Download Now MATAR SOJA KASHI NA 1 ONE
@BABA MONO HAXOR
FOR MORE INFORMATION
CALL OR MESSAGE
08108811856
OR
08106384398
FOLLOW ME ON
INSTAGRAM: BABAMONO_HAXOR
FACEBOOK: MUHAMMAD ABDULRAHIM BABAMONO HAXOR
TWITTER: BABAMONO_HAXOR
ADD ME IN
WHATSAPP: 08108811856
08106384398
LIKE MY PAGE
INSTAGRAM: BABA MONO HAXOR
FACEBOOK: BABA MONO HAXOR
MATAR SOJAA 1 to 33
Posted on October 23, 2015
[25/08 2:17 PM] Aishat muh’d: 1
Matar sojaa
Tuluka tuluka babbar doya ……tuluka tuluka babbar doya yara wasu yara su uku zasukai kamani shekara shabiyar15 suna tika uban gudu suna kuma ihu suna cewa tuluka tuluka babban doyan …….chan na hango wata yarinya itamadai zatai 15 amma tafisu kiba kana ganinta kaga kosassiyar yarinya yar duma duma da ita.jikinnan nata mulmul kaman dabino tanada matsakaicin tsawo dai dai ita iya abinda na iya hango muku kenan amma bari inta matso kusa nafada muku suffarta
Gudu itama take tana wlh yau sainaci durun uwarku wacece tuluka ina yaya hamma yace adena cemin tuluka wlh bazan yarda ba gudusu ke suna ance tuluka din idan kin isa kibiyomu kiba tahanaki gudu wooyiiii
Ai sai suka kara birkitata takara gudu …. gudu har suka fara fita wajen kauyensu sunkai kan titi suka tsallake ita kuma tsabagen ta zuciya ga fushi yasa ko kallon titin batai ba ta shige
Ji kake kiiiiiiiiii mota ta taka birki wanda saida yasa yarinyar tsorata ta koma baya dagudu taga motan ya sauka gefen titi wazata gani yayanta hamma yafito a mazauni na kusa na mai tuki a gaba duk ta tsorata jikinta na rawa ya karaso ya daure fuska yace BESSHA baki ganin hanya ne?saboda rawan kai da rashin natsuwa irin naki ko inda kin mutu fa?tai gulu gulu da eye tace yaya kayakuri su atine ne suke cemin wai tuluka yace to karya sukayi tafara kuka tace ni wlh ba tuluka bace yace wuce kitafi gida kicema mama anjima zan shigo tace to tana kumbure kumbure tai kwafa tace wlh duk randa nakamasu atine na lahira sai ya fisu jin dadi kawai ta kece da gudu takoma cikin kauyen su
Maman shakur
[25/08 2:31 PM] Aishat muh’d: 2
Matar sojaa
Koda ta koma kauye bataje gidaba gidan gwaggo taje ta shiga ko sallama babu tahau jikin goggo tana kuka goggo tace yarnan lpy tace goggo basu su suu antine bane suke cemin tuluka ba goggo tace ya isa yi shiru dena kuka kinji ta share mata hawaye tace karki damu har gidansu zanje nacimusu mutunshi ya isa hakadai ta lallabata tadena kukan tafara mata lbr tace bessha yaufa jikana zaizo tace kut nidai goggo nafison gidan nan dagani sai ke.koma waye banasonshi wlh bazan yardaba hakanan yanzu nidashi zaki dinga rabama kayan dadi da nikadai ce ke cinyewa goggo tace to ya isa idan yazo zan koreshi tai murmushi…..tace yauwa goggo na saisa nake sonki mema zakiyi dashi bani ina miki komiba barima nai miki shara sai kiban kudin iloka ko tace eh tai maza tai shara ta gyara gidan tass goggo tace gaskiya sai kinyi wanka zan baki tun jiya rabonki da wanka tana kumbure kumbure taje tayi wankan tace bari naje gida nasa kaya ta karbi naira hamsin din da goggo tabata sai gida lokacin ma mangariba tayi
Maman shakur
[25/08 2:51 PM] Aishat muh’d: 3
Matar sojaa
Tana kaiwa gida ta shigo sadaf sadaf kaman mara gaskiya taje daki lokacin mama na salla taje tai alwala itama tai salla tana gamawa mama ta daure fuska ina kikaje tace wurin goggo mama tace karya kike tundazu da safe babanki yatura akiraki baki nan tafara kame kame tace mama wlh dama dama mama tamata tsawa tace dama me tafara kwalalo ido tace mama ba su atine bane sukecimin tuluka mama tace shine kika bisu kukai dambe ko tace mama wlh binsu nayi amma sunma gudu ..mama tace ba aiki nasaki da safe ba kika gudu kika fita bessha wai mesa bakijin magana kin girma amma har yanzu kwakwalwan yara gareki tace mama yakuri mama ta cigaba da mata fada anahaka yaya hamma ya shigo yace maiya faru mama tafada mishi yace akan titi naganta lokacin mumma kusa bigeta ina cikin motan jikan goggo dayazo yau yarinyar nan kinga yanda take tikan gudu kuwa mama takai mata mari tace wlh bessha nagaji dake kin gunduren barikin sojoji zan kaiki soja ya horaki….mama nafado sunan soja ta tsorata tafara bata hakuri a rayuwanta babu abunda take tsoro kaman soja duk inda taga soja da kaki a jikinshi bata iya zuwa wurin ta dinga kuka kenan.saboda soja ne ya karyama dantala saurayinta kafa ranan yai sata a gabanta taga wani soja babu imani ya dinga dukan dan tala harda karya mishi kafa.gashi mama na yawan bata lbr mugancin sojoji da kuma yanda sukeda karfi ga daure fuska ancema wai basa dariya.tadawo daga tunanin da take tace mama dan girman allah kiyakuri karki kaini barikin sojoji a horani allah kome kikeso zandingayi nadena yawo daga yanzu nai alkawari tana magana tana kuka mama tace baki isaba yarinya gobe nida baban ki zamu kaiki ta tashi ta shiga uwar daka takoma wurin yaya tanamai kuka dayake tsakanin wa da kani sai allah ya sharemata hawaye yace kinyi alkawari kin dena tace eh yace to muje muba mama hakuri suka bita yasa baki har mama ta hakura ta tashi ta rungume mama tana murna
Kubiyoni dan jin asalin labarin
Maman shakur
[25/08 10:07 PM] Aishat muh’d: 4
Matar sojaa
Malam husaini shine mahaifin da karima sune iyayen bessha mutane masu mutunci da amana ga sanin yakamata allah ya azurtasu uku hamma sai amina da yar autar gida mafadaciya sarkin tsiwa mai tsoron soja kuma wato BESSHA….bessha yarinya ce kakkyawa ta karshe baka ce amma mai sheki black beauty tanada dara daran ido farare tas ga dan karamin bakinta lips dinta pink hancinnan nata dogo kaman kan biyu ya karama fuska kyau ha dimple dinta guda
biyu.intai dariya da daddare sai kaga hakoranta sunyi haske tsabagen farinsu gashi allah ya hore mata gashi har gadon baya saida ita gashinta ba baki bane yana jajja jajja yanda kasan gashin turawa ,wanda ya kwanta gaban goshintanema baki yarinya badai kyauba.dalilin dayasa kawayenta kece mata tuluka kuwa tanada kibanta daidai ita baza a kirata ramammiyaba bul bul take cikin yan matan kauyen duk ta fisu kiba gata akwai diri dukda 15 take bai hana dirin fitowaba akwai lafiyan hips saima tana tafiya kaga kaman da gangan take juyasu dan suna daukan ido dukiyan fulani kuwa na mamanta ta gado dan haka mama kedasu sun cika kirjinta kaman suma magana.
Goggo dakukaji tana fada ba yar uwarsu bace kawai zaman
tarene.akwai wani rana tana cikin tafiya taga goggo ta dauko kaya akai ta karbi kayan takai mata gida ta sharemata gidan to tundaga nan wani irin soyayya ta shiga tsakanin goggo da bessha har agida ansani dan wani zubin har kwana takeyi achan.
Maman shakur
[26/08 12:30 PM] Aishat muh’d: 5
Matar sojaa
Goggo dai wata dattijuwar azikice zatakai 75 year yaronta daya kachal aduniya alhj umar yanada mata mai suna hj amina suma yaronsu daya basir shekaranshi 30 a duniya goggo na matukar son jikanta saboda shikadai allah yabata kullum burinta yay aure yahaifi yara dayawa taga zuri’ar tai ta bunkasa shikuma basir bayidama plan din aure a gabanshi yanzu akasan waje yay karatu sojanshi bayan yagamane yadawo yana aiki a barrack din abuja achan yake zama kakkayawane ajin farko farine shi tas ga hanci ga ido ga wani saje daya ajiye kaman balarabe yahadu iya haduwa saida bayadi magana sosai baya yawan dariya kullum fuskar a daure gashi ya tsani raini bayason rashin kunya
Yaje wurin goggo ne musamman saboda har kuka takira tayi wai baya zuwa wajenta shine yadau hutun sati biyu yatafi.yace goggo da rigima dad yayi yayi da ita takoma birni nan cikin kano amma taki kuma yanzu tana damunshi yaje shinefa ya tattara ya tafi.wanan kenan
Washe gari na wayewa kaman dagaske bessha tai aikinta tsaf taje wurin mama tai fuskan tausayi mama dan Allah naje wurin goggo? Mama tace jeki amma karki biya ko’ina kinajina ko tace naji mama harta fita ta dawo tace mama achan zanyi wanka mama tace to shikenan tafi.tawuce aguje sai gidan goggo
Maman shakur
[26/08 12:53 PM] Aishat muh’d: 6
Matar sojaa
Tana shiga gidan goggo ta tsaya a bakin kofa tace goggo kin kori jikan nakiko?goggo tace haba bessha ta kidan barshi ya kwana biyu sai yatafi ai kaman ta karama bessha gishiri tafara bubbuga kafa akasa tana ihu wlh goggo bazan yardaba allah sai yabar gidanan ke goggo nane nikadai kawai yazo dan yayi kwadayi will goggo bazan yardaba salon duk kayan dadin dazaki kawo kirabamana nidashi allah bazan yardaba tana ihu harda hawaye
Firgigit ya farka daga bacci dayakeyi sabofa kukan dayaji a firgice ya sauko daga kan gado yazira jallabiya yafita tsakar gidan yana goggo lpy
Bessha ta juyo ta kalleshi dukda yamata kwarjini gashi kakkyawa kaman bature bai hana ta murgudamai baki tace eh gidanmu zaka barmana ba goggon ka bane goggo nane kuma wlh kotakawo madara mai sanyi(ice cream) bazan bari
tabakaba.goggo tace bessha bakida kunya bai girmekiba tawani kada ido ta girgiza kirji tace mai ruwana
Basir sakin baki yayi yana kallonta yar karaman yarinya da inda yay aure da wuri yahaifi kamanta shine takemai rashin kunya…….ji yayi takara cewa nace ka dauko kayanka kabarmin gidan goggo na ko tawani girgiza kirji subhanallah shine kalman da basir yafada dan yanda kirjin suka girgiza a gabanshi saida ya hadiye miyau……chan yawani daure fuska yace ke bakida hankaline nikikema rashin kunya?:evil::evil::evil: dukda ta matukar tsorata dashi amma ta martuke tace anyima din nidai kabarmin innata ta murguda baki ai baisan lokacin dayayo kanta ya kifa mata mari saida taga star hudu saboda azaba ya kara yau kanta da gudu ta labe bayan goggo tana hawaye shikuma ya tsaya yana huci ….goggo tace maisa bakijin magana bessha tsaran wasan kine tace eh din nidai yatafi nafijin dadin nikadai ke cin kayan dadinki wlh wlh wlh saiyabar gidannan ba tsammani taji andamkota an felfella mata mari anyi ball da ita dago idon dazatayi taga yaya hamma ne ne yace dama bakida kunya abokina kikema rashin kunya kin rika ko ?wuyanki ya isa yanka zan gyara miki zama…. goggo tace bar dukanta hamma bessha ya kuri yi shiru kinji yakusa yafiya azuciye ta mike saida takai zaure tace goggo dagayau bazan kara zuwa gidankiba munbata tunda kinfison jikanki kanni tana kuka tafice
Maman shakur
[27/08 6:25 AM] Aishat muh’d: 7
Matar soja
Tana komawa gida ta zauna a tsakar gidansu ta cika fam sai kumbure kumbure takeyi.
Mama na fitowa taga bessha zaune tana kumbure kumbure tai mamaki dataganta ware haka dan tasan intaje wurin goggo har dare wani zubin tana kaiwa,mama ta karasa wajen ta tace auta lpy naga kinata fushi??? ai kaman jira take kawai kuka yazomata tace mama ba ba ba goggo banebaaaaa tana magana kaman ta yara hade da shagwaba , mama tace mai goggo tayi?tace mama tafison jikanta kanni kuma bazan kara zuwa gidanba tana magana tana kuka
,mama tace yau anganku a rana keda goggo ki maiyafaru??tace mama wai kawai dannace ta kori jikanta nikadai da ita muyi zamanmu shine taki .mama ta kalleta tace auta hankali banda abunki ya za’ayi kice ta kori jikanta uhmmm nikinmaga aikina zanje nayi ba’ashiga tsakanin ki da goggon ki anjima zaku shirya kubani kunya tamike tatafi tana murmushi tace Allah kenan kawai yahada goggo da bessha wanda cikinsu babu wanda zai iya rintsawa batare dayaga dayaba nasan anjiman nan kodai taje ko kuma goggon tabiyota su shirya shakuwar dake tsakanin su yabaci mama duk tunanin nan a ranta takeyi.
Bangaren goggo kuwa taji shiru har wajajen karfe 5 bataga besshan taba duk tadamu tacee nasan ana fushi dani bari naje nai biko ta tashi tana kokarin sa hijab ne basir ya shigo yace sai ina goggo?? tace zanje nai bikon yata dakasa muka bata yawani daure fuska kaman dagaske yace mata allah raka taki gona yajuya yatafi dakinshi….azuciyarshi yana murna danshi har ga allah yarinyar na burgeshi haka kawai ,tuntuni yana kofar gidansu shida hamma suna fira yanaso yaga koda giftawar tane amma baiganiba yagaji sukai sallama da hamma yatafi.saisa yaji dadi dayaga goggo zataje bikonta
Maman shakur
[27/08 7:31 AM] Aishat muh’d: 8
Matar sojaa
Goggo na shiga gidan da sallamanta bessha ta tashi ta juya baya tana ni karma kimin magana ba ruwana dake
Mama na gefe tana dariya tace oo goggo yau munganku a rana
goggo ta harareta da sigan wasa takoma kan bessha tace haba bessha ta zomuje gidana musa labule kinji tace ni bazaniba sai jikanki yatafi…goggo takara marairaicewa harda rage murya tace bessha to kiyakuri kidan bari yayi sati biyu kachal sai mu koreshi tace ni goggo bazan yardaba sati biyu yay yawa tace haba bessha ta kiyakuri yayi satin biyu kinji yar albarka allah nunamin auranki nayi albidir har barmani choge zan kira ta kadamin kwarya na taka zoma muje gidana nabaki farin madara kuma ke kadai zanba bazan ba basir ba kinji dan kisan nafi sonki dakyar goggo ta lallbata suka tafi gidan
Suna kaiwa goggo ta dauko ice cream tabata tanasha suna fira goggo tana kara lallabata bayan tagama shan ta gyarama goggo gidan taimata shara sai wuraren isha tace goggo natafi goggo tace tsaya kici abinci tace goggo nakoshi madara mai sanyi tacika min ciki tafito ta tafi .tana kaiwa zaure tahau tsaki mtsww nama manta ban karbi tocula ba tana kokarin zujawa ta koma wurin goggo dan karban touch taji anriketa gam ta bala’in tsorata tana kokarin yin ihu ya taushe mata baki sai alokacin ya kunna touch taga ashe jikan goggo ne ta daure fuska
Ya cire hanunshi daga bakinta tace mallam lpy?:evil::evil:yace ke ni kikema rashin kunya ko ina wasa dake eh azuciye yake mata magana sai ta tsorata dan karya daketa tace tobana baka hakuriba kuma ma aikai ke cemin tuluka yace to ai ba karya nayiba ke tuluka ce maganar tai bala’in bata mata rai har hawaye ya ciko idonta tace wlh niba tuluka bace jikina daidai ni banda wani kiba ,yace eh naji bakida wani kiba amma kinfi duka sa’o inki na kauyenan kiba kinga saisa kika dawo tuluka…sai alokacin hawayen idonta ya idda saukowa daga idonta.yace duk randa kika karamin koda kallon banzane sai na bata miki rai mara kunya fitsararriya tuluka kawai ya hankadata tabigi bango tako bare baki tana kuka goggo taji ihu bessha tai maza ta fito tana bessha lpy dama baki tafiba taganta tsugunne tana kuka ta tattabata lpy bessha ta dago tace goggo ba jikanki bane ya dakeni yakuma nushine a jikiba ,goggo ta rafka salati tana yanzu basirun ne yamiki haka wlh zai gamu dani muje na sameshi ta tasata agaba har bakin kofan dakinshi goggo nacewa basiru oya fito kabata hakuri inba hakaba zan sabama dan zalinci yarinya karama zaka daka harda nushi bessha tace goggo kuma harda murdamin hannu goggo tace assha muga hannun dafatan bai jimiki ciwoba .yana daki yana jinsu shi abunma dariya yake bashi yay banza dasu goggo tagama maganganun ta lallaba bessha tabata biscuit tace tafi gida gobe zai gane
Maman shakur
[27/08 7:51 AM] Aishat muh’d: 9
Matar sojaa
Yau kusan kwana uku bessha bata bari su hadu ita da basir dan tasan tamai karya inya kamata zata gane.duk idan tazo gidan tanacin sa’a bayanan kuma tana gama aiki taci abincin goggo saita gudu gida.
Yau tazo sunata fira da goggo ita tana wanke tsakar gidan da ruwa goggo dama tana daki zaune tsautsayi yasa goggo tace bari nafito bessha naga yanda tsakar gidan yayi…bessha tace goggo ki zauna inna gama tsakar gidan yabushe sai kifito kigani goggo ta kuke dole saita gani tako fito kaman abu kaman wasa goggo na fitowa santsin dan madinan dake kafanta ya kwasheta tai wani irin mummunan faduwa jikake timmmm bessha batasan lokacin data wurgar da tsintsiyan taje wuri goggo tana kuka goggo sannu tashi dan allah saida nace karki taho amma me tana juyo goggo taga bakin goggo ya karkace ko motsin kirki batayi bessha tana girgiza goggo tana goggo dan allah mike goggo taga goggo ko motsawa ta kasa aguje ko takalmi batasaba tafita waje kiran basir dama yau taji hamma nafadama mama zaikai jikan goggo rafi.tana tuna haka tai hanyar rafi aguje tana kuka tana zuwa tahangosu suna zaune takarasa tana kuka tafada jikin basir tana kuka mai ban tausayi jikinshi yay wani yarrrr ya tureta yace lpy?? ta dago jajayen idonta tace goggo tafadi tamutu bata
magana.hamma yace wai mesa bakida hankaline bessha goggon ce ta mutu tace wlh yaya ba karya nayiba kuzo muje kugani aguje dukansu sakayi hanyar gida
Suna shiga gidan suka hango goggo akasa aguje basir yakarasa kanta duk ya rude yace goggo dan allah karki mutu goggo nafiso kiga aurena kiga tattaba kunnen ki dakika damu kinaso kigani kafin ki mutu duk ya rude harda kuka bessha ma tana gefe sai rusar kuka take yaya hamma ne chan ya lura kaman kirjinta na buguwa yay maza yakarasa wajen yataba kirjinta yaga yana bugawa yace basir da ranta goggo nada ranta
Maman shakur
[27/08 8:34 AM] Aishat muh’d: 10
Matar sojaa
Da sauri basir yatashi shima yataba kirjinta yaga tana numfashi yay maza yaciro wayanshi daga aljihunshi yay dialing number dad dinshi ringing daya biyo ya dauka
Hello my son sojana ya kake??
Yace dad ba lpy
Dad yace maiyafaru??
Da muryar kuka yace dad goggo tafadi akasa kuma kaman tasamu stroke.dad yamafi danshi rudewa yace maza maza sata amota ka shigo da ita kano yanzu nikuma zanje asibiti naima likitoci magana muna jiranku yace ok dad ya kashe wayan yatashi yaje yabude garejin gidan yafito da mota shida hamma suka ciccibi goggo suka kaita cikin mota bessha itama tafito wai zata bisu hamma yace ba inda za’a dake ta durkushe a wurin tana wani irin kuka kaman zata mutu tabama basir tausayi amma hakanan zata hakura asibiti ba wurin zuwan yara bane suka shiga mota sukadau hanya sai garin kanon dabo
Bessha tasha kuka hakanan tamike ta tafi gida tana kuka tana shiga mama tazo a rude tana lpy auta ? tace mama goggooooo mama tace maiyasami goggo tace faduwa tayi kaman ta mutu amma jikanta da hamma sun sata a mota sunkaita asibiti a kano shine sukaki zuwa dani tana magana tana kuka mama ta jawota jikinta tana lallashi tace kiya kuri zata warke kidena kukan nan karki ciwo ga jikinki yay zafi kinji kiyimata addu’a zata warke.tana kuka tace mama wlh in goggo tamutu bansan yanda zanyiba wlh mama inasonta sosai mama taciga da lallashi tace bazama tamutuba.
Bangaren su basir suna kaiwa aka karbi goggo likitoci suka dukufa akanta ana ceto lafiyanta amma hakan bai samuba dan goggo tariga tasamu paralyze
Wani doc abokin dad ne yafito yace kubiyoni office su ukun hamma basir da dad suka shiga office likita yace sai kunyi hakuri dan tariga tasamu mutuwar barin jiki amma insha allah zamuyi iya bakin kokarinmu na ganin tasamu lpy dad zama yayi dirshan akaasa yana hawaye dan yana bala’in son yar tsohuwanshi basir da hamma ne suka koma bashi baki …….
Sai bayan kwana 3 goggo tafarka amma ansamu cigaba dan tafarka tana iya magana amma ahankali dad ne yafara gani yay maza yakarasa kusa da ita yana mama kintashi mai zakici ya jikin naki akwai inda kemiki ciwo???duk tambayoyin nan dayayi bata bashi amsaba budar bakinta tace bessha umaru ina bessha akawomin bessha…arude yace mama wacece bessha kuma daganan bata kara maganaba sai tafara wani irin motsi da gudu ya kira likita akazo likita ya
dubata.goggo takara magana tace akawomin bessha daidai lokacin basir da hamma sun shigo dakin da murnar basir yaje kusa da ita yace goggo bessha kikeson gani?? tace eh yaceto bari muje nida hamma mukawo miki ita tace to.
Yace amma kici abinci yaciro waya ya kira mum yace mum goggo tatashi akawo food mum tai murna tace gatanan zuwa.
Sukaima goggo sallama suka tafi dauko bessha daga kauyen
wayaga su bessha a birni lol
Maman shakur
[27/08 12:43 PM] Aishat muh’d: 11 Matar sojaa
Jikin bessha zafi sosai baba da mama sunyarda akaita taga goggo amma baba yace hamma baxaijeba dan yanaso yarakashi
kasuwa.daga bessha sai basir mama da baba da hamma suka rakosu har wajen mota jikin bessha har rawa yake mama tace kodai za’a fasa tafiyanne basir yace mama asibiti zamu itama sai adubata abata maganin baba yace hakane allah kiyaye ka gaishe da goggo allah kara sauki suka shiga
Suka tafi bessha tayi shiru kawai ta kulle idonta shikuma basir yana tuki yana kallonta chan yace mata kina bukatar wani abun cine tace a’a takara kulle idonta ahaka bacci ya dauketa
Basir nata kallonta shidai yarinyar na burgeshi sosai ga lebenta very pink kuma yan kanana wata bangaren zuciyanshi yace kodai sonta kake?yabama kanshi amsa habadai mai zanci a jikin yar misilar yarinyar nan chan kuma yace but she have d qualities of d woman i luv …..tanada hips shine 1st tin dayakeso gata da boobs luhu luhu gata 8 figure dukda she is still young bai hana aga dirar da allah yamata ga ga hanci ga ido ga gashi uwa uba ga dimple duka side biyu wayanda suka lotsawa chan ciki gwanin ban sha’awa shikadai yana tuki yana tunanin….amma yaki yarda sonta yake mujedai zuwa.
Dai dai sonshiga kano xazzabin jikinta ya sauka dan yanzu jikin ba zafi.amma me sai taji bakon wata ya ziyarceta Kawai taji alamun mp dinta yazo duk ta daburce ita batasan yanda xatayi tafadama basir ba kunya takeji sosai tana tsoron karta bata mishi mota dukta tsorata zufa na keto mata……basir nata tukinshi baima lura da ita tatashiba chan ya juyo ya kalleta yaga kaman tana cikin damuwa gashi tana
zufa.ya daure fuska yace bessha lpy kike zufa haka ko jikinne tace a’a yace okk yacigaba da tafiya chan dai dataga ba idi sai allah gashi taji ajikinta tabaci dan dukta jike yasa tai magana a hankali tace jikan goggo yajuyo ya kalleta ya daure fuska yace sunana uncle basir dagayau ba jikan goggo ba tace angle basir yanda takirashi yabashi dariya harsaida yay murmushi yace lpy ina jinki.tai shiru yagane da abunda ke damunta ya parka mota a gefen hanya yajuyo ya kalleta menene? Tafara kokarin kuka tace naanaa
Maman shakur
[28/08 8:34 AM] Aishat muh’d: 12
Matar sojaa
Ya kalleta sosai yace fadi tafara matsar hawaye chan sai yace bakon watan ne yazo ta dukar da kai kasa batace komiba yace muje nakaiki gidanmu sai ki gyara ko tace to.suka tafi ya tsaya a hanya yasaimata kayan sawa da pad suka tafi gida…. bessha bude baki tayi taga aljannar duniya yaya yace mushiga ciki yakaita side din mum yaga akulle yace maybe tana asibiti yakaita side dinshi tana shiga dakin taga katoto hotonshi a jikin bango da kayan sojoji ta tsaya ta kurama hoton ido ya juyo ya kalleta yace lpy kike kallon hotona???au kina mamaki ni sojane ko?gashi kin gamamin rashin kunya yau dubunki ta cika ..amma fara zuwa bayi ki gyara kanki.sai nan bada dadewaba zan miki hukunci hartafara kuka tana angle basir wlh baxan karaba Allah natuba dan allah karkamin mugancin sojoji
Abun ma dariya yabashi amma ya daure fuska yace muje bayi na nuna miki yakaita bayi ya gwada mata yanda ake amfani da komi shikuma yafita kawo mata abinci. Tana fitowa tafara gyara jiki ta shafa mai sai ta zamo towel din ta daura a kwankwaso ta dau bra tasa ta juyo tadau riga kenan shikuma basir ya shigo daki dauke da abinci sakin baki yayi yana kallonta tai maza ta tsugunna tana kare kirjinta yace yakuri nazaci kin magane yafita ta tashi takarasa sa kayan tadau abinci tace ta koshi.kayan datasa sun mata kyau jan doguwan rigane ya kuma matseta ta yafa gyale duk shape dinta coca cola yafito cikin kayan sosai abunku da yar duma duma.tafito tasameshi a falo ta dukar dakai dan yanxu wlh tsoro yake bata saisa ta kosa taje wurin goggon ta yace harkin shirya tadaga kai yace mujeto ta shiga gaba yana bayanta
Kawai hadiye miyau yake yanda mazaunanta suke juyawa yarinya karama amma sai baiwa suka shiga mota suka tafi asibitin
Suna kaiwa goggo na bacci dad da mum duk suna zaune tafada jikin goggo tana kuka tana goggo gani nazo
Maman shakur
[28/08 9:00 AM] Aishat muh’d: 13
Matar sojaa
Dad ne yay gyaran murya yacema basir sojana wanan ne besshan goggo? Yace eh sai alokacin ta lura dasu dad har kasa ta tsugunna tai gaidasu dad ya amsa mata da fara’an shi kallo daya mum tamata ta dauke kai dan talura da yanda basir ke kallonta itakuma bazata taba bari danta ya auri wanan talakan ba..dad ne yace ana gaidake baki amsaba sai alokacin ta yatsine fuska tace lpy ya kauye bessha taje lpy a sanyaye ta mike …ba bessha kadaiba har basir da dad basuji dadin yanda mom tamataba.
Ahaka suka dinga zaman kurame dad ne da basir suke firama yake cema dad ankirani dad zanje nai signing pepers za’muje training din dazaisa muzama General dad yay murna yashi mai albarka mum ma haka bessha kam sai yanzu takara tabbatar dashi sojane duk ta damu.
Wuraren karfe 6 goggo tafarka daga bacci tana kiran bessha ahankali bessha ta taso ta riketa tana cewa goggo na ganinan kowa kallonu yake yayinda dad najin dadi aranshi yanda yarinyar keson mahaifiyarshi bessha tadinga ba goggo abinci abaki taci sosai hakadai ranan takula da goggo tace ita anan zata kwana dad bai hanaba yabarta …basir yay musu sallam wai gobe zaije barrack amma kwana bazai dadeba zai dawo goggo tace Allah kiyaye yace amin ya kalli bessha ta wutsiyar ido yaga kanta akasa ya mike yatafi..
*******haka bessha keta kula da goggo alhamdulillah goggo tasamu lpy dan tana iya tafiyama amma ba sosai ba datayi kadan sai ta gaji…kwanasu 14 aka sallamesu dad yazo yakaisu gida side din goggo daban.dad na bala’in son bessha yayomata siyayya da yawa kayan sawa dasu makeup da man shafawa goggo nata murna tanama dan nata addu’a ita bessha taji dadi dan harda yar bebin roba irin katuwar nan yasai mata..ranan da bessha tayi sati uku da daddare dad yashigo duba goggo bessha ita kallo take goggo na ciki tai maza ta tsugunna tagaida dad ya amsa taje tadebo ruwa tabashi yasha azuciyarshi yace yarinyar nan akwai hankali inama sojana ya aureta.muryanta yaji tana cewa dad goggo na ciki yace to bari na shiga nasameta.. itadai bessha batasan mesuke cewaba amma taga sun dade suna fira.washegari wuraren karfe goma bessha na zaune tana yar bebinta kitso daga ita sai wata shara sharan pink rigan bacci iya cinya ta tsaya ana ganin komi na jikinta goggo tayi tayi da ita taje tai wanka ta chanza kaya taki wai saita gama yima yar baby kitso kawai ganin angle basir tayi cikin kayan sojoji ya shigo dakin wani irin bala’in tsoro taji na fitan hankali ta fasa ihu ta wurgar da baby ta tashi zata gudu ya damkota ya fizgota da karfi yana tuluka ina zaki kawai gani yay tasume………
Maman shakur
[28/08 9:48 AM] Aishat muh’d: 14
Matar sojaa
Kawai gani yayi ta sumi a jikinshi allah yasa akwai ruwa a kusa kan table ya dauko yashafa mata akan fuska ta mike tsaye tana kuka ya kalleta yaga yanda abubuwan ke mishi hello jiyake kaman ya tabasu lol goggo tafito tace lpy bessha kike ihu??.turus tayi dataga basir a tsaye ta kara kallon bessha tace meya miki??tana kuka tace bashibane yasa kayan sojoji ba goggo tace mezakazo ka tsoratar min da yarinya kasan yarinyar nan soran sojoji take.yay murmushi yace goggo duk tagama tsoron sojan kuma MATAR SOJAA zata zamaba goggo ta ballamai harara itadai bessha da gudu takoma cikin dakinta tana cewa wlh bazan taba auren sojaba mugayenefa .ya dawo kusa da goggo yace goggo Allah inason na auri bessha dan allah kitaimaken ..goggo tace amma kasan yarinyar nan tana bala’in tsoron sojako har kake magana tazama MATAR SOJAA sojanma kai dabaku shiri..ya marairaice fuska yace Allah goggo zansa tadena tsoro na namiki alkawari zan kula da ita dakyau kuma zan sata amakaranta tai ilimi itama tadawo cikakkiyar mace
Goggo taji dadin maganan shi tace ni indai tanine inason bessha ta ta aureka dan nasan halinka bazaka cutar da itaba amma ita nakeji batason ka yace goggo karki damu zan koya mata sonaa
Goggo tace shikenan dama jiya babanka yazo yacemin yanason zai nemama aurenta dan yarinyar nada hankali nace mishi yabari mutambayeka amma kaga tunda yanzu kace kanasonta shikenan komi yazo da sauki jibi nake shirin mukoma kauye kaga sai ayi maganar ko??
Basir yace eh ni goggo nama fiso asa ranan kafin na tafi training jaji nazama General saboda dazaran mun gama nadawo sai adauramana auren ko??
Goggo tace hakan za’ayi karka damu bari babanka yadawo mayi maganan tashi mishi albarka yatashi yatafi…..
Da daddare goggo tafadama dad yanda sukayi da basir yay matukar murna yace bari naje nafadama mamanshi saboda mu shirya duk tare zamuje kauyen tace to
Maman shakur
[28/08 10:32 AM] Aishat muh’d: 15 Matar sojaa
Dad ya shiga dakin mum da sallamarshi tana kishingide tana karanta jarida yaje ya zauna kusa da ita ta gaidashi ya amsa da murmushi yace hj wani magana nazo muyi nidake ta natsu tace inajinka alhaji yay gyaran murya yace dama inason na hada sojana aure ne da bessha saiko gashi sojann da kanshi yace yana sonta to dama nazo nace ki shirya jibi zamuje neman mishi aurenta wajen iyayenta,yace yanaso dazaran yagama training yakeson adaura musu aure .mum kam ranta yariga yagama baci tace alhaji gaskiya banji dadin maganan nan ba kwata kwata , kasan naima hj habiba alkawarin basir zai auri yarta mubina …mubina tadade tana sonshi tuntuni tagama karatu shi kawai take jira shine yanzu zakuso da magana nan gaskiya bazai yuba… dad ya kalleta yace hj inda sojana nason mubina da tuni ya aureta amma bayasonta kuma ma namiji ai mijin mata 4 ne dukranda yay ra’ayin mubina zai iya aurenta amma yanzu tunda yace ga wanda yakeso ni bazan tursasa danaba baruwana da wani alkawarin da kikai chan..mum cikin tsawa tace Allah ya kyauta yarona ya auri jahila yar kauye wanda bata iya karatuba ga yar bini wanda tai karatu a kasar waje ta waye shine zai auri wanan bazai yuba
Dad ya daka mata tsawa yace ba shawaranki nake nemaba kuma aure ko kinaso ko bakiso sai anyi
Bessha dakike kira jahila watarana saita zama wani abu watarana saita taimakeki ki rubuta ki ajiye zaki gani yatashi ya fita yabar mata dakin a zuciye itakuma mum nata bambami:evil::evil::evil:ranta duk abace tace zanko nunama na isa da dana inhar nina haifeshi saiya auri mubina ta bugi kirji tai tsaki tace aikin banza harara a duhu niko maman shakur na murguda mata baki:roll: hakanan tana neman kawo mana cikas:roll::roll::roll:
Maman shakur
[28/08 1:42 PM] Aishat muh’d: 16
Matar sojaa
Da garin Allah yawaye bayanan dad yafita mum ta aika maid din gidan taje takira mata basir
Basir ya shigo da sallamarshi ya zauna a kasa dan yaga fuskan mum adaure:evil:…mum tai gyaran murya tace basir kaine kace kanason bessha???ya dago ahankali ya kalleta yace eh mum nine
Tace but kasan mubina nasonka ko?yace but mum i dont luv mubina infact she is not my type…mum ta daka mishi tsawa tace am not asking 4 ur opinion….tace yau amatsayina na mahaifyarka zan baka umarni tace inason kaje kasami babanka kacemishi kanason auren mubina inyaso sai ka aure dukansu biyu rana daya..na kyaleka ka auri bessha ne saboda nasan inna hanaka zai zaman mana babbar matsala nida babanka tace kanajinako kuma yau kaje gidansu mubina ku gyisa yadago ahankali da jajayen idonshi yace too mum
Tace tashi katafi yamike a sanyaye yatafi yana kaiwa wajee yay hanyar garden dan yadansha iska kawai ya hango bessha nata wasa da yar bebinta gashi tasa wasu kananu kaya riga da wando jean yay mata kyau sun kuma kamata ya kalleta 4 a long tym yanata murmushi harya manta bakin cikin da mum tasashi. kome yatuna yay maza yajuya yatafi side din goggo
Yasameta zaune tana sauraran redio yace kakus nazo neman wani abu tace mekakeso???ya sosa keya dama so nake bessha ta rakani wani waje goggo tacemai kakulan min da ita kuma karka mata komi kanajina ko yace? eh yatashi ya shiga dakinta yadauko mata pink hijab da pink flat shoe dan yasan inyace taje ta dauko guduwa zatayi.
Yanakaiwa garden dataga yanazuwa tasa gudu amma yakamota ya daure fuska yace sa wanan yamika mata hijab da takalmin tasa yaja hanunta sai mota hartafara kuka tana Allah angle basir banma kamiba plz kayakuri ya figi mota abinshi
Maman shakur
[28/08 2:12 PM] Aishat muh’d: 17
Matar sojaa
Bai tsaya ko inaba sai wani gida dan karami mai kyau sosai yajawo hanunta suka fito har yanzu kuka take suka shiga cikin gidan yajefata kan kujera ta kulle idonta gam tana kuka wlh angle basir banma komiba kuma wanda nama da bakace kayafeba sai kuka take ta rufe idonta shiko ya zauna kan kujerar dake facing dinta ya daura kafa daya kan daya yarinyar na matukar birgeshi danshi har yanzu bai yarda sonta yakeba..kawai tana burgeshi tsoronta tsiwanta yanda take kuka dakuma kalan jikinta saisama zai aureta dan yadinga kallonta kullum tana tare dashi.
Ya daka mata tsawa yimin shiru kukanki ya daman ta rufe bakin yace bude idonki ahankalii ta bude idon yanda tayi ta mugun tada mishi da sha’awa yadai daure ya hadiye yace ki natsu magana zamuyi yace gobe zamu tafi kauyenku inhar munje za’a tambayeki ko zaki aureni ko kinasona inhar kika sake kikace a’a ya taso yakaraso kusa da ita ya tsaya yace yace kalli ta kalleshi taga yarike wata katuwar bindiga kaman tawa anan inhar kika ce a’a saina harbeki kin mutu dan ke MATAR SOJAA ce kinajinako?? a firgice tace eh wlh angle basir na yarda zance ehh dan allah karka harban duktai zufa ya kalleta yanda gashi goshinta suka kwanta lub lub saboda zufan datayi saita bashi sha’awa baisan lokacin dayasa hannu ya cire hijabin dake jikintaba…nan da nan jikinta yafara rawa tace angle basir yakuri Allah zance zan aureka amma mutafi gida ai kaman kara zugashi takeyi ya fincikota ya rungumeta sosai ya kankameta sosai jiyake kaman he should have sexs with her amma bazai iyaba saita dawo halas dinshi.itadai kuka kawai take chan yasaketa yace sa hijab dinki tasa yace dena kuka zakisha madara mai sanyi da sauri ta daga kai yay murmushi yace mai bakin kwadayi muje nasai miki kuma daga yau sunan abun ice cream yace fadi naji tace ann crem yay dariya kaman cikinshi zai fashe yajata suka shiga mota.yana driving mom takirashi tace kakai kuwa dan kai take jira yanzu yace mum wurin zan tafi ina cikin motane tace to ta kashe wayan
Maman shakur
[28/08 2:28 PM] Aishat muh’d: 18
Matar sojaa
Sunkai gidansu mubina yadaga waya ya kirata tafito tana wani kwarkwasa yaja tsaki
Mubina dai doguwace fara kanaganin farin kasan akwai karin mai batada kirji sosai gata ba hips kaman 1 haka take ammafa ta iya wanka da kirsa. yar gidan aminiyar mum ce tai karatu a us tagama ta dawo tunda ta daura ido kan basir tace tagani tanaso gashi kuma sojaa yana tafi abubbude da alamun abun tashi is long tana bala’in sonshi dan tasan he will be good in bed.tadamu mum dinta hartafadama mum din basir shine mum din basir tace ai yazo gidan sauki zai aureta shinefa ta kwallafa rai.
Tana fitowa yafito daga mota yacema bessha ta zauna ciki yanazuwa tace too tagaidashi ya amsa daganan bai kara cewa komiba…mubina ta hango bessha cikin mota tace basir wacece a cikin mota yace ohh bessha ai kishiyarki kenan rana daya zan aureku yace bari na kirata yamata alama tazo tafito ta sugunna har kasa tace anty ina wuni abun yay ma mubina dadi daga gani zata juyata gata yarinya so wanan ba matsala bane inhar zai aureta ta dandanashi ko mata dari zaiyi she dont care.ta kalleta da murmushi tace tashi mana lpy lau ya kk tace lpy.basir yace oya koma da sauri sauri ta koma .
Ta kalli basir tace wanan ce kishiyar amma naga kaman tana tsoronka ko yace baruwanki da wanan ….hakadai tana mishi fira yana gwasaleta daga baya yace zai tafi tace agaida yan gida.itadai tana sonshi so kome zaimata oho bata damuba ranan kwanan farin ciki tayi.
Washe gari aka kama hanyar kauye dad mum goggo da bessha
Maman shakur
[28/08 9:20 PM] Aishat muh’d: 19
Matar sojaa
Sunkai kauye lpy bessha sai murna take da gudu taje ta rungume mama taje ta rungume baba shima sanan ta rungume yaya hamma .aka shimfida musu katuwar tabarma a tsakar gida mum sai yatsine yatsin take dad ya juyo ya balla mata harara daganan takoma senses
dinta.bayan anci ansha bessha tamike tace mama nadanje gidan nana kawata?? Mama tace eh ai nana kullum saitazo taji ko kindawo jeki goggo tace banda fada dai da gudu tawuce ta
tafi.bayan fitar bessha dad yay gyaran murya yace mallam husaini munzo da kokon baranmu danmu basir yana neman auren yarku bessha ai hamma najin haka yay farin ciki yakuma godema allah dayabama kanwarshi miji nagari kuma abokinshi
Baba yay gyaran murya yace alhaji zankirata natambayeta inhar ta amince to wlh nabaku dan goggo tafi karfin abu a wajenmu ta nunama bessha so muma haka zamu nunama jikanta ta hanyar bashi auren bessha yace hamma leka ka kiramin bessha yamike yace to yatafi nan da nan suka shigo tare baba yace zauna ta zauna yacemata kinason basir kinyarda zaki aureshi tai maza ta juya ta kalleshi shikuma yadauke kanshi daga kanta ta dawo da kallonta kan abbanta ahankali tace eh ta mike da gudu tabar gidan gaba dayama baba yace alhamdulillah komi yazo gidan sauki tunda ya ta amince yanzu saisa rana dad yace sojana yaushe kakeson asa rana yace dad bayan nazama General nanda 6 months baba yace shikenan za’asa ranan nan da wata 7 kenan akai hamdala duk maganan nan da’ake mum batace uffan ba mama ta lura kaman mum batason abun amma sai ta share zancen a ranta
Maman shakur
[29/08 1:15 PM] Aishat muh’d: 20
matar sojaa
Bessha tana fita gidansu nana taje tanata kuka nana tace lpy bessha?
Beesha tace aurefa za’a min kuma fa soja ne jikan goggo wlh nana nibana sonshi
Nana tace bessha wlh ke wawiyace zakije birni kiyita jin dadi abunki ga farar madara mai sanyi ga motoci tab indaa nine wlh sai dagudu zan soshi kumama jikan goggo yaronan mai kirki duk inyazo saiyata raba mana kudifa
Bessha tace to to ai sojane kuma sojoji mugayene ni wlh tsoron
sojanake.yaya hamma fa yataba cemin in allurar sojojin su ta tashi hauka sukeyi , ni inda ba soja bane zan soshi gashi kakkyawa kaman bature
Nana tace kiyakuri hakanan zaki zama MATAR SOJA mai tsoron soja
Bessha ta daka mata duka tana wlh banson itama nana ta rama ahaka suka dinga doke dokensu har tama manta bacin ran ba ita tabar gidanba sai mangariba tana kaiwa gida taga sunriga sun tafi ga uban tilin goro dasu sweet a daki tace mama wanan name?? ta na sa ranan kine tawuce daki abunta bata kara cewa komiba
Abangaren su basir kuwa yana cikin tsaka mai wuya yarasa yanda zaiyi yafadama dad zancen mubina gashi mum ta takura mishi gobe zasu tafi jaji training mum tace dole saiya tunkari dad da maganar yau
Maman shakur
[29/08 1:29 PM] Aishat muh’d: 21
Matar sojaa
Da sallamarshi ya shiga dakin dad yazauna kusa da kafan dad yagaidashi sai yay shiru……dad yalura kaman da abunda yakeso yakalleshi yace lpy da abunda kake bukatane????
Ya sosa keya yace dad dama naga mubina na sona gashi tadade tana jirana shine nakeson adan hada aurensu duka biyun rana daya…yakarasa maganan murya kasa kasa dad ya kalleshi sosai yace basir saida yaji sunan har brain dinshi dan ba kasafai dad ke kiranshi basir ba saidai sojana
Yace naam dad
Dad ka kosan yanda auren mata biyu yake gaka kai yaro zaka iya musu aldalci kuwa am afraid karka sabama ubangijinkafa basir
Murya kasa kasa yace dad zanyi iya bakin kokarina fatana shine Allah ya jagoranceni
Dad ya kalleshi yace shikenan bazan taba hanaka yin sunna ba basir ina alfahari dakai dana allah yabaka ikon rikesu Allah yamaka albarka yace amin dad..
Dad yace tashi katafi haryakai bakin kofa yadawo dagudu ya rungume dad yace dad i luv u soo very much hawaye na sauka daga idonshi yace dad am proud to have u as a father, dad u are d best dad in d whole world….dad ya dagoshi ya share mishi hawaye yace i luv u more my soja jeka kwanta dan gobe ka shiga hanya dawuri yace to yatafi
Dad ya girgiza kai yace nasan mamanka have something to do with dis amma bakomi is her time tai duk abunda takeso:evil:
Maman shakur
[29/08 2:22 PM] Aishat muh’d: 23
Matar sojaa
Hausawa sunce kwancee tashi asaran me rai abi no be so my fans???;)
Yaune ranan party su basir sun zama General idan kunga yanda yay kyau ko yanda kukasan ba training din wahala yake yiba yay wani fresh lumu lum yakara cika gashi yanzu babu abunda yake bukata irin aure dan kullum sai yay mafarki yana xxx da bessha dinshi haka gari zai waye yaganshi very wet sai yay wanka kafin yay salla..yay kyau sosai cikin kayan sojoji da yasa dan yau za’a samishi tamvarin zama General gashin bakin nan nashi har wani sheki yake gawasu saje sirara a gefe biyun shi kai yaron dai tubarkalla saisa mubina ta mutum mishi she is dayin to have him…..ammafa dun kyau dinshi bai kai baban shakur ba lol haka aka gama party suka dunguma suka koma gida dayike har goggo da hamma sunxo sunyi sunyi bessha taje tace a’a dan xataga sojoji dayawa hakanan suka barta suka taho
Axuwannema dad yaba hamma aiki a kamfanin su yakuma samomishi admission a nan buk dan yakoma makaranta dayake yayi sec shi bessha cedai ta tsaya a primary bata cigababa yay murna yay godiya sosai basir ma yaji dadin abunda dad yama abokin nashi yatayashi godiya shima.
Maman shakur
[29/08 2:22 PM] Aishat muh’d: 22
Matar sojaa
Basir yana daki yakasa bacci tunani kawai yake maisa mum zata sashi dole ya auri mubina??mubina ba test dinshi bane hasalima batada abunda yakeso a jikin mace..gwara bessha dukda bana sonta but she have all d qualities yarinya ga diri ga kirji kaman babban mace at least za’a more rayuwa da ita sosai yarinyar akwai kayan alatu lol baida ra’ayin mata biyu haka yadinga kunar rai har bacci yay awon gaba dashi…
Washe gari da sassafe yadau hanyar kd bayan yay sallama da kowa.
Tunda yaje kusan kullum mubina na kiranshi susha firansu tun baya mata magana sosai har yadan soma sakin jikinshi da ita suna fira dai dai maleji yakeyi dan ita ba ra’ayin shi bace ra’ayin maman shice
Mujedai zuwa
Maman shakur
[29/08 2:37 PM] Aishat muh’d: 24
Matar sojaa
Lefe nagani nafada basir yahada ma matanyan nashi biyu komi iri daya set 12 12 ne na kowannen su gaskiya ya kashe kudi har saida dad yamishi fada ……yace shi yafison matanshi su zauna a barrack dan yanzu anbashi katon makeken gida dayazama gen dinan dad yace shikenan amma yadau nauyin kayan dakin bessha tunda iyayenta basu da karfi bakin ciki kaman ya kashe mum hakanan mijimta na wahalar da kudi kan yar kauye…. Idan kunga mubina ansha gyara ansha kayan mata kaman hauka dukdan karya gane fanko ce dan yar bariki ce mubina ta iya sha”a nin.
Bangaren su bessha mama itama ta gyara yar tata daidai karfinta ba laifi. bessha itama tai fresh takara kyau abubuwan sun kara cikowa sosai…….
Ayaune dubbanin jama’a suka shaida daurin auren mubina da basir akan sadaki dubu dari anata murna mubina kaman tazuba ruwa akasa tasha dan farin ciki daganan aka garzaya zuwa kauye nan ma aka daura auren BESSHA DA BASIR akan sadaki dubu dari shima.
Ana gama daurin auren wuraren hudu aka daukota sai ihu take kaman ranta zaifita gashi takara dabircewa dan taga sojoji ko ina kaman barrack ihu tadingayi a cikin motan wayyo zasu kashe ni saida yayar bessha amina tafita tasamu basir tafadi mishi yace bari yaganta ya shiga cikin motan daya kalleta saida tsigar jikinshi ta tashi bai san lokacin daya kaimata wani irin original kiss mai wasalin samaba ba lol
Maman shakur
[30/08 7:57 AM] Aishat muh’d: [30/08 6:27 AM] aishat muh’d: 25
Matar sojaa
Tana kuka tana turashi da kyar ya kyaleta ya kura mata ido tana sanye cikin pink material mai dot dot din black anmata tie da black net tayi kyau gashin goshin nan ya kwanta kaman na yar jaririya gashi taji wasu diamond necklace da
dankunne.tana sanye cikin wani black and pink flat takalmi designers shoe yahadu hanun nan nata sunsha warwarare wanda yawansu kaman wanda indiyawa kesawa tayi masifar yimishi kyau……chan ya daure fuska ya kalleta ke lpy kikema mutane ihu???wlh idan nakara jin bakinki saina kaiki barrack kowama yahuta ,ahankali tace kayakuri nadena yawuce yafita daga motar.kowa ya shiga motar masu kai amaryama haka dayake duka tare zasu tafi kano aka challa bessha sai kuka take amma ahankali goggo tace haba bessha so kike ciwon zuciya yakamani kinsan banason kukanki fa….. .
Bayan sun isa kano aka kaita wurin mum akace ga amana nan mum dakyar ta bude baki tace Allah bamu ikon rikewa ,abun yama amina ciwo yanda mum taimusu amma suka share aka kaita inda zata zauna kafin su tare a abujan.mum ko abinci bata basuba saidai yan uwan dad ne suka kawo musu.
Wuraren 10 aka kawo mubina itama zokuga yanda mum ke rawan jiki abun yaba kowa mamaki amina tace bakomi duniyace.
Washagari dad yayma yan uwan bessha sha taran arziki basir ma yazo yakara musu tashi gudun mawar da murna kowa yabar garin bessha tarike amina wai bazata tafiba da wayau amina ta kwace kanta tace zankira miki goggo ne tana side din dad amma bari nakirata tazo muyi fira dukanmu ukun ko tace eh shinefa tabarta tafito
Bayan tafiyan kowa gida yay shiru mum ta aika a kira mata basir
Maman shakur
[30/08 6:47 AM] aishat muh’d: 26
Matar sojaa
Basir ya shigo ya zauna akusa da mum
Mum tace basir ni mahaifiyar kace nadauki cikinka na wata tara kullum wahala nake harnazo na haifeka still wahala nake ina kula dakai har kaxama abunda yau kazama
A matsayina ta mahaifiyar ka wanda takawoka duniya yau zanbaka umarni wanda if u dare go against my umarni tsinuwata zata bika…….da gudu basir ya kalli mum yace mum tsinuwa mai yay zafi???
Tace basir da karfi kasani cewa ni awurina matarka daya itace kuma mubina umarnin dazan baka shine duk randa wani abun auratayya ya shiga tsakininka da wanan yar kauyen bessha Allah ya tsinema ban yafemaba kuma daga ranan kasan cewa niba uwarka bace.basir takara kiranshi da karfi inaso kasan cewa daga ranan da nafara daura idanuna akan bessha naji na tsaneta banasonta haka kawai bataminba saisa nai bakin ciki da dad dinka yacemin zaka aureta dan bana fatan hada jini da jahilar mace mara ilimi yar kauye , basir duk ya daburce harya soma hawaye dan umarnin mum yay mishi tsauri dayawa yabude baki zaiyi magana mum tadaga mishi hannu dakata banason jin wata magana daga bakinka wuce katafi .yatashi yana hawaye sumi sumi yabar gidan gabaki daya da yayi niyar shiga dakin kowacce amma yanzu mum have ruin his plan.
Da mum ta tabbatar da fitanshi dan agabanta yaja mota yafita dama dad yaje maida goggo kauye dan goggo bata bari sun hadu da bessha ba dan tasan bazata barta tatafiba .daga mum sai amare kuma kowacce tana dakinta shine mum tafito tayi side din bessha
Bessha na kwance kan kujera mum tafito ta tashi zaune mum ina kwana ko kallonta mum bataiba tace ke jahila yar kauye kin auri dana kin ji dadiko maiyya to wlh bazaki tabajin dadin gidan nan ba inhar inanan wawiya dakikiya mayun kudi dagake har iyayen naki .bessha idanunta duk sun ciko da hawaye tabude baki.. tace ni wlh mum ba jahila bace nafa gama primary din kauyenmu mum ta zuciya nikike mayarma da magana ta daka mata tsawa bessha duk ta rude ta tsorata dan ita duk rashin kunyarta batama manya irinsu mum dan cewa take sa’an mama ne…jitayi mum ta kama hanunta tajata tai side dinta da ita
Maman shakur
[30/08 7:17 AM] aishat muh’d: 27
Matar sojaa
Mum jan hanunta take harsaida sukakai dakinta bessha dai kuka take tana cewa mum yakuri dan allah mum taciro wayar wuta tafara laftama bessha, Bessha sai ihu take tana mum kiyakuri wlh banmiki
komiba.mum dukan yar mutane take kaman batada imani ta kumata da bango kanta ya bugu sosai tace mum dan allah kiyakuri
Shigowan dad gidan kenan yadawo daga kai goggo yaji kaman ana kuka daidai yaga mubina itama tafito ta gaidashi tace wlh jinayi kaman ana kuka dad saisa nafito dad yace shima haka yaji daidai nan sukaji wani irin kara daga side din mum dagudu dad da mubina suka shiga cikin gidan lokacin basir motanshi ta kunno kai cikin gida yace lpy dad da mubina ke gudu zuwa side din mum haka?
Dad da mubina na kaiwa suka bude side din mum suka shiga mai zasu gani mum ce keta zubama bessha wayan wuta itakuma tana ihu sai birgima take akasa tana mum kiyakuri
Mum tana ganin dad ta saki wayan akasa da gudu bessha taje ta kankame dad tana kuka tana dad dan allah kacema mum.tayakuri tashige jikin dad sosai basir na karasowa yaga bessha tarike dad tana ihu yakarasa yakamo bessha yace maiya faru bessha mesa kike kuka??daidai lokacin taji kanta na juyawa saboda buguwan datayi da bango kawai tai luuuuu jikinshi ta sume
Basir ya kwalla ihu yace dad maiyasami bessha ta sume dad yace tashi mukaita asibiti uwarka ce muka samu tana dukanta kaman zata kasheta basir ya kalli mum kawai ya girgiza kai suka fita dukansu dad bai cemata kalaba mubina itama tabisu dan ita tun ranan da taga bessha take sonta tare dukansu suka tafi asibitin
Maman shakur
[30/08 7:56 AM] aishat muh’d: 28
Matar sojaa
Suna kaita asibiti aka karbeta emergency ta bugu akai amma alhamdulillah bai bata any effect
ba.dad ya barsu a asibiti yadawo gida yasami mum daka ganta kasan tana cikin tashin hankali dad ya kalleta yace sa’a daya kikaci naima uwata alkawari bazan taba aure na saki mataba duk wuya duk dadi saida in ita matar tace na saketa inda bahakaba babu abunda zai hana ban rabu dakeba dan bakida hali mai kyau yace maman basir da karfi yace inaso yau kinsan cewa nayi dana sanin aurenki i hate u.kina nema ki kashe yarinya mutaneko to wlh kiyi addu’a kar wani abu yasameta dan in abu yasameta saina mikaki ga hukuma tana kokarin magana yawuce yabar dakin azuciye yabar gidan yakoma asibiti, koda yakoma yatarar bessha ta tashi sai kuka take tana mum kiyakuri basir ne yaje yariketa yace ba mum bane mune bude idonki ahankali tabude idonta ta kallesu sai kuma takara fashewa da kuka tarike dad tace dad dan allah karku komar dani wurin mum kasheni zatayi wlh dad yace yishiru bazaki kara komawa chan ba daganan abuja zaku wuce gidanku.yajuyo yakalli basir yace kaida mubina kuje gidan mubina ki kwaso kayanki kaikuma kakwaso na bessha nasan dan anjima za’a sallameku sai ku wuce abj.sukace to mubina dadi yakamata dan ita ta kosa suje abj taji dumin mijinta basir ma murna yake dan zai iya hakura yaki saduwa da bessha amma bazai juri ganin mum na dukanta ba saikace baiwa gwara sun tafi abujan abunsu
Suka kai gida suka kwashi kayan duka suka sa amota saida mubina sukaje wurin mum suka mata sallama kota tambayi jikin bessha batayiba koda suka koma asibitin a sallamesu suka shiga mota mubina a gaba bessha a baya sukadau hanyar abuja
Masu karatu kubiyoni this is just d beginning
Maman shakur
[30/08 3:01 PM] Aishat muh’d: 29
Matar sojaa
Koda sukakai abuja suka shiga barrack bessha kuka tadingayi saboda yanda taga sojoji nata sarama motar tasu basir na lura da ita amma ya shareta chan dai kukan yadameshi yace wai ke lpy kike mana ihu sojojin cinye ki zasu???ta girgiza kai yace to yimana shiru taja bakinta tai shiru..mubina tanajinsu murmushi tayi a zauciyarta tace yanda yarinyar nan ke tsoron basir bazan samu matsalaba zan hole a barikin nan..
Sunkai wani katafaren gida hadaddede bessha duk ta kosa taje ciki dan bacci takeji gashi bayan sallan issha suka iso ,yabude kofa suka shiga yayinda da wasu sojoji keta kwaso musu kayansu
Katon falone babba anmishi fenti mai ruwan toka (asha color) kujeru na leda black ga flower varse a in between kowani kojera gawani LG Oled Curve Tv yahadu oboy gidan bazan tsaya yimuku bayanin shiba dan zan cinye wanan page din duka.akwai wasu kofofi a gefen dama da haggu ya bude dukansu yanuna ma bessha na gefen dama yace ga dakinki nan tawuce ta shiga ya kalli mubina ya nuna mata dakin haggu yace ga dakin kema tai fari da ido tace ok sweetie na ta wuce ta shiga ciki shikuma yafita yabama wani soja kudi yayo musu takeaway din abinci daga restaurant.yadawo yatafi dakinshi
Maman shakur
[30/08 3:40 PM] Aishat muh’d: 30
Matar sojaa
Bessha na shiga takarema dakin nata kallo dakuna biyune banda falon dayaji kayan alatu ga kicin tawurin dining sanan mean falo dinta.dat means kowacce da kitchen dinta da falonta a dakinta tawuce tashiga cikin uwar dakanta shima yahadu gaskiya dad din basir yakashe mata kudi tai mai addu’a tashiga bayi tai
wanka.bayan tafito taga bataga kayantaba tafito asalin falo daga ita sai dan towel tafito tana kalle kalle chan sai basir yafito kallo daya yamata ya dauke kai yace maiya fito dake ahaka??? Ta ce dama dama ni banga kayana bane harda dan kuka yace kayanki na ciki muje na nuna miki tabishi suka shiga dakin wardrobe din bango ne ya nuna mata yakoya mata yanda zata bude bai kara kallon taba yay maza yafita daga dakin dan inya cigaba da zama xaiyi aika aika.itakuma tafito dawata blue rigan bacci shara shara ce mai bra tasa pant ma blue gashi rigan iya cinyan tane tafeshe jikinta da turaren urban woman tana sawa tai sallolin dake kanta kawai tafada gado ko minti biyu batayiba sai bacci dayake yau tasha hanya……
Bangaren mubinama tana shiga tai wanka abinta tai amfani da maganin matsin da sisi wata kawarta ta bata cewa inhar tai amfani dashi bazai ganeba tana gamasawa tadau wata rigan bacci fari shara shara tasa babu batun salla ta zauna tana charting abunta…
Da akai knowing lokacin yana zaune yana kallon news a channels yatashi yakarbi sakon yamaida kofan ya kulle dakin mubina yafara zuwa da sallamanshi ya shiga yace uwar gida sarautan mata tai wani murmushi yace ga abinci naki yabata ta taso tana wani kwarkwasa ta karba cikin zuciyanshi tsaki yayi ko kadan bata birgeshi.yace mata bari nai kaima bessha nata tace too
Yafito yanufi side din bessha yabude kofan yaga bai ganta a faloba direct bedroom dinta yawuce yana zuwa mai zai gani bessha ke baccin ta hankalinta kwance tabude kafa dan har pant dinta blue mai kaman kayan yana hangowa ahankali yake tafiya dan karta tashi yakai bakin gadon ya tsugunna daidai fuskarta da gashi duk ya rufe ya kwashe gashin yamaida gefe ya tsaya ya kura mata ido yarinya sai uban kyau mum why?why?why mum?mesa zaki hanani jin dadin rayuwata??ga wacce nakeson more rayuwana da ita kin hanani sai wata wanda banaso bata minba bata burgeni duk zakiban maganan nan azuciyanshi yakeyi.ahankali yazaro wayanshi daga aljihunshi ya dauketa hoto yanda komi
yafito.yakai hanunshi yadaura kan nononta daya ahankali yaji wani irin taushi nan danan hankalinshii yatashi chan sai ya manna mata kiss a hankali tadan yamitse fuska cikin baccin yay sauri yamiki yafita daga dakin yakoma kitchen dinta ya ajiyemata abincin yafito yaje dakin mubina yace to uwargida saida safe ko tai mishi wani kallon mamaki sai kuma tabasar tace to saida safe yana fita ta taso ta leka ta hujin kofa ko dakin bessha zaitafi sai taga dakinshi yatafi ya shiga takoma kan gado ta zauna tace me gayenan yake nufine?nifa gaskiya kwadayinshi nake?tana cikin tunanin taji wayanta yay kara tadauka taga mom din basir ne
Maman shakur
[30/08 4:10 PM] Aishat muh’d: 31
Matar sojaa
Tadauka ta gaida mum tace mum mun iso mum tace eh yafadamin munyi waya.mum tace mubina karki sake kibari yarinyar nan ta rainaki duk randa kikaga basir ya kwana dakin bessha kifadamin kinjiko tace to mum ,mum tace ina basir din?tace yana dakinshi mum tace shikenan to saida safe mubina tace Allah bamu
alheri.tai wani dariya tace mum ma she is on my side idan har yay kwana 3 bamuyi ba wlh da mum zanhadashi tai dariya ta kwanta sai bacci.
Da asubaa bayan yatashi yafara shiga dakin mubina yatasheta dakyar ta tashi yana fita takoma barcin ta yaje dakin bessha ahankali yake shafamata fuska gashi dakin da duhu afirgice tatashi tana neman yin ihu ya riketa ya rungume tai yace ke nine dataga basir ne saita sauke ajiyan zuciya takara wani shegewa jikinshi tacigaba da baccin ta dake bessha akwai nauyin bacci dayaga bacci tacigaba dayi a jikinshi gashi alwalanshi na neman karyewa yafara dukanta ahankali yana bessha Bessha tashi kiyi salla tun bacci bai saketaba harya saketa yakamota ya kunna wuta ya shigar da ita bayi ya kullemata kofa yafito yatafi massallaci
Sai wuraren karfe bakwai yadawo yaje dakinshi yay wanka yafito cikin kananan kaya sunmishi kyau sosai ya shiga dakin mubina yaga taci gayu cikin english wears sun mata kyau ba laifi amma matsalanta is she is just shapeless yace uwargida har an tashi tai fari da ido tace yes darling ta matso takama hanunshi tawani shige jikinshi yanda yake shakan turarenshi ahankali tace ina kwana yace lpy zomuje falo inason namuku magana tace to tabiyoshi yace zauna bari nakira bessha ya shiga dakin bessha
Yasameta zaune tai tagumi yakarasa yace lpy bessha ta kalleshi sai tafara kuka tace goggo da mama nakeson gani tana maganan tana kuka ya rungumetaa yace karki damu munkusa zuwa amma yanzu makaranta zan saki kiyi karatu mema kikeson ki zama?tace inason nazama mai aiki a tv yay dariya yace to saiki dage idan kin fara zuwa makaranta kiyi karatu dakyau kinji tace to yace zomuje falo inada magana daku yakamo hanunta suka fito ahanaka
Yanda mubina ta gansu yarike mata hannu saida zuciyanta ta buga kishi… ya zaunar da ita a kujeran mutum daya shikuma yazauna kusa da mubina
Yabude taron da addu’a yafara da cewa zan fara dake karama bessha na farko dai banason raini karki yarda wata rana mubina takawomin karanki tace kinyi mata rashin kunya .sanan gobe zaki fara zuwa school anriga angama komi sanan nasamo miki lesson teacher dazai dinga miki a gida inaso kimaida hankalinki da kyau kinaji ko tace eh yace akwai abunda kike bukata kuma tai rau rau da ido basir yace karkimin kuka kifada kawai tace angle basir dama dama yace dama me???tace dama yar bebita namanta da itaa a gida takuma fashe da kuka ya kalleta tai matukar birgeshi yanda takemai kukan shagwaban yace to dena kuka zan siyo miki yar baby katuwa kinjikooo tace too.
Maman shakur
[30/08 4:33 PM] Aishat muh’d: 32
Matar sojaa
Yajuyo ya kalli mubina yace maganan abinci nafison kowa tayi nata da kanta tunda dai bessha school take zuwa zaifi kyau kowa tayi nata sanan gobe yan aiki zasu zo daki naki daya na bessha.zance kwana bessha saita gama secondary sanan zata fara karban kwana but dukda haka zan dinga zuwa kullum ina shiga dakin naduba lafiyanta dafatan kin gane mubina tai murmushi dan taji dadin maganan karshen yatashi yace kowacce taje tai abincin kari yace mubina kiyi harda nifa kinsan ke keda ni tai murmushi tace to ,bessha ce tafara tafiya dakinta mubina kuma ta matso tai mishi kiss ta wuce dakinta tana wani juya jikinta ,
Bayan tagama yazo yaci yakoma dakinshi yay baccin shi.bessha dai ba abunda ya dameta dadinta takeci gasu chocolate da biscuits din da basir yakawomata dazu da yar baby ta tanata wasa adakinta ga kallo tanayi duk ita kadai
Da daddare daya rashiyin bacci yashigo dakin ta ko ina fes fes yaganta tai bacci da remote a hannu shimine a jikinta ,haka yakashe kallon yadauketa yakaita kan gado ya kwantar da ita yaciro wayanshi ya dauketa hoto.yawuce dakin mubina yace mata saida safe tace Allah bamu alheri abun yabata haushi yanda yake shareta tace wlh bari gobe tayi mum zata kira tafadamawa …..
Da asuba yatashi yatashi mubina sanan yatashi bessha yace tashiga tai wanka tashiga kafin tafito yafito mata da kayan makaranta komi da komi tafito tasameshi zaune bakin gado ko kallonta baiyiba yace kisa kayan nan kifito falo tashafa mai tasa kayan sunmata kyau sosai tai salla lokacin karfe 7:00 tafito tasameshi a falo ya dauko mata abinci taci sosai tasa hijab ya gaggyarata ya dauko jakan ya goya mata.ya kalleta yace my little bessha kinyi kyau tai murmushi tarufe fuskanta da tafin hanunta yace ki dage da karatu kinji tace to angle yay murmushi yace mujeto ya riko hanunta suka fito sun sami mubina a falo bessha taje tai gaida ita ta amsa mata ciki ciki basir ya kalleta yace bari nakai bessha makaranta tace saika dawo
Sunkai makarantan an gwada bessha akace za’a sata a jss1 basir ya roka yace plz asata a jss3 she is 15 ataimaka hakadai ya lallabasu abunku da sunga babban mutum kuma Gen suka yarda har aji saida ya kaita yajuya zaitafi ta taho da gudu ta rungumeshi tace yaya tsoro nakeji karka tafi da kyar ya lallabata ta dena kuka yace karki damu anjima zan dawo na daukeki mukoma gida ya shiga ajin yakira wata aishat yarinyar abokinshine yace aishat ga kawa namiki kanwatace ki kula da ita dakyau ki dinga mata bayanin abunda akaye kinjiko tace too yadauko kudi yabasu aishat kallo daya tama bessha taji tana sonta taja hanunta suka shiga aji
Maman shakur
[30/08 4:52 PM] Aishat muh’d: 33
Matar sojaa
Bayan fitan bessha da basir mubina taji haushin yanda ta gansu azuciye ta kira mum tafara kuka tana mum wlh tunda muka dawo baitaba kwana a dakinaba amma kullum sai yadinga lallaaba yarinyar chan tana kuka mum tace yanzu kina nufin babu abunda yataba hadaku da basir tace eh mum tace barkuka yau zai gamu dani bari na kirashi
Yanakan hanya yana cikin tuki yamakusa kaiwa gida yaga kiran mum ya parka gefe ya amsa mum ina kwana mum tace ba kwanarka nake nemaba tace kana nunamin ban isa uwa a wurinkaba ko mubina kayan wanki ce kakawota ka ajiyeta ko kwana baka tabayi a dakintaba ko yace mum bahakabane tace mubina karya zatama yace…mum ta kasheshi tace bana bukatar magananka kaje kabata hakkinta yanzunan inba hakaba sainai mummunan sabama wawan yaro mara jin maganar uwarshi kawai ta kashe wayan dip .ranshi inyay dubu yabaci watoma karanshi takai bai taba kwana da itaba to wlh bari yakai gidan saitai nadaman kai karanshi yaja motan a zuciye yana kaiwa yay parking ko tsayawa kulle motan baiyiba ya shiga ciki gidan a zuciye :evil::evil::evil:yau ta tabo ran sojoji da kafa ya daki kofan dakin mubinan saida ta tsorata ta mike yakamo hanunta yajata zuwa dakinshi ya kulle kofa duk iskancinta saida ta tsorata dayana yinshi…ya koda mata mari yace dan ubanki karana kikakai wajen mahaifiyata ko badai wanan kikesoba ya nuna yace yau zaki samu munafuka kawai tace to karya nayima kataba kwana a dakina ne yakara marin ta yace ina magana kina magana yafara cire kayan jikinshi yay mamaki ko tsoro ganin shi haka batayiba.itakuma murna take a zuciyanta gashi katotuwa irinta sojoji finally yau zata dandana abunda ta dade tana mafarkin yi dashi ta dinga yima mum addu’a….
Ya dagota ya shake mata wuya yace duk randa kika kara kai karana wajen mum saina kusan kasheki ya jefata kan gado yafada kanta yasakin mata duka nauyinshi yafara kiciniyar cire mata kaya
Ni maman shakur nace kai soja mugu yau sunanta sorry
MATAR SOJA 34 to d END
Posted on October 23, 2015
[30/08 8:41 PM] Aishat muh’d: 34
Matar sojaa
Yafara kiciniyar cire mata kaya tace dan allah kabari nai fitsarin nadawo tanason zuwa dakinta tasa turaren da kawarta sisi takawo mata dan karya gane ita fanko ce…..yace wlh babu inda zaki abunda kikeso shi zan miki yacire mata rigan yacire sket din sai musu musu kwace kanta take dan ita wlh bata haka taso suyiba bata shiryaba at all kokarin ciremata pant dayakene yasa tadawo daga tunanin datake zatai magana kawai yahada bakinta da nashi yafara sa mata
kawai jiyayi zuruf ya shige abun yabata mishi rai sosai amma yay alkawarin yau sai tai nadaman hadashi da mum din datayi …….
Haka yadinga skelewu akanta tun tana jin dadi hartafara jin zafi dan abun nafitan hankali yakemata karfin kaman injin surfen masara mubina kuka take tana dan allah kayakuri basir bazan karaba kadena wlh nagaji ya koda mata mari yace kimin shiru ai abunda kikeso kenan dan haka dole sai karfina yakare basir ya cigaba da kashe arna dan ba laifi she is swt and warm at least zai iya maneji da ita kafin mum tahakura tajanye tsinuwan yakoma ma bessha shi.muryanta yaji tana cewa wayyo basir dan allah kadingayi ahankali zan mutu kayakuri ya bugi bakinta yace bazanyiba abunda kikeso ne nake baki wlh inkika kara magana sainayi dagaba ki dayan karfina tai shiru tana kuka tana maida numfashi basir yiyake daga yay wannan style din sai wanan bashi ya kyaletaba sai 1 :00 yau tashigo hanun soja mazaa kenan shima dan lokacin salla ne tun tunwuraren 8:30 fa natausayama mubina kodayake Allah kara
Haka ya sauka akanta yay tsaki yace banza fanko ninasan mum batasan halinki bane dabata banikeba wlh yace tashi kibarmin daki kafin nakaryaki tatashi da gudu ko kaya bata tsaya sawaba hartakai bakin kofa yacemata ki shirya nadare zaifi wanan dagudu tafita tana kuka
Maman shakur
[30/08 9:20 PM] Aishat muh’d: 35
Matar sojaa
Tashiga dakinta tanata kuka tana Allah ya isa mugu kawai ni wlh inason hot man amma his hotness in bed is too much bazan iyaba wlh karfinshi yay yawa azzalumi hq dinta zugi take mata bana wasaba haka ta lallaba tashiga bayi tai wanka ta dade cikin ruwan zafi azuciyanta tace nida ba virgin ba nawahala inyasamu virgin sai mutuwa zatayi halan.haka tadinga zancen zucinta tana gamawa tafito takira sisi tace sisi wai yaushe zaki shigo abuja ne???i really need uu tace shegiya ya amarci karki damu gobe zanbi wani alhaji meeting zaizo abujan amma yace dole saiya taho dani dan baya iya kwana ba mace tace innazo na shigo na ganki friend taceto saikin dawo
Mubina tace hala dai alhajin nada yan chanji ne naga kin yarda zaki biyoshi Sisi tace kedai bari beb akwai naira but he is not good wlh nan da nan yay pass out kawai maneji nakedashi tundadai yana biya dakyau
Mubina tace shigiyar gari saida kinzo akwai hira sukai sallama ta kashe wa yan tai baccin ta…
Abangaren bessha tana makaranta babu abunda take ganewa ita batajin turenshi amma aishat na fassara mata komi to alhamdulillah tadan gane.
Abangaren basir yana koranta yay tsaki ya shiga bayi yay wanka yace narasa mesa mum tahadani da yar iska wanda tai yawon iskanci kafin aure yadai wankan ya shirya ciki white farar shadda bugaggiya ya kafa hulannan minister yay kyau sosai yafito yashiga dakin mubina yaga tana barci yay murmushi mugunta yace gwara kiyi dan ki shiryama anjima yafita abunshi yahau mota sai school ……
Yana zuwa lokacin har antashesu tana tsaye gefen wata bishiya tai shiru yaje kusa da ita yace matas har antashi ta kalleshi tace uhm
Maman shakur
[31/08 8:34 AM] Aishat muh’d: 36
Matar sojaa
Suka shiga mota wakan maher zain ke tashi mai taken INSHA ALLAH yanatabin wakan har suka kai gida.tana shiga daki tai wanka tai salla tazo taci abinci sanan tadauko litattafan tana dubawa bata gane komi ahaka basir ya leko dakin yace yayadai bessha ana karatunne??sai ta fashe mishi da kuka yazo kusa da ita ya zauna yace menene???tana kuka tace angle basir wlh bana ganewa shikenan maganan mum dinka ta tabbata ni jahilace takai karshe maganan tana kuka sosai yakalleta shidai arayuwanshi shagwaban bessha na burgeshi yarinya is very charming wlh…yace yishiru tai shiru yace karki damu keba jahila bace zandinga koya miki karatu lesson teacher dinki shima zaizo amma sai karfe 4:00 tace to yadau littafin yadinga koya mata balaifi tagane sosai dayake yarinyace mai saurin fahimta daga karshe yabata kalmomi na turenshi guda 5 tare da fassaransu yace ta haddace gobe zata karanta mishi su sai ya kara mata yatashi yatafi dakin mubina haryanzu bacci take
Har yanzu bacci take yaje yazauna kusa da ita ya daka mata duka tamike ya daure fuska ina abincina?? tace yana kitchen yana dining yace waya dafa tace maid ne yace wot???are u expecting me to eat maid food???yace dan ubanki baki kawomin budurcinki gidanaba kin rabar a titi kuma kizo kinamin iskanci a gida yace tashi ki shiga kitchen kidafamin abinci kafin ranki ya baci dagudu ta shiga dan bataga alamun wasa a fuskanshiba shikuma yatashi yatafi masallaci dan sallan la’asar daya dawo yatarar har lesson teacher din yazo yaje suka gaisa yay mishi bayanin bessha yace 4 now suyi concentrating a English cos dat is d major problem yace ba matsala zaiyi iyakan kokarinshi yace bari nakirata yakirata zatafito haka ba hijab ya harareta yace jekisa hijab da gudu takoma tasa tawuce ta tafi
Mamn shakur
[31/08 8:53 AM] Aishat muh’d: 37
Matar sojaa
Basu gama lesson dinba sai magrib bessha sai murna take dan tagane duka abunda yamata she was soo excited..malamin ya iya koyarwa
Bayan sallan isha tanagama cin abinci takunna GO TV decoder dinsu tana kallon channel din hausa ahaka tara nayi tai baccinta a wurin.
Wuraren karfe 12 basir yagama duk abunda zaiyi adakinshi yafito duba matayen nashi yafara shiga dakin bessha yaga tai bacci akan kujera remote a kirjinta yau ko kayan bacci bata sauya bama yataka ahankali yacire remote din yadauketa yakaita kan
gado ya shimfidar da ita ya lullubeta da bargo ya tofa mata addu’a yafito ya kashe tv ya kullo kofan yatafi dakin mubina yatarar itama tai bacci ko tashinta baiyiba yafara kiciniyar cire mata kaya ta bude ido dasauri tace mai haka yace mele abunda kikeso zan baki tace banaso yanzu saika dagani yay tsaki mtswwww kebama kiji dadiba ragowan wani ce kefa maganar tai mata ciwo dataga da gaske yake tace dan allaj basir kayakuri kabari gobe wlh wurin zafi yakemin sosai saboda yanda kamin daxu yace wlh baki isaba bazan tausaya mikiba ya cire boxer dake jikinshi kawai ya sokamata yafara disco hmmmm basir kenan mugun gari tuntana iya daurewa tafara ihu cikin dare tana dan allah kadena bazan karaba wlh natuba basir ya koda mata mari yace bakida amfani a wurina daya wuce wanan dan haka dole saina koshi zan sauka ko mutuwa zakiyi ki mutu tadinga ihu cikin daren tana kuka dan karfinshi yay yawa shiko ko ajikinshi
Bessha nacikin bacci firgigit ta farka dan taji kaman ana kuka da ihu duk ta tsorata dan mama tacemata aljanu ke ihu cikin dare afirgice tasauka daga kan gado tayo falo dagudu tana kuka tabude kofa tafito mean falo tana kuka wayyo mamana wlh da aljanu a gidanan tafara kwalla ihu tana angle basir kazo kataimake aljanu na kuka a gidanan
Basir na chan yana kashe arna yaji kaman muryan bessha tana kuka yay tsaki dan baiso yabar yar iskanna yanzuba yaso yabata wahala samada na dazu dasafe ma …….
Maman shakur
[31/08 9:14 AM] Aishat muh’d: 38
Matar sojaa
Yay maza ya mike yadau boxer dinshi yasa yajuyo ya kalleta tana kuka tana maida numfashi yace bari naje naji mai waccan kema kuka sainadawo mucigaba ko ta balla mishi harara yana fita ta tashi ta kulle kofanta bessha na ganinshi da gudu tarikeshi gam gam muryanshi adashe yace menene tace angle wlh ajnanu ne a gidan nan naka sai kuka suke suna ihu tana magana tana kuka takara kankameshi yajata suka shiga dakin yace ya akayi kikasan aljanune tace angle to suwaye zasuta kuka da ihu da daddare ni wlh banason gidanan kamaidani wajen goggo da mama tanata kuka saitabashi tausayi yajawota ya rungumeta yace karki damu babu wasu aljanu agidanan amma gobe zansa ayi karatu saisu mutu kinjiko tace to yazauna kan kujera sai yanzu ta lura dagashi sai gajeren wando duk saitaji kunya taki kallonshi yace jeki kwanta ta wuce ta kwanta tai addu’a shikuma yakoma dakin mubina yaga ta kulle yay murmushi yace allah yasoki yawuce yatafi dakinshi yay baccin shi
*******da gari yawaye basir yacema bessha driver ne zai kaita kasancewar yau zaifara zuwa aiki suka tafi kotakan mubina baibiya ya shirya yafice abinshi daga gidan.
Sai wuraren 10:00 sisi tazo amma anhanata shigowa saida ta kira mubina ita kuma mubina ta tura driver dinsu ya daukota dayake sojane shima yatafi yadaukota suka rungume juna suna shewa mubina takawo mata kayan tande baki taci tasha
Sanan aka hau fira sisi tace shegiya jibi yanda kika kara kyau wanan nonon naki shafi mulera naga yadan ciko ne mubina tai dariya irin tasu tayan bariki tace badoleba yaji madara to sisi tace shegiya yar gari nasan kina vola’i mubina ta tabe baki tace wani vola’i duk iya yawon bariki na bantaba haduwa da namiji mai karfi irin basir ba nawahala sisi
Sisi tai shewa tace ban labari kawas
Maman shakur
[31/08 9:29 AM] Aishat muh’d: 39
Matar sojaa
Ta kwashe labarin yanda suka kwanta da mijinta tas tafada mata (mata anan inason naja hankalinku yawanci mata na making dis kind of mistake haramun ne fadama mutane yanda mijinki yake kokuma yanda kuke kwanciyar wlh annabi ya hana not only friend dinkice ko besty ne babu kyau kifadi.. mijinki sirrin kine.we women should take note of dis aspects)…..
Sisi ta kalleta tace inama nine nasamu miji kaman basir ai da abun nema yasamu wai matan driver ta haifi mota ,tace wlh irin mazan danake so kenan masu jini a jika amma yanzu allah yataima keki nataho da maganin zan baki kema kisha baki ganina lokacin damuke yawon tare maza 5 su taru akaina kuma bazan taba gajiyaba kin tuna??mubina tace ehh tace to ai maganin nan nakesha saisa taciro wasu magani daga jaka tace sunansu UKU BALA’I duk dadewanshi bazaki tabajin kin gajiba ko zafi kisha kwara 1 da yamma gab da zai dawo duk randa kikasha baiyiba to wlh bazaki iya bacci ba saikin nemi wanda zai baki ta karba tai mata godiya ..tace issues of yana zaginki yanamiki rashin kunya saina koma gida zan je wurin boka sallau yakullemin bakimshi ki mallakeshi tas yanda ko uwarshi bazaiji maganan taba kaman ke tayi wani ihu tace allah barmini sisi .
Ta mike ta saba jaka tace alhaji na jirana a hotel ya zakibini kema ki dandanashine??kinsan munsaba sharing ko tace wlh bazan iyaba hq na ciwo yakemin next time dai inkinzo dawani naje sukayi sallama tasa driver ya komar da ita yaudai murna take sosai.
Maman shakur
[31/08 8:38 PM] Aishat muh’d: 40
Matar sojaa
Koda driver yadawo da bessha daga makaranta tana zuwa ta tarar da mubina din a falo taje ta tsugunna har kasa tace anty ina wuni mubina tanajin dadin yanda yarinyar ke girmamata ta kalleta tace lpy lau har andawo daga school din tace eh tatashi ta shiga dakinta tabar mubina a wurin tana tunani tace darinyar nan dukda nasan tanada kyau amma ba yanzu zan fara kishi da itaba sai lokacin da zai fara nunamata so zaifara tarayya da ita…..tace ai bazan ma bari hakan tafaru ba dazaran sisi takawomin maganin mallakan kodakin tama zan hanashi shiga ai wlh zai gane yakirani da yar iska Dan har uwarshi saita gane ita tahaifeshi amma nikeda iko dashi tai wani murmushin mugunta duk magananan a zuciyarta takeyiii……
Bangaren dad haryau fushi yake da mum yaki kulata tun abun baya damunta haryafara damunta taje tafadama best friend din dad to shinema yazo har gidan ya daidai tasu yay ma mum fada sosai su mum harda kukan munafunci dan ita bazata taba son bessha ba yarinya yar kauye gidahuma mai zatayi da suruka irin wanan allah kauta itadai kawai batason fushin dad ne das all.to tundaga nan sundan shirya amma bakaman yanda suke a daba atleast yanacin abincita.
Bangaren mama dasu hamma kullum suna kewar yar autar su goggo tazo tafadamusu ta shiga makaranta mama tai murna taimata addu’a sosai hamma yanata shirye shiryen komawa birni dan fara aikin da dad yabashi dakuma fara karatun jami’a
Maman shakur
[31/08 10:03 PM] Aishat muh’d: 41 Matar sojaa
Da daddare misalin karfe 9:00 yashigo gidan dakinshi ya wuce yasakarma kanshi shower yay wanka ya chanza kaya zuwa pajamas na bacci ya sauko zuwa dakin bessha koda yashiga yaga ga littatafai agabanta tai bacci da alamun karatu take har bacci ya dauketa ya dauketa chak yakaita kan gado ya sumbaceta a goshi ya dauko phone dinshi yadauketa hoto sanan yamata addu’a sai ya tsinci kanshi dakasa tafiya ya tsaya ya kura mata ido wai yaushe mum zata janye tsinuwar nan gaskiya dole yaje kano ending of dis month kodan suyi maganar da mum ya lallabata allah yasa ta yarda ya sauke ajiyar heart yace i badly need u bessha ….u are my choice…..i soo much ardour u .yay mata peck a kumatu yamike yafito ya kulle mata dakin yafito yana sake saken irin kalan wanda zaima mubina yau dan ta sume ma danshi yay alkawari kullum sai yay mata na zalinci nidai maman shakur ina gefe na fashe da dariya baisan mubina ma yau ashirye take akashe arnan da itaba .UKU BALA’I fa tasha hmmmmm mujedai zuwa…
Ya shiga dakin da sallamanshi ta amsa yaje dining yaci
abincinshi.sanan yadawo kusa da ita ya zauna yace uwargida nazo baki abunda kikeso ta kalleshi tai murmushi tace go ahead ya tsaya ya kura mata ido dan she makes him suspicious saboda idan yacemata haka tana tsorata ta dinga bashi hakuri karyayi a zuciyanshi she must be up to something.ya kwantar da ita yacire kayanshi itadama maganin yariga yasoma aiki dan gabaki dayan sha’awanta ya motsa duk yana lura da hakan saida yagama wasa da ita ya tabbatar takamu ya tashi yamaida kayanshi ya fita daga dakin…..
Maman shakur
[31/08 10:21 PM] Aishat muh’d: 42 Matar sojaa
Yana fita adakin duk ta rude dan sha’awanta yay bala”in tashi dagudu tadau waya takira sisi tafadamata …sisi tace wlh kisan yanda zaki lallabshi yamiki inba hakaba yau bazaki iya kwana ba namijiba ta kashe wayan dan alhajinta yashigo dakin…
Mubina tarasa yanda zatayi gashi kaman ta mutu ahaka ta fito tai dakinshi tasameshi a kwance taje tana shafa bayanshi yajuyo ya daure fuska yace wot???duk ta rude tafara kuka tana plz help me basir am in d mood help me i beg u….yakura mata ido yace mata mekikasha tai suri ta kalleshi ya daka mata tsawa tell me mekika sha????tafara dama dama uhmm ya koda mata mari yace wlh inkikamin karya zan bata miki rai dukta tsorata yace bakisan nafiki sanin kan bariki bako yarinya kallonki nake ciki da bai ke karamar yar iskace wlh nai nadaman aurenki kuma kozaki mutu ki mutu bazan mikiba ya finciki hanunta yajata yakaita dakinta yarufe yasa key yadawo dakinshi yana huci…
Yace wanan wani irin yar iskan mata mum tabani ne???wanan allah kadai yasan abunda zata iya allah kareni daga shairinta..ahaka har bacci ya daukeshi bangaren mubina kuwa takasa bacci har karfe 3 sha’awa yahanata kwanciyan hankali dan maganin mai karfi ne (mata murage shan irin magungunan dan ba lallai bane mijinki zai kwanta dake duk lokacin dakikasha.yanada illa sosai akwai wayanda insukasha basu sadu da namijiba wlh harsaisun yi ciwo and it also have side effect )
Mubina fa tarasa yanda zatayi tadawo kaman wata mahaukaciya chan idonta yakai kan roll on dinta sure ta (turaren hammata ) ta tashi da kyar ta daukoshi tafara yaga kayan jikinta kaman zararriya kawai sure dinan tafara turashi cikin hq dinta tana numfashi sama sama (wa’iyazubilla allah karabamu da maganin sa karfin sha’awa dan illanshi is too much)haka tadinga turawa tanafitowa tanawani gurnani tana ihu hartai releasing ahaka bacci ya dauketa.da asuba bayan ya tashi yaje ya tashi bessha sanan yafito zuwa dakin mubina yana bude dakin maizai gani:oops::oops::oops::oops:
Maman shakur
[01/09 7:48 AM] Aishat muh’d: 43
Matar sojaa
Mubina yagani da roll on a hq dinta tana bacci jikinta empty ba komi a jikinta salati yayi yama rasa maizai mata yaje yabude fridge ya dauko ruwa mai sanyi ya kwara mata ajiki firgigit ta farka daga bacci tana ganin basir tafara wlh wlh is not wot u think bahaka bane kawai yadaga mata hannu yace ya isa natambayeki wani abune??to kawai kiyimin shiru nazo tashin kine kiyi sallla yawuce yafita daga dakin yatafi masallaci yana kara tunanin abun…….itakuma yana fita takira sisi bata daukaba sai takira mum dinta mum dinta mutuniyar arzikice tana kuka takasa fadama mum dinta mum dinta tace ke ki natsu kifadamin abunda kika mishi tana kuka tace dama dama nasha uku bala’i ne mum dinta tace wott???mubina meke damunki???by d way waya baki maganin ahankali tace sisi
Mum tace nasha fada miki sisi ba kawa tagari bace zata hallaka miki aure a banza mubina sai kuka take tabama maman tata tausayi tace yanzu kiyi shiru inya dawo kibashi hakuri ki kuma gyara halinki inba hakaba rayuwan aurenki bazaiyi karko ba tace to mum .mum ta kashe wayan tanama yar tata addu’a.
Har bessha ta tafi makaranta bai dawoba sai wuraren 9:00 ya shigo mubina tabishi tagudu ta tsugunna tana kuka tana bashi hakuri dan tausayi tabashi sosai amma yace zai koya mata hankali ……basir yace mata ya isa nayafe miki tashi kitafi ahankali ta tashi tatafi……..tundaga ranan bai kara kulataba bayan sati daya dafaruwar haka sisi takawo mata maganin mallakan tabata wani kwalba tace kisa wanan akarkashin gado karki sake kibari yafashe inhar yafashe asirin ya warware kenan.tabata wani kullin magani wanan kisa mishi abinci yaci .wanan kuma turarene duk lokacin dakikasa yaji kamshi kome kikace yamiki zaiyi kedai kawata kiyi amfani dashi zakiban lbr daga baya.mubina tace dubu nawane sisi ta kalleta shekeke dubu fa kikace???maganin nan naira miliyan 2 ne Mubina ta zaro ido sisi a ina zansamu miliyan2 tace banza dazaran kinfara amfani da maganin nan kome kikace yayi wlh dolenshi saiyayi suka tafa tace nagode tawan.
Maman shakur
[01/09 11:13 AM] Aishat muh’d: 45 Matar sojaa
Dad ne zaune a babban falonshi yana tare dawasu maza guda biyu da alamun malamai ne sai goggo kusa dashi da mama dukansu a zaune.
Dad yay gyaran murya yace mallam munaso ayi mana saukar al Qur’an akan yaron nan wlh baya kiranmu nakirashi yaki dauka namishi message yaki replaying natura wani abokinshi wanda yake aiki a bariki yace ina kiranshi yaki zuwa narasa yanda zanyi dan allah atayani mishi addu’a. Sukace to yau zasu fara saukan ..dad yadauko kudi daga aljihu yabasu.suka tafi…
Goggo tace wlh ni nasan aikin yar iskan matan da mamarshi tabashi ya aurane ai allah kara allah ba azzalumin kowa bane gashi harke uwar tashi baya kulawa kuma kin kira mubina tamiki rashin kunya.ni wlh matsalata daya allah yasa baya ma bessha ta komi allah sa karya wahalar min da ita…mum dai tai shiru sai hawaye..chan ta zamo kasa tace alhaji dan allah kabarni naje abujan nama mubina magana nasan zata saurareni dan allah alhaji .dad ya kalleta yay shiru yace tom kiji kwana daya daganan saiki dubo mana wani yanayi rayuwar gidan take driver zai kaiki tace to goggo tace nima zan bita dad yace a’a ki zauna gwara ita taje ita tahada auren ai goggo tace to shikenan
Maman shakur
[01/09 11:17 AM] Aishat muh’d: 44 Matar sojaa
*********tafiya tai tafiya yau anwayi gari basir baya ganin kowa sai mubina baya kiran iyayenshi a waya yadena shiga dakin bessha ko kallontama bayayi mubina kadai yasani sai abunda tace mulki take zabgawa a gidan.rashin mutunci takema kowa tana fatali da kudi yanda taso.lokacin da mum takirashi baya dauka sai ta kira mubina mubina tai dariya tace mum kinyi kuskuren sa danki aurena yanzu nikadai yasani sai abunda nace mishi dan haka bye banziyar uwa kuwai tai tsaki ta kashe wayan…aranan mum tai kuka kaman ba gobe.. Mubina batada aiki sai takawo kwartayenta gidan suyi iskancinsu sugama tabiyasu.
Abangaren bessha kuwa tana mamakin chanzawan basir amma abun baidametaba ita karatun tama yasata agaba dan yanzu ss2 take tanada bala’i n kokari mubina bata mata komi dan bata dauketa amatsayin kishiyaba har wayama tasaimata mai kyau din gaske LG ultimate tasai mata bessha tai godiya takarba.bessha na mamaki yanda ko kulata bayayi yanzu baruwanshi da ita rabonta da ta ganshi tun tana jss3………bessha yanzu tawaye tai clean aisha kawarta takara wayar da ita ita kwata kwata bata damuda basir ba dan kokadan batasonshi saisa ko damuwa batayi da yanda yake nuna mata halin ko inkula….ita matsalarta daya tanason ganin goggo da maman dasu yaya hamma ita wlh kauye takeson taje kullum saitai kukan gida
Maman shakur
[01/09 11:41 AM] Aishat muh’d: 46 Matar sojaa
Bessha ta taso daga school shiru shiru driver baizo ya dauketaba ashe yau baida lafiya shine aishat kawarta tace tashigo sutafi surage mata hanya dakyar ta yarda…har kofar gida suka kaita tana sauka wazata gani basir tsayee ya daure fuska takusa sakin fitsarin rabon data ganshi harta manta takarasa tace ina wuni uncle kawai jitayi ya falla mata mari mai rai da lpy cikin muryan tsawa yace bakisan ke MATAR SOJAA bace dazaki bari wasu subaki lift yaja hanunta zuwa cikin gida tana ihu uncle kayakuri dan . allah driver ne baizoba ai baimasan metakeyiba yaciro belt din jikinshi yadinga lafta mata tana ihu tana kayakuri dan Allah ihun tane yafito da mubina daga daki tace lpy kake dukanta yace wani namiji yakawota gida yana maganan yana dukanta mubina ta daka mishi tsawa i said stop beating her baisan lokacin daya wurgar da belt dinba bessha da gudu taje ta labe a bayan mubina tana kuka mubina tace ya isa dena kukan tafi dakinki ta wuce ta tafi ta juyo ta kalleshi ta balla mishi harara taje biyoni dakina haka yabita zolai zolai tashiga ta zauna kan gado ta daura kafa daya akan daya tace duk randa kakara dukan yarinyar nan saina batamaka rai bakasan wani alhaji yay booking dintabako kasan miliyan nawa yabani kanta ne kwana daya kawai zaiyi da ita amma miliyan 20 yanzu yanda ka daketa jikinta yay rudu rudu bazai iya kwana da itaba saita warke…duk da asiri yagama da” basir amma saida gabanshi yafadi dayaji abunda zatayima bessha ….maganan tane yadawo dashi hankalinshi tace wlh saina batama rai solobiyo kawai tace oya cire kayanka dasauri ya cire kayan shi duka tace jump yafara tsalle tsalle chan tace dance yafara rawa ahaka tana kallonshi tanashan jus tana murmushi tana fada a zuciyants wot man gaskiya nai sa’an saamun basir a matsayin miji d guy is just too sexy ….tace yi tsallen kwado yayi sai chan tace zonan yazo dai dai saitinta ya tsaya tace jump yadinga tsalle yana zufa tace ya isa ya tsaya sanan tace ban shine suka koma duniyar ina ganin haka nabar musu dakin
Maman shakur
[01/09 11:56 AM] Aishat muh’d: 47 Matar sojaa
Bessha tana kaiwa daki sai kuka take ga ciwon kai nadamunta da kyar ta dauko paracetamol tasha tai bacci abunta.
Washe gari dasafe tatashi da zazzabi ko makaranta batajeba..
Mum ce tashigo gidan da sallamanta lokacin mubina da basir na falo.kallo daya basir yama mum ya kawar dakai mubina tai murmushi tace basir tashi kaje dakinka kai bacci yace tooo yamike yatafi ya kullo dakin ya kwanta yahau bacci hakafa abun yake kome mubina tace sai yayi.
Mum ta kalli mubina tace mubina abunda zakimin kenan nai miki dare kimin rana nabaki abunda kikeso amma saiki rabani da dana ko???mubina ta kalleta shekeke tace mum mum mummy dear kenan sai kuma tafashe da dariya tace ai kinyi kuskure dakika bari na auri danki dannai alkawari saina rabaki dashi ke dakowama kuma baki isa kimin komiba..mum tace to yau zan nuna miki ni na isa da dana tayi hanyar dakin basir da gudu mubina tabita tace wlh wlh inhar kikace zaki shiga dakin nan saina baki mamaki ke dan wlh zan iya kasheki ma
Dai dai lokacin maid tazo tace hj naje na gyara dakinki tunda baki ciki mubina tace go ahead yarinyar tatafi gyara dakin
Mum tace ki gafara daga hanya nashiga dakin dana mubina tace wlh baki isaba mum tajata ta wurgata gefe itakuma da gudu ta shiga kitchen tadauko tafashashan ruwa zafi tafito
Maman shakur
[01/09 12:07 PM] Aishat muh’d: 48 Matar sojaa
Ashe duk abunda sukeyi bessha na labe ta wondo tana kallonsu takasa fitowane saboda tana tsoron mum sosai but tana ganin mubina ta dauko ruwan zafi tafito da gudu tafita tana anty anty ina kota kanta Mubina batayiba
Mum ta juyo taga mubina dauke da ruwan zafi a hannu tace au fitsarin yakai uwar mijinki zaki kona???inhar anhaifeki da gudan jini mubina yau kikonani na gani ta gyara tsayuwa aikuwa mubina tadaga ruwan zafi zata kwara mata wani irin tsalle bessha tayi ta tura mum gefe mum harda faduwa akasa kawai ruwan zafinan sai akan bessha ta kurma wani uban ihu
Daidai lokacin da maid ta sharo kwalban asiri daga karkashin gadon mubina kawai kwalban yafashe
Firgigit basir kaman an mintsileshi yatashi daga barci yana tunane tunane yana maiyafaru dashi???ya akayi yau Tuesday baije aiki ba???
Kawai tsinkayar muryan mum dinshi yayi tana cewa shikenan takashe bessha!!!! Yece wot????a dari da goma ya sauko daga kan gado yay falo da gudu kaman tababbe
Maman shakur
[01/09 4:37 PM] Aishat muh’d: 49
Matar sojaa
Yana kaiwa falo yaga bessha a kwance a kasa jikinta sai tiriri yake yaya maza yakarasa wajen yaga bessha hawayen azabane ke gangara daga idonta yace maiya sameki bessha plz karki mutu wlh inasonki so much tama kasa kukan….mum tana kuka tana shikenan takashe bessha
Ya kalli mum yace maiya faru mum tace mukaita asibiti tukun kafin kaji komi ya dauketa chak shi kanshi hanunshi nakuna saboda tsabagen zafin ruwan yana kaiwa asibiti emergency aka shigar da ita da gudu azuciye yadawo wurin mum yace mum tsinuwar dakika mana bata ishekiba saida kikazo kika kashemin mata ko wlh inhar wani abu yasameta sai kuma yay shiru mum tatashi tsaye tana hawaye tace basir nai nadamar abunda nama bessha yau tanunamin ita yar halak ne ya tagari …wanan ruwan zafin dakaga yakonata was meant for me
Basir ya kalleta yace kaman ya??nan mum ta kwashe duka abunda yafaru tafadan mishi idanunshi yay jaaa azuciye yafita daga asibitin yaja mota sai gida mum tana kwalla mishi kira yay banza da ita shine tai maza takira alhaji lokacin yana tare da goggo datafara fadamishi abunda yafaru da gudu yabar dakin dan bayason goggo taji sai ciwonta ya iya tashi mum tace yanzu alhaji kashigo hanya kaiyi sauri yanda danka yafita a zuciye karyaje yay kisa yace hakane yakashe wayan yakoma daki goggo tace lpy yace ana kirana a wajen aikine bari natafi yakama hanya yaja mota sai abj
Maman shakur
[01/09 4:48 PM] Aishat muh’d: 50
Matar sojaa
Lokacin da basir ya kai gida azuciye ya daki kofanta yaga maid dintane sai kuka take yi jikinta rudu rudu yatambayeta ina mubina tace yanzu tahada kayanta a akwati ta fita????yace kinsan inda taje ta girgiza kai tana kuka yace toke maiya sameki kike kuka tace data shigo daki shine na numa mata wanan kwalbar ta dauko ta nunama basir wani irin abune a ciki kaman tsutsa tana motsi but yariga yafashe a kasa ,yarinyar tace dan nacemata hj kiyakuri yanzunan nasharo wanan abun daga karkashin gado kuma nafasa shi by mistake shine tahau ihu tana shikenan asirinta ya karya shine tadau bulala tamin duka sai naga kuma tafara kwasan kayanta dasauri sauri taja motanta tabar gida tamabar ma wanan latter yakarba yafara karantawa kaman haka
“Kaya kuri uwarka naso konawa ba bessha ba dan uwarka batada mutunshi kafada mata kuma duk randa muka hadu wlh saina kasheta karka neman dan nagudu nabarma gidanka dan nasan zaka iya hadani da hukuma” yay tsaki ya kalli maid din yace sorry yaciro kudi dayawa a aljihun shi yace kije kiyi treating kanki shikuma yajuya yakoma hospital.yana kumawa yatambayi mum doctors din sun fito akace a’a yazauna yama rasa maizaiyi hankalinshi duk yatashi ana haka dad ya iso…
Maman shakur
[01/09 5:11 PM] Aishat muh’d: 51
Matar sojaa
Dad na shigowa basir yaje ya rungume dad yana wani irin kuka yana cewa dad i luv her i dont want her to die shikanshi dad yatausayama dan nashi duk yayi zuru zuru …dad yace mishi u have to be strong 4 her dont lose hope ,have faith Bessha will get better suna cikin haka doctor yafito yace kune parent din patient din?? sukace eh yace kubiyoni office suka bishi aka zauna…dad ne yafara magana yace ya jiki nata yake likita????
Doc ya kallesu yace alhaji am sorry to say but yarinyar ku is in a critical condition she really needs ur prayer…basir kuka yake kaman ba sojaba
Dad yace yanzu wot is ur suggestion doc???
Doc yacire glass din idonshi ya kalli dad yace alhaji i will suggest kufitar da ita waje saboda mu anan nigeria zamu iya bata magani ta warke amma bamu da na’u rar dazata batar da tabon kunar so dat is d only reason y am suggesting u people should take her outside country dad yace doc ba matsala just make all d necessary arrangement saboda gobe musamu mufitar da ita doc yace to zaimusu transfer zuwa wani good hospital a India akwai wani friend dinshi zai hadasu dashi dad yay godiya suka fito
Mum kuka kawai take da yanzu itace a wanan condition din ,dad ne yamata magana yace yanzu ya kike gani a fadanma iyayenta ne ko abarshi ….mum tace afadan musu inyaso dukanmu ma dunguma mutafi india tare cos intana ganin iyayenta zatafijin sauki dad yace hakane….dad yaciro waya yakira hamma yace hamma kadau mota yanzu kaje da dauko su mama da baba daga kauye sanan kabiya kano ka dauko goggo kutaho abuja yanzunan komin dare muna jiranku yace alhaji lpy kuwa???yace koma me inkazo zakaji
Maman shakur
[01/09 5:27 PM] Aishat muh’d: 52
Matar sojaa
Dad ne da basir sukaje dauko su hamma a airport su mama da baba sai tambaya suke lafiya dad yace ku kwantar da hankalinku nan dai ya kwashe komi yafadan musu mama da goggo sai kuka suke baba nema da dad suke basu baki …koda suka isa asibitin akace zasu iya shiga su ganta kowa kuka yake daya ganta doc yace anmata alluran bacci dan azaban datake going true is too much..mum harwani sheksheka take saboda kuka gani tace she is too blame 4 everything mama ma kuka take basir ko yama rasa hawaye a ido kawai yay luuuuu dashi hakadai kowa ido biyu ya kwana suna dawowa daga sallan asuba likita yace everything is ready kasancewar babban asibitine sunada jirgin samansu na asibita mai suna emergency flight dad yabiya kudin komi suka tafi
sai India basir yaso binsu amma dad yace yafara daukan leave daga aiki dan bazaiyi kyau yayi tafiya without taking permission ba hakadai ya lallaba yakoma gida yasa kaya yatafi office dinsh dansamun permission din tafiya…..
Bangaren yan India suna kaiwa aka karbi bessha aiki ake gadan gadan abunku da akwai kudin so no any waste of time.akabama su gwaggo dasu mama makwanci mai kyau….
Bangaren mubina tunda tafita takira sisi tagaya mata abinda yafaru sisi tace kwantar da hankalinki tunda dai kinada kudi enough kitaho ina lokoja muzaga innu namiki mai bariki ke nufi tadai mata huduba kala kala takuma yarda taje tai booking flight sai lokaja ……suka cigaba da cin duniyansu babu tunanin gobe…
Maman shakur
[01/09 5:43 PM] Aishat muh’d: 53
Matar sojaa
Satinsu daya a India basir yasamu aka bashi leave yataho India yana kaiwa su dad sukace mishi haryanzu batama farkaba hakadai suka cigaba da kula da ita harnakan rasa tsakanin mum da mama wayafi wani kula da bessha.
Lokacin da bessha tai wata biyu kunar duk ta warke dan yanzu ana samata kayama saida farkawane batayiba amma likita yace karsu dama tunda ciwon ya warke any moment 4rm now zata warke.shidai basir yadawo shiru shiru kullum sai aukin azumi saboda yawan sha’awan dayake fama dashi wanan matan karsar waje shigan dasuke suna birkita bawan allahn lol
Wata rana dad baba mama su hamma da basir suna dakin da bessha take a kwance mum ce kadai taje gida tai wanka saboda yau ita ta kwana da bessha, duk sun zauna sunyi shiru kowa da abunda suke tunani kaman ance basir kalli bessha kawai yaga kafanta na motsi da gudu yatashi yakai wurin yana bessha bessha tashi am here yarike hanunta ya sumbaci hanun dad duk suba zubamishi ido dan sun lura yasoma tabuwa yarinya gata ta kwanta kaman gawan ne zaice tayi motsi sai chan sukaga tafara daga hannu basir yarike hannu yace bessha open ur eye am here ahankali tabude idonta takallesu yanda kowa yatashi yazuba mata ido mama ce ta taso tace auta kin tashi kin ganeni kuwa nice maman ki takurama mama ido kaman bazatayi maganaba sai chan tace mamaaa ahankali mama ta matso ta rungumeta tana kuka ,kowa nadakin alhamdulillah yake cewa dad ne yace basir jeka kira likita da gudu yakira doc yazo yaduba yatambayeta koda inda kemata ciwo tace babu ,doc yace ayi mata wanka abata abinci taci mama tace to basir dai sai kallon bessha yake duk su dad sunfita dan abasu wuri mama tacire mata kaya amma basir yaki fita saida dad yadawo yajashi suka fita
Maman shakur
[01/09 6:01 PM] Aishat muh’d: 54
Matar sojaa
Bayan mama ta wanke yar tata ciki da bai tadawo da ita ta zaunar da ita tasa mata wata yar doguwan riga ja da baki yay mata kyau mama ta gyara mata gashinta ta daure tai kyau sosai ta dawo sak bessha yar autanta amma saida ta rage kiba sosai tadawo dai dai saboda ciwo saidai kirjinne da hips sukaki raguwa niko maman shakur nace ai gwara inba hakaba basir bazai moreba .saida tagama shiryata ta kwantar da ita akan gado taje waje takira su dad tace sungama su shigo duk suka shigo basir yaga bessha tawani irin yimishi kyau jiyake kaman abarshi daga shi sai ita a wurin mama ne tahada tea mai kauri zata bata da gudu basir ya karba yace mama zan bata plz mama taji dadi yanda yake nuna ma autar ta so tamika mishi yaje yazauna kusa da bessha ahankali yace honey ya jikin??ta kalleshi kasa kasa tace da sauki ya debo tea din a hankali yakai bakinta ta tsaya ta kura mishi idoo taki karba saiduk yaji ba dadi idonshi yaciko da kwalla ahankali yace nasan kina tunanin dukan danamiki ne plz kiyakuri kiyafemin kinji my honey batace komiba tabude bakin yana satama suna cikin haka kaman ance daga idonki tana dagawa taga mum a bakin kofan dakin wani irin ihu tasa wanda saida ya tsorata kowa a daki har tea din hanun basir saida ya zube ta cusa kanta cikin kirjin basir tana kuka tana mum dan Allah kiyakuri karki daken bessha na bala’in tsoron mum sai alokacin da akaji ta ambato mum ne suka kalli bakin kofa sukaga mum tsaye tana hawaye mama ta tashi ta shigo da ita ,mama taje wurin bessha da har yanzu kanta na jikin basir taki dagowa mama tace auta ba dukanki zatayiba ita ketama kula dake yanzu mum na sonki komi yay farko zaiyi karshe dama kiyafe mata kinji itama mamankice ahankali mum ta tako tai kneeling down tana hawaye tace bessha kiyafemin dan girman allah nasan abunda namuki keda basir ban kyautaba nan tafadi cewa itane tasa dole basir ya auri mubina itane kuma taima basir allah ya isa inhar ya kwanta da ita kowa jikinshi yay sanyi
Maman shakur
[01/09 6:20 PM] Aishat muh’d: 55
Matar sojaa
Goggo kasa hakura tsaki tayi tace allah wadai mai irin halinki wlh bakiji dadin halinkiba duk kinyi haka dan ki cusguna mata amma gashi itane ta taimakeki da yanzu kene a gadon nan mum dai ba bakin magana kuka take jin yadda goggo ke zagin mum yasa bessha ta dago tamike saida basir ya mikar da ita dan haryanzu bata gama kwariba ta taka ahankali kusa da mum itama tai kneeling tace mum ke uwatace bazan taba fushi dakeba tunba yauba nariga na yafe miki allah yayafe mana gabaki daya mum dai kuka take bessha ta zamo dankwakin kanta mai taushi ta gogema mum hawayen idonta tace kidena kuka mahaifiyata tarungume mum mum ma ta rungumeta tsam tsam saida sukasa kowa na dakin zubda kwalla babu wanda yakai basir murna yanzu zai iya komi da matar shi kaman yay rawa haka yajeji.mum ta dagotata zaunar da ita kan gado tadebo abinci tadinga bata a baki harsaida takoshi itama tabama mum abaki saida sukaba kowa dariya adakin
Kwanansu 14 aka sallamesu ,basir saida yayma bessha siyayya na hauka Englis wears kayan barci su abaya dadai sauransu..dukda yasan basu shiryaba amma yasan dazaran yakebe da matarshi daga shi sai ita zai wanke laifinshi.
Ran monday suka suka shiga jirgi sai kano….suna zuwa aka kira basir wurin aiki dole a ranan yatafi bai tafi da bessha ba saboda yanason ya chanza musu gida sukoma perfect house dagashi sai ita
Maman shakur
[01/09 6:32 PM] Aishat muh’d: 56
Matar sojaa
Dad sunyi sunyi dasu baba su zauna aburni amma sunki acewansu sun riga sun saba da rayuwar kauye haka suka tafi bbessh sai da tai kuka.. aka barta da mum..mum tasamu damar gyarata dan wata kawarta balarabiya ita tabiyama kudin jirgi tazo aka dinga gyaran amarya bessha tai wani irin kyau bakin ta sai sheki yake goggo ma ba’a barta a bayaba ta gyara bessha amma nata in a tsofaffi way jikinta yay lumu lum dashi kaman na shakur lokacin yana jariri lol …..
Tuni iyayen mubina sukaji abunda yar tasu tayi sukazo har gida suka bama su mum hakuri dad yace bakomi sun riga sun yafe su..iyayenta sai tsine mata albarka suke dad yace subari addu’a zasu mata allah sa tadawo gida allah kuma ya shiryata ……
Mum dai tana gyara bessha bana wasaba bessha harta gaji da ciye ciye da shaye shaye hayakin yau daban gobe daban hanunta har zufa yakeyi tsabagen dahuwar da magun gunan suka mata ita kanta bessha har abun suka soma damunta dan suna samata sha’awa wani zubin…..
Watabshi daya yagama duk gyare gyaren dayakeson yi a gidan sababbin komi yasa mata yanda kukasan zai zuba ruwa a kasa yasha saboda murna…
Ranan daya isa kano hmmmmm masu karatu kunaso kuji maiya faru????kowa saitamin kiss a kumatu zan cigaba lol
Maman shakur
[01/09 7:40 PM] Aishat muh’d: 57
Matar sojaa
Yana kaiwa kanon dayake babu wanda yasan da zuwanshi bessha na kwance a dakin mum tana barci mum ta leka makota anmusu haihuwa daga ita sai dan shimi da kadan tawuce cinyan ta tarike wani hausa novel a hanunta bacci ya kwasheta gashinan a barbaje…idan kunga yanda rigan ya matse kirjin nata kaman zai bullo daga rigan ….basir yay sallama a falo yaji shiru yace kodai mum tana bacci ne hala yakoma side dinshi yay wanka yasa kayan shan iska yasa wando iya gwuwa da yar shimi fara yafesa turare sai baza kamshi yake yafito yanufi dakin mun straight yana shiga ahankali ya tura kofan wazai gani bessha yaga sai kwankwadan baccinta take ya kalleta 4rm head to toe yaji hankalinshi ya tashi ahankali yaje ya zauna kusa da ita yasa hannu ya cire gashin daya rufe mata ido yakura mata ido ta masifan burgeshi yadinga shafata ahankali chan kaman a mafarki taji ana shafata ahankali ta bude ido wazata gani basir da sauri ta tashi zaune tana kakkare kirjinta da hannunta shikuma sai wani murmushi yakemata ……ta daure fuska tace menene kakeyi anan mum taje barka yay murmushi yace dai dai kenan am a lucky boy ya kashe mata ido daya tawani kara daure fuska ya kamo hanunta yace honey har yanzu fushin akeyi dani ayafemin mana dan allah kinji honey yawani sumbaci hanunta saida taji yarrrr a jikinta ahankali yace honey kin hakura kin yafemin plzzz yay muryan yara ahankali itama kamar muryan rada tace eh nayafema yawani yawota jikinshi ya rungumeta yana i luv u my honey chan taji yafara shafata wanda ke tada mata da hankali da karfi ta fizge jikinta ta mike tsaye tana kabari shikuwa yanda tamike din saiya bashi damar kallonta very well wani irin miyau yahadiye dakyar yamike yana binta tana ja da baya bata saniba ashe hartakai jikin bango yana ganin haka yay murmushi yace u have no where to go now except here ya nuna mata kirjinshi tawaniji kunya tarufe idontaa
Maman shakur
[02/09 7:42 AM] Aishat muh’d: 58
Matar sojaa
Ahankali ya hura mata iska a kunne yawani matso dab da ita kaman zai maidata ciki…tace uncle basir ka matsa na wuce yace kinaso na matsa???tace eh yace to bude idonki tabude idonta suka tsaya suna kallon juna kowanensu da abunda yake tunanin yace mata yaushe nadawo uncle basir???nazaci angle basir ne sunana abun yabata dariya saida tai dariya tace lokacin da bakasan daniba lokacin nikuma nasan kai uncle basir ne..ya kalleta yace kiyafemin sharekin danayi kinji honey na tace bakomi yariga ya wuce
Ahankali yace mata kina sona????tambayar ta bata kunya sosai kawai bai ankaraba yaga ta turashi gefe tafara gudu zata bar dakin da zafin nama irin nasu na sojoji ya dankota ya hadata da kirjinshi yace iyye guduwama zakiyi ko to ai nakamaki kuma babu mai kwatar ki yarinya….ta tsaya tana dan Allah uncle basir ka sakeni na tafi kar mum tazo ta ganmu ahaka…yacemata wlh rikeki kadai makes me happy ur skin is very soft ,yakai hanunshi kan lebenta yace dis ur pink lips anytime i looked at them i feel lyk kissing u yawani fara shinshinata yace dis ur lulu eye anytime u look at me with them ,they drive me crazy……
Kaman mai rada yace besshaaa jitayi duk duniyan nan babu wanda yakaishi iya kiran sunanta ahankali itama idonta a kulle tace naam yace plz let me kiss u dasauri ta sa hannu ta kare fuskan ta ahankali yacire hannun yakai bakinshi kan nata yana mata wani irin kiss with lot of passion bata hanashiba cos she also need it….suna cikin haka mum ta shigo dakin salati ta saki mum tace basir mesa bakada kunya ne danan??a dakinama yaro sai shegen jaraba bazaka iya hakuraba gobe zaku tafiba….duk kunya takama bessha shiko ya sosa keya mum tace zoka wuce kabarmin daki dayazo zai wuce ta daka mai duka abaya yace wassh mum dafa zafi takawomai wani dukan da gudu yabar dakin
Ta lura bessha duk kunya yakamata tace mata saki jikinki bessha……
Hakadai ranan bessha tawuni taki yarda suhada ido da mum
Da daddare mum tace yazo yaci abinci yace mata aba bessha takawo mishi
Bessha nakaiwa bakin kofan tai sallama bai amsaba ahankali ta shiga taganshi kwance kan gado tace uncle ga abinci yataso zai riketa da gudunta tabar dakin tana dariya tace ai nasan wayonka yay kwafa yace yarinya zan kamaki ne ta juyo ta murguda mai baki tace mafashi yako biyota da gudu ta shiga dakin mum ,mum tace lafiya tace bakomi mum tawuce sadaf sadaf zuwa dakinta kaman munafuka
Maman shakur
[02/09 8:42 AM] Aishat muh’d: 59
Matar sojaa
Tun safe suke ta shirye shirye tafiya mum tabata magunguna dayawa wanda zatai guzuri dashi flight din 3:15 zasubi (DANA AIRLINE)..
Karfe 3:00 dad da mum suka kaisu airport bessha sai kuka take wai bazata tafiba dakyar mum ta lallabata suka wuce basir ya rikemata hannu gam kaman wacce zata gudu suka wuce suka shiga jirginsu yadaga sai abuja …
Suna sauka a airport din Abuja basir ya kunna wayanshi yakira driver dinsu john yace yazo ya daukesu basu dadeba sai gashi yazo suka shiga baya yaja motan bessha sai kukanta take basir ya kalleta yace haba bessha kukan bai isa haka bane konima kinaso nayine ta ce a’a yaceto dan allah kidena kinji tace to ta share hawayen ya rungumota tawani lafe a jikinshi harsukakai gida….
Suna shiga gidan Bessha bude baki tayi bata taba ganin gida mai kyau haka ba idan nace zan tsaya bayanin gidan zan bata lokaci gwara na barshi kawai.
Suna shiga yanuna mata dakinta tashiga shikuma yatafi nashi yay wanka ya chanza kaya ya leko yace mata bari natafi masallaci daganan zandan biya naga wani mutum kinji my honey tace sai
ka dawo ya shafa fuskanta yatafi…
Yana fita tatashi tai wanka tashafa jikinta da turare tazo tai salla lokacin biyar saura tai maza ta shiga kitchen tadafa abinci gangariya coconut rice tadafa da miyar hanta ..sai dare bayan sallan issha yadawo
Maman shakur
[02/09 8:59 AM] Aishat muh’d: 60
Matar sojaa
Yana shiga dakinta da sallama tana zaune tadaura kafa daya kan daya taci kwalliya sosai tana sanye cikin doguwan rigan karen miski black mai rantsin blue saitasa dankunne fashion blue tai makeup sosai kanshin turare kawai yake tashi daga
jikinta.gashi kayan yakamata sosai kirjinan kaman zai fito waje yakarasa ciki yana hadiyan yawu tace barka da zuwa uncle ahankali yace yauwa yace sorry nadade ko tace bakomi ta mike tsaye tana wani tafiya mai daukar hankali ta dauko mishi ruwa ta sugunna tadan kwanto yanda zai hango dukiyar fulanin da kyau ya karbi ruwan yana sha amma duka idonshi suna kan dukiyar fulanin yagama sha tace uncle food is ready yace mujeto ahankali suke tafiyan ita tashiga gaba har dining sai wani juya mazauninta takeyi shiko mutumin dukya daburce koda suka faracin abinci kadan ya iyaci yatafi dakinshi dan sake wanka ,ita kuma tasake kaya tasa wasu fitinannun night wears shara shara iya cinya ce tadaure gashinta tai bala’in kyau tasa wani turare wanda mum tabata ta kwanta abunta tadau novel din hausa maisuna (Anatu siddiqa )tana karantawa tanajin dadin karatun sai wuraren karfe goma taji uncle basir yabude kofan dakinta yashigo dauke da wata bakar leda a hannu….
Maman shakur
[02/09 9:10 AM] Aishat muh’d: 61
Matar sojaa
Tatashi ta zauna ta lura yanda yake kallonta yace tashi muyi nafila bessha ahankali tamike tashiga bayi tayi alwala yajasu jam’i sukai raka’a biyu yamata addu’a yadauko kazan yana bata abaki har suka ciyar da kansu suka koshi daganan yakwashe kayan yakai kitchen koda yadawo yatarar ta kudundune cikin bargo yacire jallabiyar jikinshi yahaye gadon ya yaye bargo tajuyo tace uncle bacci nakeji ,yace kitashi yau wasa zamuyi takalleshi wasan me yace sick and hideouts tace but uncle dare yayi tana maganan a shagwabe yakoma hanunta yadaura fuskanshi kan hanunta yakalleta tace dont u think is time u stop calling me uncle???tai shiru yace bessha inasonki i luv u with all of my heart ahankali bessha takai yatsanta kan lips dinshi tace shiiii say no more ,i equally luv u ya kalleta yace dagaske bessha??ta girgizamai kai alamun eh hawaye na sauka daga idonta yarungumeta yace am soo happy honey nagode honey yajuyo da fuskanta suna kallon juna yamanna mata wani hot kiss yana wani shinshinata ahankali yace i luv ur smell daganan yafara shafata bata ankaraba taji hanunsa kan kirjinta abunda baitaba yiba duk ta tsorata jikinta yafara rawa yacemata relax am not going to hurt u
Maman shakur
[02/09 9:23 AM] Aishat muh’d: 62
Matar sojaa
Yacigaba da wasa da dukiyar fulanin ta yafara kokarin cire mata riga ta kankame jikinta yace am sorry plz dont deprive me of my right ta kyaleshi ya cire rigan nata yacigaba da wasa da ita saida yatabbatar she is totally wet sanan yafara kiciniyar shiga makka bessha tanata kuka yakushi cizo duka duka bawanda bataima sojaa ba amma ina baimasan tanayiba dan yariga yakai duniyar dadi gaskiya bessha taji jiki dan saida yay mata kaca kaca saida yaji he is totally satisfy sanan ya kyaleta alokacin ya lura da irin danyar aikin dayayi yafara hawaye yana honey am soo sorry is not my fault u are just too swt dat is y i was unable to control my self, yanata kuka kaman yaro zuwa yayi bayi yahada ruwan zafi yaji dettol yazo yadauketa yasata tawani kwalla ihu tana kuka shima kuka yanacemata sorry yay matukar bata tausayi saboda yanda taga yarude yasa ta daure haryagama yakaita daki yasa mata kaya yagyara dakin shima yaje yay wanka yay salla koda yaje dakinta yatarar tai bacci amma she was running temperature da sauri yakira doc yazo yadubata aka bata magani haka yacigaba da kula da ita harta warke..
Ranan datacika 1 week duk yabata tausayi yanda ya marairaice mata tabarshi yakarayi bataji wani zafiba sai swt dan dahaka tabashi hadin kai suka faratanma juna rai sosai saida tarufe bakin sojaa saboda yanda yake sumbatu yana honey i luv u hq lol
Maman shakur
[02/09 9:35 AM] Aishat muh’d: 63
Matar sojaa
Ban kara komawa gidan sojaa ba sai bayan 1 year ina shiga bessha nagani tazama cikakkiyar mace sojaa na gefenta suna fira sai chan naga wata nani ta fito dauke dawani handsome little baby boy mai kama da basir sak tana hj amir yatashi basir naga yatashi dasuri ya karbeshi yanaa my lovely son i soo much luv uu ya manna mishi kiss a kumatu ya kalleta yace madam adan bashi yasha mana tawani shagwabe tace nifa banason nono na su zube yaronka dinan yacika cin tsiya chop chop ne yace yakuri bashi just small takarbeshi tana bashi yasha basir ya dauko wayanshi ya daukeso ahaka basir na bala’in son matarshi da danshi yana kula da ita sosai tana gama bashi yay bacci nani takarbeshi tamaidashi daki
Basir yadawo kusa da ita yace honey less go inside am in d mood wlh ta noke kai a’a yace shikenan wlh bazakije bikin hamma ba dasauri tamike tana sorry mujeto suka shiga daki suka fada duniyar ma’aurata..
******watan amir 3 bessha tasami wani cikin sai kuka tace niko maman shakur nace wai wanan soja sharp shooter ne.
Ya lallabata taki hakura tana saidai azubar yace wlh zanko batamiki rai sunyi fada sosai harsukaje bikin hamma fada suke goggo ta lura da fadan ta tambayesu maiya faru basir bai boyeba yafadan mata gaskiya tayima bessha fada sosai sai bessha duk jikinta yay sanyi.tahakura takuma nemi gafaran basir yace bakomi yawuce suka cigaba da rayuwansu
Maman shakur
[02/09 9:43 AM] Aishat muh’d: 64
Matar sojaa
Tuni suka yaye Amir dama yaron akwai wayo yanacin komi yana shekara daya aka yomishi kani mai suna Ayyan anyi shagali ansha suna ankaashe kudi.
Idan kunga basir bazaku ganeshiba yakara zama babban mutum kudi sun zauna mai saidai har yanzu baya wasa da gurasa kunsan halin sojaa.
Akwai wata rana lokacin sunje kano basir yacema bessha ta shiry zasuje asibiti bada taimako suka shirya bessha ta rike hanun Amir shikuma basir yana tura Ayyan a stroller dinshi suka shiga asibitin suna bada taimako gado gado sun wuce wani gado kaman daga sama sukaji ance bessha da sauri suka juyo wazasu gani mubina dukta yamushe tayi baki ta tsugunna tace basir bessha kiyafemin dan allah nan dai tafada musu duk sisi ce tadaurata kan harkan nan tuni sisi ta mutu HIV ya kasheta itama yanzu HIV gareta ..bessha nata kuka tace bakimin komiba anty mubina kuma namiki alkawari zan dinga biyan kudin treatment dinki daga yanzu tai godiya sai alokacin basir yay magana yace dama nadade ina nemanki dan nafada miki na sakeki saki uku.allah kuma yabaki lpy mubina nata kuka sunji tausayinta suka mata kyautan kudi mai yawa suka tafi….
Maman shakur
[02/09 9:52 AM] Aishat muh’d: 65
Matar sojaa
Bayan shekara 5 bessha na gani ita da basir da yaransu suna fira yanzu yaranta uku Amir Ayyan da Amra….
Amra ce ta rugu da gudu tace dad my friend khadi babansu yay anty amarya ai muma zaka mana anty amarya ko??dad yay murmushi ya kalli fuskan bessha yanda ta daure fuska yace eh my baby zan muku .bessha tace get out of my sight kafin nafasa miki baki bazaiyiba din yarinyar da gudu ta wuce.basir yaa juyo ya kalleta yace haba honey me namata tsawa karki damu kema kinsa ke kadai ce MATAR SOJAA mai tsoron soja sukai dariya dukansu yamanna mata kiss…they live happily ever after
TAMMAT BIHAMDILLAHA
anan na kawo karshe littafina sai kunjini a littaf
@BABA MONO HAXOR
FOR MORE INFORMATION
CALL OR MESSAGE
08108811856
OR
08106384398
FOLLOW ME ON
INSTAGRAM: BABAMONO_HAXOR
FACEBOOK: MUHAMMAD ABDULRAHIM BABAMONO HAXOR
TWITTER: BABAMONO_HAXOR
ADD ME IN
WHATSAPP: 08108811856
08106384398
LIKE MY PAGE
INSTAGRAM: BABAMONO_HAXOR
FACEBOOK: BABA MONO HAXOR
No comments:
Post a Comment