
window ummi ta leka nan ta hango bishira kan
gado tana ta bacci,suka je kicin suka leka suka
tura dayan dakin da ba kowa. nan ma sukaga ba
komai ciki,an dai shimfida ledar kasa an sa
manyan robobin ruwa. suka fito,ummi ta
ce,"gaskiya matar nan banza ce,dubi yadda
mukaje tana ta bacci." daga can suka sake zuwa
gidan wata amaryar don kirga samira,sai kusan
magariba sannan ta shiga.umma tana alwala ta
ce,"to tunkiya uwar tumbele,tun yaushe ki ka bar
gidannan sai yanzun kika waiwayo? sai kararki
da jama'a keta kawo min?to na gaji da
halinki,bari Alhaji ya dawo,wato tunda yanzu
babu Abba a gida shi yasa iskancinki ke son yafi
da." tsohuwa ta fito,"suwaiba da a ce ba a
gabana kika haifi takwara ba,to da zance ba yarki
ba ce,ba dama yarinya ta fita wasa?" umma ta
ce,"ban hanata yin wasa ba,amma tayi shi a gida
yawo ne bashi da dadi." tsohuwa ta ce,"a'a karki
wani fada ma Alhaji,ta daina ko takwara?" ummi
ta ce, eh.umma dan haushi ta shige daki ta barsu
anan. lokacin da su Abba suka je gidan
surukanshi an amshe su ba yabo ba fallasa,har
ma da zasu tafi aka basu (uniforms)din bishira na
boko wai ranar monday lallai ta tafi makaranta.
sun zaga gidajan danginta dake kusa,sannan
suka dawo gida.ya sameta tana fushi,shima
shareta yayi don yaji haushi barnar abincin da
tayi masa. dadin dadawa gidan nan yanda ya bar
shi haka ya tadda shi.ita kanta batayi wanka ba
ta kwanta tana ta uban bacci.fita yayi daga
gidan,sai goman dare sannan ya shigo ya rufe
gidan yaja ruwa yaje yayi wanka. sannan ya
shiga dakin,tsayawa yayi yana kallon gadon
mutsu-mutsu,sannan ga kaya nan duk a kai.ita
kuma tana kwance rike da wani littafi tana
karantawa. . Ya ce,"bishira wai me yasa bakya
son kakkabe gadonki? ta dube shi nifa duk na
gajine.tsaki yaja tare da cewa me kikayi da har
kika gaji? bani guri ni in gyara shimfidar zan
kwanta. shine ya kakkabe shimfidar sannan ya
kwanta.duk da ya cike da bukata amma haushi
ya hanashi kulata,sai ma baya da ya juya mata.
Abba yanada tsafta sosai,haka nan ma'abocin
son kamshi ne,duk da gyara gami da tsafta irin
na ummanshi wata ran har cin gyaranta yake
yi.sam baya so yaga ko ina rakwacan,yafi son
komai ya ganshi a muhallinsa. dole kullum shi ke
share gidan ya wanke ban daki,sannan da rana in
ya dawo ya dora abinci. litinin duk makaranta
suka koma daga dogon hutun kirismeti da suka
samu.Abba ya koma kan aikinsa na bautar
kasa.dan haka kusan tare suka fita da bishira ta
wuce makaranta shima ya wuce wurin koyar war
shi. . Ya rigata dawowa gidan,dan haka gajeren
wando ya samu ya shiga tsabtace gidan.sannan
ya dora dafa dukan taliya. uku da minti sha biyar
ta shigo ya dubeta ina kika tsaya? ta ce,ba ko
ina mufa makarantar mu biyu da rabi ake tashin
mu.dan ma na samu direban gidanmu da yazo
daukan kannena shine ya kawo ni. Abba y sake
had'e rai,motar gidanku? Bn baki kud'in mota
ba?Ta ce ka bani, ya ce to bn amnce ki sake
shiga motar gidanku ba. Ta ce,"kan me ? ya
harare ta ba tare d ya bata amsa ba,y nufi kicin
tabi bayanshi d harara,sannan ta shige d'aki. A
ganin Abba sam babu wani sauki da ya samu a
auranshi,nashi ganin wahala ya d'ebo ma
kanshi,kwanciyada ita ne kurum zai ce ya k'aru d
shi acikin auren. Ya shiga gidansu d
sallama,Umma ta amsa tana zaune kan sallaya
bayan ta idar d sallar Isha'i. Ta ce,Abba ba a je
an kwanta ba?ya zauna tare d d'an jan tsaki ta
ce,A'a ha,jikin ko garin? Ya ce,Umma gaskiya ni
abubuwa sun cud'e min,yarinyar nan tunda a
kawo ta sam ban huta ba. Umma ta saki dariya
"ka ji Abba d wani zance,dama ce maka a ka yi
ana bauta d hutu? Aure shi bautane. Ya ce,Tsaya
kiji fa ummata,kinga tun Asubahi in nayo Sallah
zan hau sharar gidan,in shirya in je gurin d nike
koyarwa. In dawo in dafa abnci,sannan in tafi
shago kuma don takaici in na zo kwanciya ni zan
kakka6e shimfid'a,ita bata iya komai ba ashe
daga gidan nasu.Ni fa har ta soma sure min......
"Kai Abba! Umma ta katse shi d sauri, kada in
kuma jin wannan furucin, kana hauka ne?yanzu d
fada min menene matsalarka?in dai abnci ne ka
bari zan diga aiko muku da shi. Ya ce umma ya
ya ma za a yi haka?Tab ai ba zai yi wu ba,Ta dai
zo ta koya sati d lahadi. Umma ta ce,To shi
kenan,tazo din.kayi ta hkr Abba,nasan ka kai ma
d zuciya,don Allah kada ka sake in ji wata
fitina,ka lalla6a matarka kuyi zamnku lfy. Abba
ya ce, To ko da ya sanar d Bishira cewa yana son
taje gurin ummansa ta koyo girki,sai ko ta tuma
ta ce ita ba zata je ba,dama dai gurin umman
Bashir ce, Ya ce,shi kuma gurin ummansa ya
turata,koda Asabar din tazo kin zuwa tayi,shi
kuma sai ya shareta ta ya daina girkinki. Sai dai
yaje gidn ummanshi yaci,hatta ranar litinin d suke
d makaranta bai dafa abncin ba da ya dawo a
galabaice da yunwa ta iso. Bashir ya ce, Ni har
fata nake wata rana 'yar sa' in'sa ta hadu ku
umma,wlh in mata shegen duka. Bishira ta ce,Ni
dai bata isa ba, in ma ita ce ta turo shi dn in
dinga zuwa gidnta to ba zanje ba. Haka suka yi
ta zagin umma,daga bisani Bishira ta mike ta tafi
dn kada ya dawo bata nan. Rashin iya girki ya
kawowa masoyan 2 rashin jutuwa,wanda ko
magana Abba bai cika yi mata ba. In ta zauna
tayi ta kuka tana mmk,me ta mishi ya juya mata
baya dan da nan? Yau kam abn ya yi kamar
kaurace mata ya yi daga dakin baccinta, ya dauki
filo ya tafi falo ya kwanta. Tayi ta kuka. Kasa
jurewa tayi ta mike ta bishi,kwankwasakofar tayi
kusan sau 3 ya ce "Waye?" cikin muryar kuka ta
ce, Ni ce, Abba don Allah ka bude. Ya kunna
wutar falon,sannan ya bude ta shigo ta zauna
kusa d shi, ta ce, Abba wai mi na maka ne ka
tsane ni? ka duba fa ko wata daya ban rufa
ba,kasan dai yadda a ka yi auranmu yanzun in
Mahaifana suka ji dariya za su Min. Amma ba
komai sai biredi ta samu ta k'asuma,d ya tafi
shago sai ta yafa mayafinta ta nufin gidn umman
bashir. koda tai sallama umman tana kan turmi
zaune suna ta ganzar rake ita d su bishir. umman
Abba ce ta aiko musu da shi don rashin Adalci
suna sha suna yi da ita. Suka shiga lale d zuwan
Bishira, ta kalli bashir 'Ina fushi da kai, shine
wato har yanzun ba ka zo ba ko? ya ce, Tab, sau
2 ina zuwa zan shiga gidan sai yaya Abba ya fito
ya ce min kina bacci, na gane nufinshi baya son
ina shiga masa gida,shi yasa na share.Bishira ta
ce Um, wannan Yayan naka halinshi sai shi,
yanzun ma fa fushi yake dani. Umma ta ce," A
kan Me kuma? wai shi dole sai nazo gurin
ummarshi na koyi girki, ai ko nace wlh ba ni
zuwa. Umman bishir ta rafka salati. sannan tace
'Naga ta kaina ni Sahura,kai Allah ya isa
tsakanina d Suwaiba. yanzun kuma ta gama d ni
ke ta sako a gaba, so take ta shiga tsakaninku?'
Abba ya kura mata ido, yasan abn d ta fada
gaskiya ne ya ce "Me na miki to?" ta kalle shi,"Ba
ka ma san abn d kayi min ba?Ta ga daya yanzun
fa kaurace min kayi. Ya ce ba kya gyara
gadonki,ni kuma na gaji d gyarawa. Ta saka tafin
hannunta cikin nashi zo muje in gyara.
Tausayinta ya ji,ya tashi ya bita yana kallonta
duk kakarin d ta yi dn t gyara ta kasa. Sai dai shi
ne ya gyara, Sannan ya janyo ta suka
kwanta.Sam bata d gardama ko nuna gajiyawa a
gurin ba shi hakkinshi na kwanciya. In zai zo sau
nawa ba ya damunta,gurin da ta ke birge shi
kenan. Amma ba wannan ba ne kadai namiji ke
bukata,Musammanirin Abba dan kwalisa. Wata
ranar Jumma'a bayan sun tashi daga mkrntr da
ya ke koyarwa,ya ce da Ummi ta jira shi zaya
aike ta gida. Kudin cefane ya bata ya ce taje ta
sai kayan miya d nama ta kai gidanshi, Sannan
ta tsaya tayi masa miyar tare d yi masa sakwara.
. Shi kuma zai je ya fada ma umma, dn yana son
d dunkunan wata amarya d yake son karasawa
ummi ta zun6uri baki bayan ta amshi kudin ta
wuce tana yankun-kunai, ya ce "Ke!" ta waigo "Zo
nan . ta dawo, Ya kama mata kunne, Kin san
kwana 2 bn ta6a lafiyarki ba ko?to kiyi abn d yau
zaki gwammace ba ki zo duniya ba. ya
rankwashe mata kai, Sannan ta wuce tayi ce
fanan ta nufi gidn Matar gidn tana zaune d kayan
mkrnt a jikinta,,Ummi ta mata Sannu harara ta
zuba ma Ummi, Ummi ko ta rama,sannan ta ce
"Mijinki ya ce in zo in yi mashi sakwara d miya.
"Bishira ta ce, To sai ki koma gidn ubnki ki dauko
tukunya d murhu b dai nawa ba, Ummi ta ce, To
ni dai gaskiya d ubana ba. Bishira ta taso tana
cewa Sai na wa? Ummi ta ce, Oho,amma ba
nawa ba. Za ta kai mata duka ta goce ta ajiye
mata kayan miyan ta ce " Gashi sai kiyi, kila ma
baki iya girki ba ne. Taje ta fadawa umma, Umma
ta ce "Ke ummi karya ki ke daga zuwa zata hauki
d zagi sai ka ce Mahaukacciya? To kije ki fada
wa Abban in ya so sai kuje tare ya fada mata
amma fa kada ki ce masa ta zage ki, ki ce masa
dai yazo ya fada mata zaki tayata. Ummi ko kyn
mkrnt ba ta cire ba ta nufi gurinshi,yana tsaka
dinki taje,Ummi sai ce masa tayi ta ce ba zam
mata girki d tukunya ba. Ya ce Muje gidn ganin
nan. "a kofar gida ta zauna tana jiranshi, sai d y
shiga sannan ta bishi. Tana tsaye tsakar gida
tana jin rigimar d suke yi.Bishira ta dage ita fa
babu mai yi mata girki d kayan aiki, shi kuma ya
ce tunda ba a koya miki girki ba a gidnku dole ne
in sa kanwata ta mini. Ta ce ya turo Fati
mana,wannan maran kunyar yarinyar mata
tarbiyya ba za ta zo mata gida ta zage ta ba.
Ran Abba ya 6aci, ya ce Ga ki nan mara
tarbiya,ina fada kina fada ina matsayin
mijinki.,Ummi tafi ki tarbiyya domin uwar d ta
bata tarbiyya ita ta bani har ki ka amince ki ka
aure Ni. Ta ce, Ta baka tarbiyya ko ta asirceka?
Ta mallake ka har baka ganin Mahaifiyarka d
gashi sai ita. Zancen ya soki Abba sosai Har ya
daga hannu zai mareta sai kuma ya fasa,ya juya
ya fita. Fatanshi Allah ya sa ummi bata ji ba,dn
yasan tsaf sai ta fada ma Umma. Tana zaune
gefen rijiya ya nufo ta,Ummi ina kayan Miyan?
tana nuna masa su tare d cewa 'Gasu ya
ce,Dauki ki kai ma ummana. Har ta kai bakin kofa
ya sake cewa "Ummi!"ta tsaya ya zo ya kalleta
Ummi kin ji me Bishira ta ce? Ummi ta dube shi
cikin ido,,sannan ta kalli hanyar fita. Naji duk
abnda ku ka ce,Ya lumshe ido "Ummi dn Allah ka
da ki fad ma Umma. Ta tsura mashi ido,bata
ta6a jin Abba ya yi mata magana cikin tattausar
murya ba sai yau tunda ta taso. Ta ce, "To." Ta
juya, yasa ke cewa Ummi. a waiwayo Don Allah
kin ji? kai kurum ta daga sannan ta fita Tafe take
tana Mmkn me yasa Abba baya son Umma taji
zagin da Matarshi tayi Mata? Hakika d taso
Sanar da Umma amma yanda ya yi 'yar Murya
yana rokonta sai t jure,koda taje gida bata sanar
d Umma ba. Cewa tayi kawai ya ce a ma barshi
sai dai cikin ranta ta tsani Matar Yaya Abba fiye
d tsanar d ta yi wa Abba. Shi kuwa Abba duk
wata hulda tsakaninnshi d matarshi ya dakatar d
ita,saboda yana son nuna mata matsayin umma a
gurinshi. In ya fita tn Asubahi bacce ke kawo shi
gidan,wanka ma cn gdn Umma yake yi sai ya ce
mata Bishira tana mkrnt. A cikin rana t 3 hnklnta
y gama tashi,taje t fadawa umman Bashir,ta aiko
yaje tayi ta fadan gami d zazzagnshi,ya bata hkr
y fita. Amma sam Bishira, bai canza mata ba. Sai
ma sabon salon d ya dauko na yn kaura daga
falon zuwa dayan dakin d babu kowa,dk kayn
sawanshi y tattara y koma can. Abba yana d zcy
g taurin kai,Umman Bashir ta ce,"Yanzun in kin
samu saukinshi to uwar goyonshi ki ka fada
mawa, km gwada ki gani za ki gane ta fini a
gurinsa. Sannan ki g aikin asiri. . Shi kuma zai je
ya fada ma umma, dn yana son d dunkunan wata
amarya d yake son karasawa ummi ta zun6uri
baki bayan ta amshi kudin ta wuce tana yankun-
kunai, ya ce "Ke!" ta waigo "Zo nan . ta dawo, Ya
kama mata kunne, Kin san kwana 2 bn ta6a
lafiyarki ba ko?to kiyi abn d yau zaki gwammace
ba ki zo duniya ba. ya rankwashe mata kai,
Sannan ta wuce tayi ce fanan ta nufi gidn Matar
gidn tana zaune d kayan mkrnt a jikinta,,Ummi ta
mata Sannu harara ta zuba ma Ummi, Ummi ko
ta rama,sannan ta ce "Mijinki ya ce in zo in yi
mashi sakwara d miya. "Bishira ta ce, To sai ki
koma gidn ubnki ki dauko tukunya d murhu b dai
nawa ba, Ummi ta ce, To ni dai gaskiya d ubana
ba. Bishira ta taso tana cewa Sai na wa? Ummi
ta ce, Oho,amma ba nawa ba. Za ta kai mata
duka ta goce ta ajiye mata kayan miyan ta ce "
Gashi sai kiyi, kila ma baki iya girki ba ne. Taje
ta fadawa umma, Umma ta ce "Ke ummi karya ki
ke daga zuwa zata hauki d zagi sai ka ce
Mahaukacciya? To kije ki fada wa Abban in ya so
sai kuje tare ya fada mata amma fa kada ki ce
masa ta zage ki, ki ce masa dai yazo ya fada
mata zaki tayata. Ummi ko kyn mkrnt ba ta cire
ba ta nufi gurinshi,yana tsaka dinki taje,Ummi sai
ce masa tayi ta ce ba zam mata girki d tukunya
ba. Ya ce Muje gidn ganin nan. "a kofar gida ta
zauna tana jiranshi, sai d y shiga sannan ta bishi.
Tana tsaye tsakar gida tana jin rigimar d suke
yi.Bishira ta dage ita fa babu mai yi mata girki d
kayan aiki, shi kuma ya ce tunda ba a koya miki
girki ba a gidnku dole ne in sa kanwata ta mini.
Ta ce ya turo Fati mana,wannan maran kunyar
yarinyar mata tarbiyya ba za ta zo mata gida ta
zage ta ba. Ran Abba ya 6aci, ya ce Ga ki nan
mara tarbiya,ina fada kina fada ina matsayin
mijinki.,Ummi tafi ki tarbiyya domin uwar d ta
bata tarbiyya ita ta bani har ki ka amince ki ka
aure Ni. Ta ce, Ta baka tarbiyya ko ta asirceka?
Ta mallake ka har baka ganin Mahaifiyarka d
gashi sai ita. Zancen ya soki Abba sosai Har ya
daga hannu zai mareta sai kuma ya fasa,ya juya
ya fita. Fatanshi Allah ya sa ummi bata ji ba,dn
yasan tsaf sai ta fada ma Umma. Tana zaune
gefen rijiya ya nufo ta,Ummi ina kayan Miyan?
tana nuna masa su tare d cewa 'Gasu ya
ce,Dauki ki kai ma ummana. Har ta kai bakin kofa
ya sake cewa "Ummi!"ta tsaya ya zo ya kalleta
Ummi kin ji me Bishira ta ce? Ummi ta dube shi
cikin ido,,sannan ta kalli hanyar fita. Naji duk
abnda ku ka ce,Ya lumshe ido "Ummi dn Allah ka
da ki fad ma Umma. Ta tsura mashi ido,bata
ta6a jin Abba ya yi mata magana cikin tattausar
murya ba sai yau tunda ta taso. Ta ce, "To." Ta
juya, yasa ke cewa Ummi. a waiwayo Don Allah
kin ji? kai kurum ta daga sannan ta fita Tafe take
tana Mmkn me yasa Abba baya son Umma taji
zagin da Matarshi tayi Mata? Hakika d taso
Sanar da Umma amma yanda ya yi 'yar Murya
yana rokonta sai t jure,koda taje gida bata sanar
d Umma ba. Cewa tayi kawai ya ce a ma barshi
sai dai cikin ranta ta tsani Matar Yaya Abba fiye
d tsanar d ta yi wa Abba. Shi kuwa Abba duk
wata hulda tsakaninnshi d matarshi ya dakatar d
ita,saboda yana son nuna mata matsayin umma a
gurinshi. In ya fita tn Asubahi bacce ke kawo shi
gidan,wanka ma cn gdn Umma yake yi sai ya ce
mata Bishira tana mkrnt. A cikin rana t 3 hnklnta
y gama tashi,taje t fadawa umman Bashir,ta aiko
yaje tayi ta fadan gami d zazzagnshi,ya bata hkr
y fita. Amma sam Bishira, bai canza mata ba. Sai
ma sabon salon d ya dauko na yn kaura daga
falon zuwa dayan dakin d babu kowa,dk kayn
sawanshi y tattara y koma can. Abba yana d zcy
g taurin kai,Umman Bashir ta ce,"Yanzun in kin
samu saukinshi to uwar goyonshi ki ka fada
mawa, km gwada ki gani za ki gane ta fini a
gurinsa. Sannan ki g aikin asiri. . Bishira t nufi
gurin umma t same t zaune tana yankan ku6ewar
miya. tun d a ka kawo ta yau ne rana ta farko d
ta zo. Umma ta ce, "A'a Maraba d Bshra. shigo
koda yake je ki gaida tsohuwa. Taje suks
gaisa,Tsohuwa ta ce Ke dai wannan yarinyar
kirkinki d sauki,a ce tunda ki ka zo unguwar nan
baki ta6a zuwa kin gaida iyayensa ba? Umma t
jiyo 6aram6aramar d Tsohuwa ke yi,d sauri tazo
ta ce Tsohuwa b laifinta ba ne, laifin Abba ne. Ba
sai ya kawo ta ba za tazo? Jin haka Bishira ta
samu bakin magana,wlh Tsohuwa laifinsa ne nayi
in zo ya ki,yanzun hk kararsa na kawo. in y fita
tn Asubahi sai dare bana sanin shigowarshi.
Yanzun ni tn jiya ma bn sa shi a idona ba,Umma
ta ce Shi Abban ne ke hk? Ta ce IIlahi kuwa, ni
bana son in je gidanmu in kai karanshi ne amma
shi baya gani,yanzun fa ya tattare y koma dakin
nan d ba kowa. Ran Umma ya 6aci, a irin
tarbiyyar da ta yi wa Abba bata zaci zai
wulaqanta mace ba, . Ummi tana shigowa daga
Islamiyya ta ce,maza d sauri shagon yayanki kira
mn shi. kan keke ta same shi yana t dinki, t shiga
d sallama,sauran yaran shagon ma suna t
dinki,ta ce yaya Abba Umma ta ce kazo yanzu.
Ya dube ta me ya faru?Ta girgiza kai,bn sani ba,
ta dai ce kazo. Take ya mike,ita km t fice d gudu.
A ranshi ya ce ko yaushi Ummi zata yi hnkl t
dinga tafiya irin t mata? Yana shiga gidn umma t
rufe shi d fada,ba tare d tambaye shi dalilin shi
na yi wa matarshi abn d yake mata ba. Ta
ce,"Maza gata nan dakin Tsohuwa kaje ku koma
gida ka bata hkr. kanshi na kasa bai ce kala ba
ya nufi dakin Tsohuwa. Ya dube ta Tashi muje.
Har daki suka shiga ya dube ta kiyi hkr. Ta ce, To
nima kayi hkr. Ya ce kin ga matar d ki ke zagi ta
baki gaskiya alhalin danta nake fushi. Ya ce ki
kula kici albarkacinta karki sake ki km fadin wata
mummunar magana a kanta,km hucewar da nayi
da hkrn d na baki kada ki zata dn kin isa
ne,umurninta na cika,ta ce to na daina. . Da dare
gidn Umma ya je ya bata hkrn dn yaga ta dau
zafi, ya ce, "Umma yarinyar nan bata kyautawa,
abn d take min ni d har zan kai wa yarta kara na
gaji. Umma ta ce, kada ka soma,kayi t hkr in
girkin ne matsalarku tunda bata son tazo ta koya
kai ai ka iya,sai ka ware lkc ka zauna ka dinga
koya mata kasa tayi kana kallo har ta iya. Ya ce
To, amma kin huce kin daina haushina,? Umma
ta ce , sam ban jin haushinka Abba raina yana
6aci ne in ji an ce ga laifinka, ya ce to na gode
ummata. Shawarar Ummanshi ya dauka,ranar
farko ya ce ta dora farar shinka fa sai da ya koya
mata yadda zata dafata kashi-kashi,harkala 4.
Sannan ya ce,tayi jajjage tayi tana wai-wai ita
duk ta gaji. Yana gefe zaune d wayarshi yana ta
Game sai d yasa ta tayi miyar komai yana nuna
mata yadda zata yi. Sai gashi kafin wani lkc
Bishira ta iya girki, gurin tuwo ne a ka danfi
samun matsala,sukai kwana 4 suna yi yana
gudaji. . Yanzu sun samu jituwa dk d dai abncin
ma ba ya samunshi kn lkc sai dai kuma fannin
tsafta.Duk da yakan zage ya gyara gidn d shara
kullum in ya dawo Masallaci ya wanke bayi
fes,cikin dakunan a nan matsalar take, sannan
jikinta ma bata son gyara shi. Cikin haka ta kamu
d laulayin ciki sun je asibti sun samu magunguna
dk d hk amai ko ruwa tasha sai y dawo, dk hnkln
Abba ya tashi y kira wayar Anti ya sanar d ita.
Da dare tazo dubata ita d mijinta suka zo,sun
same su Abba yana bata tea,ganin Anty,Bishira ta
soma kuka wai ita zata bi Anty. Anty ta ce A"a ki
zauna ga mijinki na kula d ke, ni dai bana zama
in kin je gidana ba zai miki dadi ba. Sunyi Murna
d Abba ya fada musu ciki ne, take Anty ta kira
Mahaifiyarsu ta fada mata. "Tabdi!" in ji hjy. tun
yanzun? To Allah ya raba lfy. Anty ta ce to sai
anjima,dn jin yadda hjyr bata yi murna d cikin ba,
km bata so Abba ya gane. Ta dubi Bishira, Momy
ta ce a gaisheki d jiki, Bishira ta ce ba za ta zo
ba?Rannan d muka yi waya d Anty Aisha ta ce
min ita ko Momy taje / ZURFIN CIKI book 1 part 8
ZURFIN CIKI book 1 part 8
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:01
Ni kuma sai naga ta min qanqanta. Ummi ta ce,
ahj kaima ka sai mota ne mu dinga shiga? ya ce,
to xan siya mamana, ki dunga min addu'a kinji?
umma ta ce, nayi murna abbana, ya yi abin
hawa. bari in je masa albishir. tsohuwa ta taba
baki, sannan ta ce, kullum burinku da tattalinku
na ne sunan mlm ne, ita takwara kun maida ta
baya. umma ta ce, sai na dawo. ta fice, dan
tasan tsohuwa da mita. abba yayi murna samun
abin hawa, domin da dan nisa in da ya ke xuwa,
waton makarantarsu ummi, in ya shirya ya kanxo
gidansu ummanshi ya dauki ummi su tafi. jwanci
tashi su ummi an shiga aji uku, lkcn abba ya
gama service din shi, ya amshi certificate. bayan
sun je sun yi faretinsu. dakin umma ya dire, ummi
tunda ya shigo take kallonshi da kayan yan
bautar qasa. ita kam kayan suna birgeta, ya dube
ta kallan fa? ta dauke kanta, sannan ta murguda
baki, umma ta nufi kicin tana dariyar halin ummi
da abba. dama ummin tana kwance kan kujera ne
tana wasa da wayar umma, yace ta ga me kyau
tana ta kallona, ba xa dai ki samu miji mai kyau
kamar ni ba. . Ba ta san lkcn da ta ce, tir, da me
kama da kai gara in mutu banyi aure ba. ya
dubeta da sauri sannan ya dauki hijab din umma
ya jefeta, tare da cewa, mummuna, qaxama gaki
mahaukaciya. wama xai aure ki? sai kn
mahaukaci dan umanki. ta hade rai tana
kallanshi, ya ce daina kallona me kama da
goggon biri, in kuma kika min wata magana in
xane ki. fuu ta tashi ta shige uwar daki. tana jiyo
hiransu da umma, in da yake cewa, naso a ce
ummi tana aji uku ne lkcn da xan bar
makarantantan mu bari tare, saboda sam bata ji.
gashi akwai mlmn da aka samu a makarantan ma
su bata yara, sannan tana da wata qawa da aka
kama da wani malami a bayin makaranta. sai da
taci duka sannan ta rabu da yarinyar. umma ta
daff qirji tare da cewa, na siige su ni suwaiba, to
ko amina ce qawan tata? abba ya ce, ba ita ba
ce. umma ta ce, hu-um, to makarantar boko dai
ba tilas, da yaro ya fada cikin irin wannan
rayuwar gara a bar bokm. abba ya ce, ina ganin
xan nemi koyarwa a makarantan, in naci sa'a an
daukeni to sai ta qarasa har lkcn. . Abba ya ce
Ina ganin zan nemi koyarwa a mkrntr in na ci sa'
an daukeni to sai ta ci gaba hr zuwa lkcn d zata
gama,sai in bar koyarwar. Umma ta ce,To hkn za
a yi. Ummi km daga cikn dk take mgn ita 1,ta ce
Da na shiga 3,ka ci gaba d koyarwa a mkrntrm ko
dai ka ci gaba d hn ni sakewa? In yana aji
numfashi mai karfi ma bana iya yin shi,Allah yasa
kada a dauke ka. Murna kmr me gurin Ummi d
taga an yi bakwai 2 Abba bai zo ba,hk na nufin
ba a dauke shi a mkrntr ba. . Don hk ta ci gaba d
tsula tsiyarta. Kwatam! a sati na 3 sai gashi ya
zo daukarta suje mkrnt,hr kuka sai d ummi tayi
don takaici. Daga dawowarshi km y dora mata
daga in d ya tsaya,d rashin mutunci,hr t soma yi
mishi fatan mutuwa,dn tana ganin matsawar
Abba yana raye baza ta ta6a jin dadin rayuwar
dny ba. Tunda cikin bishira ya samu t daina zuwa
mkrnt, Abba bai matsa mata ba,amma d yaga t
soma dan jin dadi,sai ya ce ta fara zuwa. . Haka
ta ke zuwan yau taje gobe ta ki zuwa ta ce ba a
komai hr lkcn biyn kudi yayi. Duk d tsadar mkrntr
hk Abba ya fige ya biya,daga bisani ma sai ta
daina zuwa, Abba ya kira Anty a waya ya fada
mata Bishira ta ki zuwa mkrnt. Yaya-yayi ta
ki,shi km gsky ta zo tayi mata fada,dn ba ya so
su momy suga laifinshi., Don ko d suka je
gaisuwar surukai sai d ta ce "Kada a katsewa
'yarta krt"Anti ta ce za ta zo. . Ai kuwa ranar d
Anty tazo taga ta kaici gidn Bishira,ko ina
datti,Falon d ta leka dk kura d yanar gizo-gzo.
Cikin dakin baccinsu kuwa ko ina yamutse d
kaya,bngo dk t tofe shi d miyau,sannan g wani
gwangwani madara gefenta ta kusan cika shi d
miyau. Gashin kanta rabi an tsefe shi rabi ba a
tsefe ba.jikinta fari sol tamkar bai ta6a ganin
ruwa ba. Anty t doka salati tare d cewa Bishira
me zan gani hk?Dan ubnki hk ki k dawo? Dubi
gdnk?dubu kanki? A kanki a ka soma ciki?nan t
zauna ta zageta tas, sannan ta taya t suka gyara
gidn suna yi tana fada. Ta ce Hk ki ka ga ina yi a
gidana?Ko sauran jama'a hk suke yi? Za ki sa a
zagi uwarmu a ce an sangarta ki alhalin aikin
gida dk a na sa ku.Sannan kin ki mkrnt,to ki sani
kanki zaki cuta dn kuwa dk ranar d mijinki y
zama wani abu 'yar boko zaya nema ya tafi d ita
cikin lamuranshi. . Zan km hada ki d momy.byn
sun gyara gidn t sata tayi wanka t dauki kaya
masu kyau t saka. Gwangwanin miyau tasa t tayi
jifa dashi,ta ce ki dinga saka sweet ko goro a
bakinki zanje nan d sati 1 zan dauko momy muzo
tare. kin san dai me zai biyo baya. Abba da ya
shigo gdn byn Isha'i dk d cewa dare ne sai d y
gane an tsaftace gdn,Domin kamshi tare d iskar
da ke kadawa a gdn sun bayyana hk. Dakin ta da
ya yi wa kaura yau kam hr bakin gado,ganin t
cikin kwalliya yasa shi cikin wani yanayi wanda
ya kwana 2 bai shiga ba. Ko abncin bai nema
ba,ya shiga caftar Syy,wnd ita ma dk d tana
laulayi tana ra'ayin hkn,don hk sai suka rankaya.
Kwana 2 ya dan samu sauki kazantar dn tana
tsoron momynsu tazo ta gani,sannan tana zuwa
mkrnt. Amma d momyn tazo tayi mata fada t
tafi,shi kenan sai ta koma gdn jiya,dama
Hausawa sun ce mai hali ba ya fasa Halinsa.
Haka dai hr cikin ya tsufa Umma tasa shi ya sayi
dk wani abu da mai jego da jaririnta za su
bukata. . Ita km ta daka yajin mai jego ta tanadi
sabulun salo zuwa Kwallin da za a sa ma jariri.
Wani dare Abba y kira Umma,Alhj ne y daga nan
y sanr d su bishira bata d lfy,yana ganin haiuwa
ce. Alhj d kns y raka umma hr gidn suka buga
Abba ya bude,suka shiga.Ranar Alhj y yi burin
mota,dmn d yana d mota yanzun sai su tafi
assibiti. Bishira bata d juriya,dn hk sai raki take
yi,tana fadin a kaita assibiti. A daddafe suka kai 4
dare Ahlj ya je ya taso abokinshi suka kaita
assibiti tare d su umma,karfe 8 na safe ta haifi
danta namiji. . Umman Bashir d taji sai ta hau
fadan me ya sa ba a sanr d ita ba?Alhj karami ya
rufeta d fadan cewa,ita wace irin mutum ce? Sam
ita bata son Alkairi ba,sannan ya fita ya yi wa
Alhj babba barka,dg assibti gdnsu iyayenta suka
wuce d ita ba tare d sun nemi shawarar mijinta
ba ko ta iyayenshi. Hjy ce ta bada wannan
umurnin,rai 6ace Abba ya zo gurin umma dn ita
ta baro gurin ne d iyayenta suka iso. Ya
ce,"dama umma umma haka akeyi sai a daukar
wa mu2m mata a tafi da ita ba tare da neman
izini ba?to gaskiya bazan yarda ba." umma ta
ce,"ka kyalesu, Allah ya raya.shi kenan, tafiya da
ita ba laifi bane tunda ita kadai ce a gidan ba mai
kula da ita matsalar dai da basu nemi izininka
ba." ya ce,"sai ka ce ba zamana take ba?
wankan gidan addini ne?dama fa niyyata in kawo
ta nan gidan ki lura da ita." umma ta ce,"to
yanxu dai hakuri kawai zan baka,ka bar
maganar." tayi ta lallashinsa har dai ya
hakura,amma shifa ya dau alwashin sai ya nuna
musu nasa ikon. umma ta hada abubuwan data
tanada suka tafi da makota.bayan sun shiga
gidan aka kai su gefen da maijego take. sun sami
dakin tamkam da jama'a nan dai suka zauna aka
gaisa,sa wani gani-gani ake musu ga talakawa.
umma ta ce,bishira ina ummar taku mu gaisa?sai
da ta yatsin fuska sannan ta kalli
kanwarta"sumayy a kije ki cewa momy ga
baki,koda yake kice mata yan gidan su Abba ne."
Hajiya zainu tana zaune da kawayenta da suka zo
barka, tana labarta musu rashin mutuncin dangin
mijin bishira dashi kanshi mijin. ta ce,"yau
kwananta uku tunda tazo gidan nan bashi ba
danginshi,kuma yanda bishiran take fada mana
laifin masu rikonshi wato wan ubansa da
matarsa. sun mallake yaron sai abinda suka
ce,hajiya nafi ta ce,"ku nuna musu kuskurensu ne
yanzu haka tunda kika ga sun mallake shi kila
shine mai dan samun gunshi suke ci." Hajiya
sabuwa ta ce"shi yasa auran talaka ko tsiya,yar
wajena Amina da tazo min da wani wai sun hadu
a ummara,koda na bincika sai na tarar likita
ne.karamin likita ubanshi dashi ya dogara na ce
ba dani ba." Hajiya zainu ta ce"ai gara shi
wannan fa tela ne." "TELA?" kawayen suka hada
baki, ta ce"au dama ku duk fadan da nayi lokacin
biki baku ji ba? tabi ta nace sai shi gashi nan
yanzun ya wulakanta mu." Ta dube su d
wulanqacin da ya fi Ki haihu kwana 3 tun dg
asibiti miji bai kuma bi ta kanki ba? Hjy Nafi ta
ce in bai zo don kowa ba ma yazo dn dansa.
Zainu ta ce Ina nan ina jira ko shi ko danginshi
domin........ Sumayya ce ta katse su da sallama.
Sannan tace momy wai kizo ga yan gidan su
Abba sun zo. su duka suka mike ita d kawaynta
suka nufi gurin su Umma. Hjy Zainu ta kalli gurin
d su umma suke,sannan ta kalli Bishira,
wadannan sune 'yan gdn Su Abban? Bishira ta ce
Eh ummar tasa ce gata nan. ta nuna umma Hjy
zainu suka kalli juna d kawayenta sannan suka yi
'yar dry wanda hkn ya kashe jikin umman. Tasan
cewa akwai wani tanadi d a ka yi mata. Hjy
Zainu ta ce d kawayenta ku mu zauna,aikin
zaune yafi na tsaye. Suka zauna. Ta kalli umma
Dama ko ina son ganinki,ke ce uwar goyon tasa
ko? ta ci gaba To gsky ba ki yi wa dnki tarbiyya
ba,sbd rashin mutunci a yi maka haihuwa amma
kwana 3 ba zuwa ba aike? Kuma sai yau za ku
kwaso kafa kuzo in 'yarki ce zaki so hk?umma
tayi shirun tana tunani, ta kuma rasa me zata ce
dn tund take ba a ta6a ci mata mutunci ba irin
wannan ba. Amma ita bata iya fada ba,dn hk sai
ta ce, To Hjy a yi hkr, bn san cewa Abba bai zo
ba,Amma zan tsawata mishi,dn kuwa bai kyauta
ba. Sai dai km shi ma bai so yadda a ka dauko
masa mata ba izininshi ba,dn ya same ni d
fushinsa ya ce min shi ba ya son wankan gidan
nan,sannan ba a yi shawara da shi ba a ka taho
d ita nan. kin ga km hkn bai dace ba..........
"Dakata min Hjy zainu ta katse ta Shi ne ya
haifar min 'yar d hr zan tsaya neman izininsa?
shi kuma a wa? Ramatu mokociyarsu ta ce "Miji
km hjy ai ba abn wasa ba ne. hjy nafi ta ce ko?to
ke kinji hjy Zainu tabdi!Tun farko kuskuran naki
ne da ki ka bar 'yarki tayi irin wannan auran na
rainin d tsiya. Umma ta ce d abokan tafiyarta
wadanda ko dan (ba) ba su ce ba, ta ce kuzo
muje"Ta dubi hjyr "Allah ya baku hkr.Hjy zainu ta
ce Ai ban ga gama maganata ba. umma ta ce,To
fadi ina jinki. Hjy zainu ta ce Sako ne zuwa ga
danki ki fada masa ba komai muke nema dg gare
shi ba,abn d ya siya ma na yaron dk mun canza
wasu sdb dk 'yan gida ne. Bukatarmu ya zo ya yi
wa yaronsa huduba,in km ya kai gobe za mu yi
masa d kanmu. umma ta ce Abba ya yi wa dansa
huduba,tn lkcn d a ka haife shi. Hjy Zainu ta
ce,To ai bai yi shawara d uwar yaron ba,ko d ya
ke ga ki dawa zaiyi shawara? Uwar d ta haife shi
ma bata zama komai ba, a dai ji tsoron Allah.
umma jiki ba karfi ta fito. Su Ramatu suka biyo
ta hr kuka sai d umma tayi dn takaici. koda taje
gida sam bata fada ma kowa komai ba,illa dai dk
wanda ke gidn yasan yau umma tana cikin 6acin
rai. Hatta ummi da bata d kn gado sai d tayi ta
tambayrta,umma baki d lfy ne?ta ce Eh,kaine ke
ciwo. Da ta zauna sai ta shiga tunani so take
lallai sai ta gane aibnta,ko kasawarta akn Abba.
Ta kasa fahimtar mallakr d a ke fadin tayi wa
Abba. Tana ganin nuna tsanarta ga Abba shi ne
mafitarta. Abba ne ya katse mata tunani d cewa
Ummana ina t zuwa ba kya nan. Ta dube shi g
mmknta ba ta iya bayya tsanarta g Abban,
maimakon hk ma sai ta samu kanta da cewa
Naje ganin jariri ne. Ya shiga ya zauna kusa d ita
t dube shi Yanzu Abba dm bn isa in fada maka
mgn ka ji ba?Dama kin zuwa kayi ka duba
matarka da danka? Ya shafa kai,Umma anjima d
dare zamu da su Ahmad ni haushi sukai bani. Ta
ce to ka tabbata yau din kaje,Sannan ko sun
nuna ma fushinsu naka kawai ka ba su hkr,Ya ce
to umma ta ce Na sanka d zcy ne. Ya ce to zan
kiyaye Umma. Ya kuma dabn ta ummata yau na
ganki a yanayi mara dadin gani. ta dube shi kaina
ke ciwo Abba na kuma sha magani. Da gaske
ciwo kanta ya dinga yi dn damuwa. Yace Allah y
kara sauki. Ya fita. Da Ahmad d Muktar suka
je,sun ci sa'a Alhjn yana gari. suka shiga suka
gaishe shi suka kuma yi wa juna barka. Sam ba
ruwanshi da matsala,Suka shiga ciki tare d
Sumyya,sn samu Aisha ta zo ita d mijinta.
Bishira km hade rai tayi lkcn d taga su Abba? Su
Muktar suka dauki jariri,sannan suka gaida mai
jego. ta amsa tana musu wani kallon daga ina?
Aisha ce taje ta sanar d uwar tasu. Nan ko ta
shigo ta samu su Abba d abokanshi. Ta shiga
zazzaga mishi masi fa,wai sai yau yaga damar
zuwa?Ai ta samu lbrn yadda yake wulaqanta
mata yarinya. ta ce km a bakin mahaifiyarka naji
kaji tsoron Allah ka talike a gurin uwar goyonka
sai yadda ta ce. to 'yata tafi karfinta. Abba sam
ba zai juri ji ba,dn hk ya mike ya fita. tana ta
cewa saurare ni ko waiwayowa bai yi ba. Su
Muktar dai suna ciki suna bata hkr ya kira wayar
Ahamad ya ce zan tafi in ba za ku fito ba. Ya
kashe ba tare d jiran asmar Ahmad din ba, hk
suka fito. Muktar ya ce Tabdi! lallai matar
gidannan bata d mutunci.Ahamd ya ce ka fada
ma mai gidan Mana. Abba ya ce Ni sai ma in
sakar Musu 'yarsu "Kul in ji Muktar, Kada kayi hk
Ahmad ya ce, Ashe hr umma suka yi wa rashin
mutunci dazu? Abba ya ce Ummata?Muktar ya ce
Eh, bayn fitarka take fada,Abba ya yi shiru dn
takaici. Gidanshi ya wuce,gado ya hau ya
kwanta. . Tabbas sun ci zarafin ummarshi,dn ya
ganta cikin yanayin da bai ta6a ganinta aciki ba.
Ko me dame suka fada mata?Umma bata
cancanci cin zarafi ba.Ranshi ya kai makura
gurin 6aci,ya rufe gidn ya nufi gdn su Umma.
Lkcn d ya shiga umma ta nufi dakin
Alhj,Sallamarshi ce ta tsaida ita,ya shiga dakinta
ta dawo ta shiga. Tana cewa Abba hr ka dawo
daga gurin ma su jegon?bai amsa ba,kanshi na
kasa,dmn sai ya samu kansa da jin kunyarta
sakamakon abn d aka mata sbd shi. Ta ce lfy
Abbana?Ya dube ta,maimakon amsa sai ya ce
umma me suka ce miki dazun d ki ka je gidn?
Tayi dn yaki ita a dole Murmushi , Na me Abba?
ya ce mamn bishira ta ce taci miki mutunci ko?
Umma tayi 'yar dry,sannan ta ce ko daya ta dai
fada maka hk ne dn kaji haushi. Ta ciga ba d
cewa,Abba dn Allah ka bi sannu hr t dawo...... Ya
ce umma na san sunci miki zarafi sosai "ZURFIN
CIKI' ne da ke umma shi yasa ki ka shanye,
amma yanayinki dazn y nuna.Umma b zan zauna
d matar d baya san darajarki, dk kuwa yadda na
kai sonta,ina ga zamanmu ba zai yiwa d bishira
ba. Umma ta ce "Kai! Kai!! kul na sake ji zanyi
fushi d kai me tsanani Abba,dk hakkinsu d ke
kanka matarka d danka ta ka sauke su,kuma
koyaushe kaje ka gansu, ba km na son su Alhj
suji wannan zancan. Ya ce yanzun hk zan zauna
umma cikin 6acin rai? Tunda na auri matar nan
bn huta ba,kema baki daina shan zagi ba? umma
ta matso kusa da shi ta dafa kafadarshi. Abbana
ka sani cewa ba a toru ka dny dn k huta ba,nawa
ganin duk wanda a ka haifa daga ran d ya diro
dny y gama hutu komai jin dadinsa,komai
kudinsa,ko mulki. Hutu daya ne in ka mutu ka
sadu d rahamar Allah,ita kuwa Rahama bata
samuwa g wanda bai bi Allah d manzo ba. Bn
Allah kuwa shine kada ka bata masa,kabi dukkan
abn d Manzonsa ya yi umurni,Sannan ka hanu
daga abn d ya yi hani. Aure bautar Allah ne Kum
sai kayi hkr sannan za ka yi bauta d kyau. hk dai
umma tayi ta wa Abba nasiha hr zcyrsa t sauka,
sannan sukayi Sallama. Washe gari misalin karfe
2,Abba ya dawo gida dg mkrnt d yake koyarwa,
dn suna ta shirye-shiryn jarabawa (J.S.C.E.) Su
ummi ne za su zana,wnk y fito sai ga wayr Alhj
ta shigo.Y daga cikin girmamawa. Bayn sun gaisa
Alhj ya ce Abbana kana ina ne? Ya ce ina nan
gida.Alhj ya ce kaje gidanmu ka amshi mukallin
dakina ka shiga kasa mukallika bude dirowar nan
tawa,zaka g wadansu ta kardu irin littafin nan na
rubutu. kabi a hnkl za ka g wani a samnshi an
rubuta Alhj Sale Jigawa,d ajami ne rubutun,maza
ka kawo min. Abba ya ce to.,Yana cikin duba
littattafan sai ya ga wani an rubuta wasiyya,dk
littattafan d ajami Alhj yake rubutu, Abba ya dauki
littafi ya bude shafin farko an rubuta........ Babi
Na Daya "Ni Alhj Sulaiman, nayi kudirin ko bayan
raina 'yata Habiba (ummi) zan aurar d ita ga dan
Idrisu(Abba). Da sauri Abba ya rufe littafin
gabnshi yana wata muguwar faduwa,ya sake
budewa ya kalli kwanan wata. Alhj yayi rubutun
ne ranar d a ka haifi ummi,Ya yi sauri ya maida
komai ya dauki wnd aka aiko shu yana zufa ya
kalle dakin ya maida wa umma makullin ya fita
da sauri Ya buga mashin can ya hango ummi
suna dambe da wani yaro an raba su ta tirje
kafafunta ba ko takalmi, mayafinta taci damara
da shi. Ya ce "Ke! tn dg nesa ta jiyo muryar
Abba,ya yi mata dakuwa ta kwashi takalmanta a
hannu ta yanka d gudu. Yabi ta da kallo hr ta
shige gida ya lumshe ido tare d fadin "Innalillahi
wa'inna ilaihin raji'un."Me ma ya kai shi bude
littafin wasiyyar Alhj Babba, Duk garin kano akwai
mutumin d ya tsana irin Ummi??
@BABA MONO HAXOR
No comments:
Post a Comment